Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
yayi kawai ya zame bra 'din daga jikin ta sai ya tsaya kallon boobs 'din nata sosai suke matu'kar tafiya da imanin sa. A hankali ya kai hannun sa ya shafo su take Teemah sai ta lumshe idanu jin yanda torches 'din hannun nasa ya bata wani electric sparks har 'kwa'kwalwan ta. Bakinsu ya ha'de ya bata lafiyayyan kiss tsawon mintina yana sake shafo ta, daga bakin ta ya sau'kar da kansa zuwa wuyan ta yana cigaba da kissing 'din ko'ina ya ci karo da shi har zuwa wuyanta daga nan ya sau'kar da kansa a 'kirjinta. Ajiyan zuciya ta sau'ke tare da rintse idanun ta da k'arfi tana feeling yanda yake sucking boobs 'din tan cikin gwanancewa. Sosai ya tafiyar da ita a wannan lokacin har sai da ya tabbatar cewa ya cika rayuwa da zuciyar ta fam ta yanda babu wanda zai 'kara samun space acikin zuciyar ta daga shi babu kowa a sannan ya bar ta batare da ya kusance ta ba amma, wanda shi kansa hakan da yayi ba 'karamin samawa kansa sukuni yayi ba. Yanda Abbas yake yi mata a kwanakin abin har mamaki yake bata na yanda yake kula da ita da dukkan damuwar ta, har sai daya sanya wani sha'kuwa na fitan hankali ya shiga tsakanin su fiye da zaton mai karatu. Teemah yanzu bata ko jin nauyin sa balle mitan zai ga jikin ta domin shine ke yi mata komai da kansa ciki kuwa har da wanka, shafa mai, drying na gashin ta da sauran su, wani lokaci kuma haka zata zauna susa hannayen su kan cikin suna jin motsin shi, wani sa'in ma ba motsin yake ba amma basa gajiya da shafa cikin koda wani lokaci wai suna jin lafiyar babyn. Abbas idan yakai hannu yaji babyn na motsi rintse idanu kawai ya keyi ya ringa yiwa mahalicci tasbihi yana jin wani sabon connection tsakanin sa da cikin a koda yaushe. Wai yau shine da baby wanda zai yi bearing sunan sa a ko ina. Sosai Abbas ke yin hidima da su cikin hutun daya kar6a 'din Teemah kanta sai da ta jinjina masa ta kuma jinjinawa irin na shi salon, yanda yake son haihuwa ashe ma har ya fita son baby dan tasan duk wannan abin yanayi ne dan babyn sa ba wai dan ita ba. Girki ne dai ta'ki barin sa yanayi domin itama dagewa tayi tace bazai tayata wannan ba, amma a haka zasu shiga kitchen 'din tare duk da 'kin da ta keyi amma Abbas dole sai ya tayata wani abin kafin girkin ya kammala. Ko yau ma hakane tare suka shiga kitchen sukayi tomato sauce da farin doya tace ita shi take so taci shine sukayi sai ya ha'da mata fruits salad suka kai dinning, da suka kammala komai suka zo wurin cin abincin kuwa sai da ya sha drama da ita daya ce shi zai yi feeding 'din ta sai tace babu ruwan ta ita da kanta zataci, dan yanda take matu'kar sha'awan abincin bata jin in shi zai bata kamar zai gamshe ta, Abbas ma 'kin yadda yayi yace shima bai yadda ba dole shi zai yi feeding 'din su, Teemah sai tace " Allah ni fah Yayah da kaina zanci" Rage murya tayi 'kasa-'kasa tace " abinda ma ba dan ni kake yin hakan ba ai na san da baby ne" Sai ta kauda kanta gefe. Abbas kam dariya ma ta bashi ganin yanda ta ha'de ranta sai yayi murmushin gefen baki yace " jealousy mummy.....ke dai kinji kunya, a duk fa'din duniya naki salon yasha bambam dana kowa " Sai ya saki murmushi mai sauti sannan ya ce " yau ga Mummy na kishi da unborn a gidan nan abin mamaki" Ganin ta juyar da kanta gefe ne yasa shi sake 'debo abincin ya nufo ta dashi sai tayi saurin matsar da kanta baya. "Allah idan kika haifa min baby as stubborn as u ko....hmm...zaki sha mamakin abinda zan miki...., bansan me yasa bakya ji ba sam, inajin sai na fara zane ki tukunna kafin ki daina" Bata kula shi ba kawai sai ta sa hannu tafara cin abincin ta hankali tana satan kallon shi. Abbas kam baya yayi ya jinginu da jikin kujera yana kallon yanda take cin abincin a nutse. Sosai yarinyar ke bashi dariya bai san ranar da yarinta zata barta ba wani 6arin zuciyar sa ne yace masa " may be idan ta haihu" Murmushi kawai yake saki a fili yana tunanin wai nan da 1yr shima gidan shi ya 'karu ya zama mai familyn kansa. A cikin ransa yace "Hmm... i can't wait to see that day, Allah ka nuna min wannan ranar ina cikin masu numfashi" Sai ya lumshe idanu ya bu'de su tare da sau'kewa a kan ta suna ha'da ido da ita sai yace " Baby mama"! Da sigar zolaya kuma cike da fara'a yayi maganar sai tayi saurin 'dauke kanta batare da ta tanka sa ba. A cikin ranta tace " ni ba ruwanka da ni" Abbas ma be kulata ba kawai ya zuba mata idanu. Teemah kamar da wasa tayi maganar kuma sai shai'dan ya ingiza mata maganar har a zuciyar ta yayi tasiri gani take wai dagaske dan babyn sa ne kawai yake kula da ita ba komai ba. Tana gama cin abincin sai ta d'auki fruits salad 'din ta mi'ke tsaye da nufin barin wajen tana wani huhhura hanci, sai yanzu Abbas ya fahimci fushin nata na gaske ne bana wasa ba. Da sauri yabi bayan ta da idanu tsinkayan muryar shi tayi yana fa'din " stop there Zahra" Cak ta tsaya ba tare da ta juyo ba sai ta kalli glass bowl na fruits salad 'din dake hannun ta sannan ta maida idanun ta gaban ta kawai tayi shiru, tsawon mintina biyu tana a haka, bataji yasake magana ba, kamar yadda bai taso yazo inda take ba balle taji dalilin 'kiran haka itama kuma bata waiga taje ta same shi ba, ganin kamar zai 6ata mata lokaci ne yasa ta 'dan yi 'ko'karin 'daga 'kafa da niyyar shigewa abinta sai taji yace " one step nd i ll slap u" Cak ta tsaya sannan ta juyo ta kalle shi jin yanda yayi maganar kamar da 6acin rai, sam bata 'kaunar 6acin ransa ita balle har ta iya juran hukuncin sa, tun lokacin da yayi mata na farko bata fatab ganin ta sake 6ata ransa koka'dan. Da idanu yayi mata nuni da kujerar data tashin nufin sa ta dawo. Teemah kam tuni har ta fara sau'ke hawaye haka ba dan taso ba ta dawo ta zauna tana mai share hawaye. Kanta a 'kasa hawayen nata na ci gaba da sau'ka tana aikin sharewa Abbas kam ko 'kala bece da ita ba kawai ya zuba mata idanu ya kasa tuno abin da ya sata fushin ma gaba 'daya. Teemah kuwa jin be kulata ba ya sanya ta 'daga kai ta kalleshi fuskarta cike da hawayen sai suka ha'da idanu take sai ta tashi da sauri ta dawo 6angaren daya ke 'din ta rungume shi ta baya sannan ta saki kukan mai sauti. Sosai ta bawa Abbas tausayi musamman yanda tayi abin tamkar 'yar yarinya 'karama wacce tayiwa mahaifiyar ta laifi. Badan kuka takeyi ba da babu abinda zai hana shi yi mata dariya amma sai ya basar kawai ya yi 'ko'karin dawo da ita ta gaban sa sai ta no'ke kanta a arms 'din sa tana sake yin kukan. Lallashin ta yafara cikin hankali amma sai ta 'ki daina kukan har se da ya daka mata tsawan "nace ya isa ko?" Kafin tayi shiru. Bai sake magana ba sai da yaga ta nutsu tana sau'ke numfashi sannan ya 'dago kanta yace " me ya faru ne wai ?" Cikin shagwa6a tace " ba kai bane" Abbas da mamaki yace " Ni kuma Zahra yau kuma me nayi?" Sai ta tura baki tace " ai baka so na kullum sai baby kake so" "Shine kike kishi da babyn ?" Shiru tayi kawai ta kalleshi cikin idanu sannan ta kawar da kanta. Abbas sai yaja kumatun ta da duka hannayen sa biyu sannan yace " 'yar 'kauye da babyn naki kike kishi? Ke da zaki rin'ka goya babyn kullum kina bashi mama kina yi masa wanka miye abin kishi kuma?" Wasa kawai takeyi da hannayen ta kanta na kallon 'kasa. Sai yake fa'din "...owk..nagane...nima kina so idan lokacin yayi nayi kishin ko?" Sai ta jijjiga masa kanta alamar ah ah. Yace " zanyi mana, ai ni ya kamata ma nayi kishi dan baby zai kar6e min abuna dayawa dake wajen ki, kinga zai 'dauke min hankalin ki ki nasan da 'kyar ne ma idan baki daina kulawa dani ba, zaki iya daina tayani wanka, zai kar6e min abinda nafi so ma a jikinki kinga ai dole zanyi kishi" 'Daga kai tayi ta kalleshi da zararren ido alamar tambaya sai yayi mata nuni da boobs 'din ta da idanun sa itama sai tabi wurin da kallo take sai ta gane mai yake nufi sai yaci gaba da fa'din " abin tausayi zan zama may be ma ki daina bani abinci kin ga ai ni ya kamata nayi kishi ko? sai dai kinsan wani abu?" Kai ta jijjiga masa sai yaci gaba da fa'din "amma kuma ni bazan yi kishin ba saboda nasan lokacin sa ne kuma zai wuce idan yayi wayo ma shikenan ni 'din ne kuma za'a dawo ma wa domin ni 'din special ne kuma na har abada......kamar yadda kike a cikin rayuwata, in banda shirmen ki ma a ina kika taba jin anso baby an 'ki uwar da babyn ke jikin ta ke baki san albarkacin ki babyn yaci bane ma har nake kula dashi......." Da irin wa'dan nan kalaman yayi ta lalla6a ta har ta ha'kura inda yace mata gobe zasu fita saloon. Kafin dare ta gama sakewa ta bar fushin gaba 'daya Abbas kuwa koda suka je bacci sai da yayi ta faman tsokanan ta wai " Jealousy Mummy towards unborn" Da 'kyar ta samu ya bar ta tayi bacci har sai data zaune shi gaba 'daya ta hau jikinsa ta 'dane tare da ha'de bakin su kafin ta samu ya yi shiru a haka har bacci ya 'dauke ta da hannnun ta kan dimples 'dinsa, daga baya ne ya gyara mata kwanciyar ta. ***** Washe gari ya kama ranar monday, Abbas da azumi ya tashi ranar dayake yana na nafila monday da thursday, 11:00am suka isa wajen saloon 'din inda suka samu ma ba wasu mutane sosai, kitso yace ayi mata koma wani iri ne amma yace banda 'kari yace ayi mata haka da gashin ta kawai. Teemah kam shiru kawai tashi amma tasan zata sha azaba domin rabon kanta da kitso tun kafin auren ta da Abbas tun da ta aure shi kuwa bata sake yin kitso ba har yau. Abbas a waje ya koma cikin mota yana jiran a gama mata su wuce. Minti sha biyar bai cika ba a wurin wata yarinya dake aiki a wurin madam 'din tazo tayi 'kiran sa. Fita yayi da mamaki yabi bayan ta inda suka koma cikin shop 'din, yana sa kai ciki sai kuwa idanun sa ya sau'ka kan Teemah dake kuka da hawaye hannun ta 'daya akan tana bin hannun mai kitson, tun fitar shi basuyi ko 'daya ba tsagu kawai akayi Teemah ta tsaya rigima wanda hakan ne yasa madam ta aika a 'kirashi. Cikin sassarfa ya 'karaso gaban ta ya tsugunna ya 'dan ha'de rai yace " kuka kuma Zahra kitson da zafi ne?" Sai tayi saurin 'dage kai wani sabon hawayen na sake sau'ko mata. Da rawar murya tace " Kace....mata ta dai....na yi min mai zafi.... to". " Naji shikenan to share hawayen ki wani iri kike so ayi miki?" Ya tambaya yana share mata hawayen. "Chukwun ibra zata yi min amma zafi yake min sosai ni bana so". Da kansa ya sake za6a mata wani kitson kalba yace ayi mata shi 'din 'kila ba zaiyi mata zafi ba daga nan yafita ya bar su. Sun kai 1hr suna kitson kafin suka kammala ta fito idon ta jajur da 'dan kwalin ta a hannu ta fito veil ne kawai ta bari akan nata ko kunya bata ji tasha kukan kitso da girman ta. Abbas ne ya koma ya biya balance sannan ya dawo cikin motan ya so suje yawo amma ganin ta kamar ba'a nitse ba yasa kawai ya maida ta gida. Suna isa barrack gaban block 'din su yayi parking Teemah fita tayi ta shige ciki da sauri. Abbas kuwa ganin Sam abokin sa ne yasa shi tsayuwa a wurin sa dan su gaisa. Tana shiga ciki ta zame veil 'din tare da cire pencil skirt 'din dake jikinta ya rage mata 'dan guntun wandon skinny wanda yake iya gwiwa da rigar 'dinkin 3quarter atamfar ta bari kawai ajikin ta. Bedroom ta shige domin ajiye kayan sannan ta wuce wurin mirror ta na kallon kitson. Duk da bawani style mai kyau bane amma ita kanta tasan ta canja sosai goshin ta ya fito har iska takeji yana shigan ta. Tana tsaye gaban madubin tajiyo muryar sa yana 'kiran ta sai ta fito a hankali tamkar bata son yin tafiyar ta nufo shi. "Zo inga kitson naki mana kuma". Yace da ita yana murmushi sosai ya shirya tsokanan ta a yau 'din. Itama kamar ta sani sai ta shirya dakewa a zuciyar ta dan tasan sai yayi mata dariyar tayi kukan kitso. Kusa dashi tazo ta zauna tana wani shan kunu ita a dole zata tsare. Abbas murmushi yayi yace " kitson fa nace zan gani kika wani ci magani a can " Matsowa tayi tare da 'dora kanta akan cinyar sa ta kwanta sannan tace " gashi nan ka gani". Murmushi yayi ya shafo kitson yace "gaskiya matar nan ta taimakeki, jibi fah yanda kan naki yayi kyau shine ko kunya baki ji baby na kallon ki kika ringa rusa kukan kitso ko?" Baki ta tura gaba sannan tace " ai wanan 'din da zafi ne shiyasa". Hannun na kan nata yana ta shafa kitson yace " Ke de kice baki so kawai amma miye abin kuka a kitso". "Allah Yayah da zafi ne rabona da kitso fah tun kafin auren ka". Da mamaki ya tambayeta "Aure na kika ce ? to ke kuma fa banda ke ko? 'Kasa-'kasa tace " har da ni mana" Abbas sai yace " to tun kafin auren mu zakice not me alone.......kinje kina ta kukan fisabilillahi yanzu idan kika haifi baby girl kuma zakiyi mata kitson ko ?....ni kam idan kika dukar min baby akan kitso ni da kene a gidannan....ai na riga naga sirrin" Shiru tayi masa itama tana tunani bata yi magana ba har bacci ya yi gaba da ita. Da yamma ta shirya masa 'kyataccen girki na gaban kwatance sosai kuwa yaji da'din hakan inda ya ringa saka mata albarka yanaci yana yaba mata. Teemah bata tashi sanin tsananin son kitso da Abbas keyi ba sai da sukaje bacci yanda yarin ga yabon kitson yana shafo wa abin har mamaki yaso bata, dan tunda suke dashi bai ta6a nuna mata yana son kitso ba ko yanzun ma tasan ya kaita kitson ne dan yawan 'kai'kayin da kan ke mata kuma wai dan kar tsefaffen gashin ya ringa damun ta. Amma ba wai dan ra'ayin kansa ba. Sosai take jinjina wa miskilancin sa a hakan ma ita bai fiya yi mata ba sosai yake sake mata fuska har take sanin wasu abubuwan sa, in kana son ganin asalin halin sa to ka tsince shi cikin uniform kaki a lokacin ne zaka tabbatar da ko shi waye amma banda cikin gidan sa. Duk kuwa wannan abinda ke faruwa Abbas be sanar da kowa ba, ko su Ummah be iya 'kira ya sanar dasu ba, ya dai sanar da Leesah inda tayi matu'kar farin ciki ta taya shi murna, Teemah kuwa wa Maman Amal ka'dai ta sanar mawa. Tanas o ta bawa wani daga cikin dangin ta labarin abin farin cikin daya same ta amma ta kasa gaba 'daya kunya ya ishe ta ganin shi da yake namiji ma bai fa'da ba sai ita toh ta ina ma zata fara. Watarana da suna waya da Anty sai tayi tunanin sanar da ita don tasan yanzun Anty ta canza ba kamar da bane, bayan sun gama gaisuwa da 'kyar Teemah ta harha'da kalaman tace "Anty ba.... da cikina na motsi ba sai mukaje wurin Doctor Yace mana...wai....wai...." Sai ta kasa cigaba da maganar nauyin kalmar take ji. Antyn ne ta 'karasa mata da fa'din " wai Fateemah na is about to become a mother ko?" Kunya taji sosai sai kawai ta kashe wayar tana murmushi jin Anty ta 'dago ta da wuri. Tun daga ranar kuwa Anty kullum sai ta 'kirata taji lafiyar su ita da babyn, Anty ma ba ta sanar da kowa ba illah Abbah shima sosai yayi farin ciki zaton Anty duk sauran ma na da labari shiyasa tayi shiru kawai batayi maganar da su ba. Hannah Teemah take so ta sanar mawa saboda itace 'yar uwa kuma 'kawar shawara da amana amma tsoron tsokanan Hannah take yi kuma tana jin kunya dan tasan Hannah zata iya sanar da Ummah, ita kuwa bata son hakan. Har watan ramadan yazo suka azumci watan a Ports ba suje Rivers ba, bayan sallah ne yaso suje gida amma sai ya fasa kawai suka yi zaman su, bai ma yiwa Teemah maganan ba dan yasan halin rigiman ta idan taji 'kila tace masa dole sai sunje 'din shi kuwa be so ta bar shi shi ka'dai anan. A haka har zancen ya wuce bata da labari, suna waya da kowa da kowa ciki kuwa har da Mummy itan ce ma some time take tambayan ta wai babu wata matsala ko, ko kuma tace ya jikin ta, Teemah kam sai ta ce " ni lafiya ta 'kalau Mummy" Murmushi kawai Mummyn keyi bata 'kara wata magana. Sai dai su canja hirar tasu. Sosai Teemah tayi sa'a dan cikin ta ba mai yawan laulayi bane, amai ma ba kullum takeyi ba sai lokaci-lokaci, wani sa'in ma tana kaiwa sati guda ma batare da tayi aman ba, haka bata yawu sam-sam bata ma san mai ciki nada wannan problem 'din ba, some times sai sunje wurin Anti-natal sannan take ganin wasu abubuwan agun mata masu cikin, bata komai sai dai tana yawan yin fitsari da kuma ciwon kai ka'dan-ka'dan. Kitso kuwa tunda ta fahimci yana birge Abbas sai take 'ko'karin daurewa tana zuwa ayi mata duk bayan 2wks kuma ba laifi domin kwalliya tana biyan ku'din sabulu dan kuwa Abbas na 'ko'karin yaba mata a fili kuma tana jin da'din hakan. Wasa-wasa har cikin Teemah ya kai 6months su Hannah basu da labari, zuwa lokacin kuwa cikin ya fito 6ul abinsa inda kallo 'daya zaka mata ka fahimci cewa ta shiga sahun masu ciki, sai ta 'kara yin kyau abinta, hancin ta ne ka'dai ya 'dan kara girma ka d'an a fuskarta baya ga haka babu komai sai ma wani fresh da tayi, kuma yanzu tarage yawan cin abinci ba kamar da ba yanzu tafi cin kayan itatuwa ne kawai. ๐Ÿ‘‡๐Ÿผ ~_*Kuyi ha'kuri da typing errors plz wlh banjin da'di ne shiyasa ban nutsu na duba da kyau ba.*_~ _Comment_ _Vote_ _Share_ *Salmerh ce* ๐Ÿ˜ [10/13, 8:01 AM] ๐ŸŒธSalmerh๐ŸŒธ: ๐Ÿ’• *CAPTAIN ABBAS* ๐Ÿ’• By *Salmerh MD* Luv story๐Ÿ˜ *Wattpad @* *Serlmerh-md* ๐Ÿ’ซ *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS* ๐Ÿ’ซ We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all..... *DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO* _Dedicated_ my family๐Ÿ˜ ~*2nd 2d LAST PAGE*~ *Bismillahir* *Rahmanir Raheem* _Wishes are always granted but you just have to wait for the perfect time._ ๐Ÿ…ฟ *93* Da sassarfa ta k'arasa inda yake tsayen ta rungume shi daga 'daya gefen sa ta saki wani kuka. Shiru Abbas yayi kawai duk da kukan da take yi 'din amma bai bi takai ba sai ya dawo da idanun sa kan fuskar Babyn yana kallo tsawon da'ki'ku fuskarsa ba yabo ba fallasa sannan ya 'dan juyo da kansa 6angaren da take a kunne ya ra'da mata " what's wrong kuma?, why ar u crying ko kina taya yaron ki kukan ne?" Teemah 'dagowa tayi ta jijjiga mai kai, sai ya 'dage gira 'daya yana kallon ta yace " to shi'din kuma kukan me yake yi? Me yasa me shi?" Kwa6a baki tayi tace " Wai fa yunwa yake ji...ni..ni kuma..maman tun 'dazu zafi yake min tsoro nake ji". Abbas cewa yayi " Haba! haba!!, tsoro kuma kike ji?, kika iya haifan shima balle wannan, come on zo muje ki gwada bashi in gani yanzu" Yayi maganar tare da 'karasawa cikin 'dakin, itama Teemah a hankali ta biyo bayan sa tana fa'din " Allah Yayah da zafi fah, ni gaskiya bazan iya ba". Sai yace " ka'dan zaki bashi ba da yawa ba kinji?" Da haka ya 'karasa bakin gado ya tsaya yana jiran isowar ta, daya ke a 'darare take bin bayan san so sai bata 'karaso da wuri ba. Tana isowa sai yayi mata nuni da bakin gadon, Teemah kam a tsorace ta zauna tana matse 'kwalla. Shi da kansa yasa mata yaron a cinyar ta tare da dai-dai ta mata shi inda yanayi yake fa'din " ke ko tausayin sa bakiji ne?, kuma ma idan ke da kika haife sa baki bashi ba to waye zai bashi? in kuma kin daina son shi ne sai ki gaya min inje in kyautar shi wa wata wacce zata kula dashi da kyau, hakan yafi ko? Ya 'karashe yana kallon cikin idanun ta dake cike taf da 'kwalla. Wani hawayen ne ya sake gangaro mata jin abinda ya fa'da sai ta share da 'dayan hannun ta tana sake rungumar yaron zuwa 'kirjin ta. Abbas hannun sa ya kai bayan ta yana bu'de mata Zif yace " Ni ina can kin barni da tunanin zaki iya haihuwa ko kuma akasin haka, ban sani ba ashe ke kam kina nan kina ta yiwa Baby na rowa ko?" Sai yanzun ta bu'di baki cikin shagwa6a tace " Ni fa ba rowa nayi masa ba" Abbas jinjina kai yayi yace " to naji bashi in gani in dagaske ne...kin gama ai har ya gaji da kukan ya ha'kura dan haushi". Kallon sa tayi itama fuskar sa har ta dawo ja saboda rikicin kukan da yayi yanzun, a hankali ta 'daga rigar ta sama Abbas ya taya ta ri'kewa sai ta ciro maman dake saitin babyn, ya cika sosai ita kanta tana jin nauyin sa har tsoron ta6awa take yi ma. Juyowa tayi ta kalli Abbas tare da marairaice fuska zatayi magana ya tare ta da fa'din " Zahra please......." Tace " ni fa Allah zafi yake min" Abbas shima sai yace " ai zafin sai janye miki in ba haka ba fashewa zaiyi kin fi son haka ko?" Jijjiga kai tayi sai yasake fa'din ".....ka'dan zaki bashi to kinji y'an matan Yayah?" Sai ta 'daga kai sama a hankali. Sai da ta sake 'dago babyn tare da ran'kwafawa saboda saman da maman nata yayi, da taimakon sa ta samu ta sanyawa babyn a baki, yana kamawa kuwa sai ta cije baki ta jinginu da jikin Abbas dake ta gefenta, 'ko'karin cirewa ta farayi dan zafin sosai yake ratsa ta har kan ta, Abbas na ganin haka sai yayi saurin zira hannun sa yana shafa mata saman a hankali yana jero mata "sorry sorry.. sorry babe, so sorry momma...." Da haka ya yaudare ta har babyn ya 'koshi yayi bacci abinsa, sannan ta cire maman har da zufa tayi. Kar6an sa Abbas yayi tare da fa'din " Thank u" Yana murmushi yace " koke fah? Murmushin 'karfin hali tayi itama, ita kanta da ta bashi yasha 'din sai ta 'dan ji ta dai-dai sa6anin 'dazu da bata bashin ba kuma hankalinta bai kwanta da hakan ba gashi kuma ciwon bai ragu ba, yanzun kuwa hatta cikan ma sai ya 'dan ragu da zafin. Hu'duba Abbas yayi masa a duka kunnuwan sa biyu bayan ya gama sai ya rungume 'dan sa a jikin sa yana jin sau'kan numfashin sa yayin da ya zuba mata idanu yana murmushi ba tare ya furta komai ba. Teemah ma murmushin tayi ta sunkuyar da kanta tana wasa da 'yan ya tsunta. Dai-dai nan Ummah ta shigo, bayan ta kuma Hannah ce. Ummah na shigowa bayan ya amsa mata sallamar ta sai ta tambaye shi cewa " ta bashi yasha ne?" Da " ehh Ummah yasha" Abbas ya amsa mata tare da gaida ta, kar6an yaron Ummah tayi a hannun sa bayan ta amsa gaisuwar tana gyara masa kayan dake jikin

Chapter 63 of 67