Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
bin shawaran abunda ya kamata tayi ba ta saki towel d'inta a gurin,,yadda ta tsaya masa a gurin zallanta shi ne yasa shi d'ago idanunsa ya sauke su akanta,a hankali yake sake bin ko inanta da kallo,tsabar tura haushi irin nasa sanda ya gama k'are mata kallon ya wani d'auke rai kamar bai san itace a gurinba,tana kula da duk wani motsin da yake ko da ganin ya janye idanunsa akanta yana tab'e baki,bata san lokacin da ta shige cikin tube d'in ba,a tsakiyarsa ta nemawa kanta gurin zama,nd ko data zauna d'inma bata barshi haka ba sai data sa hannu ta cikin ruwan ta tab'o shi,wani irin lafiyayyen zillo yayi bakinsa har sark'ewa yake gurin fad'in "KHU..SH..I..! Me..m..kike..son.yi..!" "Sshhhi!" Ta fad'a tana kallon cikin idanunsa tare da d'ora yatsanta d'aya saman lips d'insa,muryanta a k'asa har lokacin idanunta kuma akansa ta furta "Ina son jarraba abunda ka fad'a ne.." Kamar wani sakarai haka ya zuba mata ido ba tare daya furta ko kalmar 'a' ba,zane ta fara masa akan lips d'insa tana sakin wasu b'oyayyun murmushi,ganin still bai hanata ba hannunta d'ayan dake cikin ruwan a saman lengths d'insa ta fara wasa da shi,,gently take wasa da shi tana lumshe ido had'e da remitting masa k'irjinta,har lokacin shi kam kallonta yake amma even ya d'aga hannunsa ma ya kasa,ita da kanta ta kamo hannun nasa ta aza akan boobs d'inta tana yawo da su a gurin,kamar wanda yake jira tana d'orawa d'in shima yayi snatched,yana kuma squeezes nasu,ihu ta d'an saki na jin yadda yake pressurize nasu kamar wani mayunwacin zaki,cikin azama ya juyata ta koma k'asa ko kafin ta kaiga mirginawa tuni har ya cafki lips d'inta,socking d'insu yake cikin gaggawa yana yi yana murzan na shanunta,hannayenta tasa a wuyansa itama ta sake k'ank'ame shi a jikinta,a hakan duk da bawai suna jin dad'in gurin bane kasancewar babu balance sosai amma hakan baisa sun saurarawa juna ba,sai da suka gama ruda' juna da azababbun romance d'in da ak'arshe ya kaisu ga sake samun daman yin release sannan suka hak'ura suka yi wanka,mak'ale da juna suka fito wanda ak'alla kafin fitowar nasu suka b'ata sama da 1 hour a bathroom,,basu tsaya wani shafe² ba,turaruka kad'ai suka feshe jikinsu da shi masu sanyin dad'i sannan suka haye bed zuciyoyinsu cike da tsantsar farin ciki,,koda tajita a jikinsa lokacin duk sunyi shiru amma zuciyoyinsu kowa da abunda yake sak'awa,sai taji tana sha'awar tambayansa wani abu tunda har yanzun baccin bai zo musu ba,da suyi ta juyi da zaman shirun bari kawai ta gwada taji,muryanta kamar tana rad'a ta kirashi,shima a lokacin banda tunani babu abunda yake cikin zuciyarsa,sai da yayi ajiyayyun numfashi kafin ya samu damar amsa mata,ba tare data tsaya sanya ba ta furta "Yallab'ai..! Can i ask u..??" "Uhmmm! Am all heeded.." 'Dan shiru tayi bata ce komai ba har yayi zaton ko ta fasa tambayan nasa,dan haka sai ya saki ajiyan zuciya yana fad'in "Kin fasa magana ne WALIYIYITA..??" "A'a'a.. Buh i was thinking..!" "Don't feel horribly,,u can speak up ur mind.." In'inar da bata san yaushe ne ta fara shi ba ta fara masa magana,still ya sake maimaita mata kada taji komai ta saki ranta ta tambaye shi koma mene ne take da buk'ata,,ajiyar zuciya tayi bayan y'an mintuna sannan ta fara watso masa tambayan "YAYANAH..! Ni dai ban san yaushe ne wad'annan abubuwan suka fara faruwa ba,amma ina mamakin yadda aka yi kai d'in ka san dasu,,nd how ka fahimci wani abu akaina..? I was confused yadda akayi ka samo shaida mai k'arfi a kaina da yake nuna ina da alak'ar jini da wannan gidan.." Ajiyar zuciya yayi yana murmusawa kafin ya fara mata magana "I knew dama wata rana dole ne sai kin min wannan tambayan,buh it's not something hardship kamar yadda kika yi tunani,,,kamar yadda kika buk'aci jin when na fara fahimtar wani AL'AMARI akanki,ina da amsanki buh it's not as long as u can expect,,idan zaki iya tuna tun lokacin da kika zo gidan nan a matsayin mata ta nake yawan kula da al'amuran ki,wannan sune dalilan da suka jani na fara son yin bincike akanki coz tun a lokacin dana ji ke d'in kin fito ne ta tsatson hadiman mu naji zuciyata tana sanar dani hakan bazai tab'a kasancewa ba bcos babu wani alamu akan hakan apart from blood or even resemblance da kike yi da ahalin gidan da aka ce kin fito,buh sai dai ban san ta ina ya kamata na fara ba,kawai dai na d'ana tarko ne akan duk tsayin zamani saina binciko wannan maganar buh it was kept in my mind,,after nayi wannan nufin,a ranar da kika haihu wanda har time d'in ban samu abun yi ba akan lamarin,a time d'in da muka fita muka barku da Ummi nd su Abir,kwatsam mun shigo a hospital d'in muna tafiya muka ga wani mutum tsaye yana waya,yadda nayi tunanin akansa a time d'in after i looked up at him haka nan nake jin zuciyata tana shaida min he was distrusted,,kasancewar ina cikin farin ciki a ranar sai nayi nufin masa alkhairi kawai kamar yadda nayi kafin na tarar da shi duk da wancan tunanin da yake cikin zuciyata,,buh a time d'in tun kafin na k'arasa kusa da shi sai nake jin kunnuwana suna jiyo min wasu irin maganganun da suka kusa tada min hankali,duk da ban san akan wane jariri yake magana ba naji abun wani daban,bcos nima at that time na san darajan d'a sai dai nayi nufin yin wani abu ne a sirri,duk da a lokacin nayi tunanin sawa ayi arresting nasa,sai kuma naji hakan ba shi ne abunda ya kamata ace nayi ba saboda damuwan da nake da shi akan lamuran da suka shafi gidan nan,ban san mene ne ya jani akan maganar mutumin ba nd a lokacin banyi tunanin yana da wani alak'a da wani abu na gidan nan ba,kawai sai naji zuciyata tana sanar da ni ya kamata nayi wani abu special,,even though ban yi tsammanin faruwar wani abu ba idan nayi hakan amma sai na kasance mai son bin wani tsari na daban da zuciyata take nunamin,kin san mene ne ya faru lokacin dana tab'a shi..??" Kai ta girgiza masa alamun A'a "A time d'in ko daya juyo alamun tsoron da na gani a tare da shi,tsoro ne irin na mutumin da ke k'ulla maka sharri nd yake gudun ka kama shi,bayan wannan kuma sai nake ganin kamar nasan mai irin wannan fuskar buh somewhere else,duk da naga hakan sai kawai na sake nuna masa kamar ban fahimci komai ba,mukayi magana na wuce a gurin muka barshi,har muka iso k'ofar room d'in ina kallonsa sai dai sam ya kasa matsawa a gurin,,lokacin da aka bamu sallama a hospital tunda muka dawo na fara finding duk wani hujjan da zan kama masu hannu da duk wasu aikin rashin gaskiya a nan coz ba tun lokacin nake ta k'ok'arin aiwatar da hakan ba,sai dai a lokacin wannan maganar dana saurara shi ya sake k'arfafamin guiwan binciken,a gefe guda kuma ina jin rashin yarda akan wannan yarinyar da su kansu su Adda,,wannan dalilan biyu dana had'a su sai na maida su abu guda,wanda kuma sune suka sake bani damar tsara game d'in duk daya faru har ya kaimu ga samun nasara..nd kinji amsan ki har dama wanda baki tambaya ba.." Dogon ajiyar zuciya tayi cikin ranta tana jinjina namijin k'ok'arin da yayi akan lamarin,,a hankali ta sake d'agowa ta d'an kalle shi tana masa murmushi da cewa "To amma Yallab'ai mene ne dalilin da yasa ka sanar da ni duk wad'annan sirrikan..?? Bayan ni tambayan da nayi bai shafi wannan sirrin maka ba.." "Saboda na yarda dake,,nd na amincewa zuciyata baza ki tab'a cutar da ni ba..!" Ya bata amsa da k'arfin guiwa "Me yasa kake tunanin hakan bazai faru ba a tsakaninmu,shin na cancanci wannan girmamawar daga gare ka..??" Ta sake tambayarsa,babu shakka ko sauyi a maganar da zai furta yace "Na riga nasan wace ce ke,,duk abunda zaki yi na sanshi haka nan wanda ma baza ki iya ba..ke kanki idan har zan tsaya yi miki jawabin wace ce ke a irin sanin da nayi miki zaki ji mamaki sosai.." Murmushi ta saki tana fad'in "Yallab'ai kenan,,shi kenan daga magana sai ya zama abun mamaki..??" "Sosai kuwa idan kina shakka nema akai let's see waye zai nasara.." Murmushi tayi tana fad'in ta amince ayi duk ma abunda yake nufin,murmushin shima yayi mata sannan ya shiga zayyano mata duk wani abu daya shafi alak'ar su da juna tun daga kan taimakonsa data yi akan case d'insa,fitowarsa a gidan yari,barinsu k'asar zuwa India karatu,dawowarsu k'asar bayan sun kammala,abubuwan da suka fara faruwa daga dawowan nasu har zuwa ranar dinner d'insu na taya murna,da dinner aurensu,dama duk abubuwan daya san sun faru a tsayin lokacin daya gabata har zuwa yanzun da suke kwance tare da juna sai daya mata filla² da su. Tun daya fara magana take binsa da kallon tsantsar mamaki dan yadda ya dunga shaida mata abubuwan da tayin gani take kamar irin almarar nan ne yake faruwa da ita,har ya dasa aya bai daina mata murmushi ba coz ya fahimci tuni ya jefata a tandun mamaki,tambaya ta jefa masa "Yallab'ai.! I was confused..shin ta yaya akai kasan duk wannan abubuwan sun faru..??" Murmushi ya mata yana cewa "Abu mai sauk'i.. Duka YASEER ya shaida min su,,wasu kuma ni da kaina nasan da faruwar su.." Murmushin tayi itama tana sake gyara kwanciyanta a jikinsa tana cewa "Nima dai nasan sai dai hakan kam.." "Ehen! Koma dai yaya ne nasan yanzun nayi winning akanki ba..!?" "Nopp! Ba haka bane.." "Ohh! Wayo zaki min..? It's Ok,tunda dama na saba winning akanki yanzun na hak'ura na bar miki.." D'agowa tayi da sauri ta kalle shi tana neman k'arin bayani,gira ya d'age mata yana fad'in "Yeahhh..!?" Had'e rai tayi tana hararan sa da fad'in "Yaushe ne d'in kayi wani winning akaina.? Dama mun saba game ne da zaka ce hakan..??" "Sosai kuwa..game kam ai ba yanzun muka fara ba.." Dariya tayi coz tasan hakan da yake yi ba komai bane face zolayanta "To daga yaushe muka fara..??" "Since shekarun da suka wuce can² da jimawa.." Dariya still ta sake yi tana cewa "Uhmm! Ai saika fad'a akan abunda muka yi game d'in.." Murmusawa yayi shima unexpectedly kuma taji ya ce *"AKAN SO* mana..!" "So..!?" Ta fad'a cikin mamaki "Yeah! Shi fa..kina mamaki ne shima..??" Kai ta girgiza masa,cikin kunnenta ya rad'a mata "Yallab'iyata..! Kada kiyi kamar baki sani ba mana..ko kuwa kina son cemin har kin manta ne..??" Alamun ta masa da ido na itafa bata gane ba,hararan ta yayi sannan ya furta "Son nawa kika manta lokacin da kika fara..??" "Ehh!" Ta fad'a tana tsare shi da ido,iska yayi mata blowing sannan a hankali ya furta "Ohh..! I see..buh idan kin manta ni kam ban manta ba.." "Shi ne ai nake so ka tuna min lokacin dana fara d'in..!" "Huh..! Tun daga lokacin kika fara koran samarin ki,,yanzun kin tuna...!?" Zabura tayi zata mik'e yayi saurin rik'ota yana dariya mai sauti,,k'ifi² ta fara da ido tana fad'in "Ni yaushe nayi hakan..?? Allah kuwan kada kamin sharri.." Sosai ya shiga kyakyatawa dan da gayya ya fad'a "Nine zan miki sharrin kuma..??" "Allah kuwan ni ba haka nake ba..kawai ka fad'i abu haka nan kace wai dama haka nake yi,nifa Allah babu ruwana..naga dai ai sune samarin basa sona shi yasa nima ban sawa raina ba.." Yana dariya yake fad'in "Dama waye zaiso macen da always take wearing wannan kayan naki kamar wata ghost..? Ai dama sai irin mu da idanunsu suka rufe AKAN SO.." Shagwab'a ta dira masa tana d'an bugun k'irjinsa "Ni ce na zama ghost d'in..??" Still yana dariyan ya rik'o hannunta yana cewa "Dafa..?? Mutum yayi ta saka bak'in kaya yace baza'a ce masa fatalwa ba..Gani nayi kin fi kama da su shi yasa na fad'a,amma dai ba ina nufin fatalwa da take bada tsoro bane..kin gane ai.." Baki ta murgud'a masa sannan tace "Ehh! D'in a hakan kuma wani ya gani ya mace akan son fatalwan ba.." Lumshe idanunsa yayi a hankali cike da shauk'i yace "Yeah..! It's true buh baki san dalilin ba..kawai dai kina son amfani da wannan daman ne a matsayin makamin ki..buh barin d'an baki labarin saboda gaba.." Nan ya shiga bata labarin kaf yadda akayi ya fara sonta,wanda ya samo asali tun daga kan taimakon data masa,sai dai a lokacin da yake yawan ganinta duk bai fahimci itan bace,kuma bai tab'a samu labarin taba sai a bayan auren su,haka ma labarin ganin da yayi mata sau biyu duk a dinner,duk da haka shima d'in bai fahimci itan bace sai ranar daya shiga d'akin ta bayan aurensu,a nan yake fad'a mata yayi tunanin a lokacin su biyu ne ma'ana guardian angel d'insa JEEDDAH nd princess d'insa ta gurin dinner,saboda haka kowacce a ciki sai yayi mata gurbinta daban a cikin zuciyarsa,a lokacin daya gama fahimtar dukansu abu d'aya ne bawai biyu ba kamar yadda yake tunanin sai yanayin duk da yake ji akan kowacce ya dunk'ule ya zame masa abu guda.. Murmusawa ta shiga yi abunta ba tare data sake ce masa komai ba coz ta gama gamsuwa hundred percent mijinta ya kai mak'ura wajen k'aunarta,,a wannan daren haka suka raya shi cikin hira mai cike da tsananin so da kulawa,haka nan suna masu sake bankad'e asirin zuciyoyinsu wa juna har zuwa lokacin da bacci b'arawo ya d'auke su duka.. *NEXT MORNING...* Tun da sanyin safiya aketa maimaita kiran wayoyinsa dake zube a saman coach,amma saboda kasancewar wayoyinsa a silent sai yasa duk basu ji ba suka ci gaba da baccinsu sadidan bcos daren daya gabata basu samu sunyi bacci da wuci ba,tun da suka yi sallah sai suka koma suka sake kwannciya wanda ya kaisu har yanzun da yake to 10 basu farka ba,,sai da suka yi mai isarsu wajen 11 sannan suka farka,tare suka yi wanka suka kuma shirya juna cikin k'ananan kaya masu matuk'ar kyau da tafiya da hankali sannan suka yi hanyar kitchen,,har sun fita ya tuna da wayoyinsa dan haka ya dawo ya kwashe su,yana tafiya ya fara dubawa dan yasan tabbas ne an kira shi bai sani ba,ruwan missed calls ya gani wanda suka sashi jin mamaki,,k'ok'arin kira ya shiga yi back dan ganin kusan duka daga hospital d'in da yake taimakawa ne aka kira shin,,kiran na tafiya bayan an d'auka,suka gaisa sai ake shaida masa akwai patients mutum biyu dake buk'atar taimakon gaggawa,buh ana buk'atar ya hanzarta bcoz d'ayan kam abun nata yafi worst,,cikin takaici ya fara magana a hasale "Wane irin patients ne a weekend..?" Shima mai maganar cikin marairaicewa yake fad'in "Yallab'ai.. It was urgent ne,,nd ya zama dole ka sani saboda babu wanda za'a sanarma ya dubasu a yadda suke sama da kai..!" Ransa a b'ace yake dan shi duka ranar yau bai shirya fita ko k'ofan apartment d'inba bare yayi nisa da gidan gaba d'aya,,tsaki ya shiga ajiyewa kafin ya amsa masa da to idan ya samu dama zasu ganshi,yana gama maganar ya yanke wayar yana yi yana mitan shi duka ma hak'ura zaiyi da wani aikin surgery gara ya dawo ya kama business d'insa da mutunci nd yasan a lokacin zaifi samun daman zama da iyalinsa ya basu isashen lokacin daya dace,,tana a kitchen d'in take d'an jiyo mitan da yake har ya shigo,yanayin fuskarsa data kalla nanma sai ya sake bata tabbacin ransa a jagule yake da fitar da zai yin amma duk da hakan sai ta nuna kamar bata gane ba,,inda take tsaye ya nufa yana zuwa ya rungumeta ta baya yana sakin ajiyar zuciya,kusan mintuna uku ya shafe a hakan sannan ya fara magana "KHUSHI.. Am sorry,,nasan abunda zan fad'a ba zai miki dad'i ba,buh i knew it's our destiny,shi yasa hakan zai faru.." Juyowa tayi cikin sauri ta d'ora lips d'inta a saman nasa,,passionately ta d'an yi kissing nasa sannan ta zare bakinta a nasa "Na sani aikin aikin taimakawa al'ummah kake yi,,Ubangiji shiya k'addara hakan ya kasance,saboda haka da amincewa ta ko babu ya zama dole tunda muna da ikon ceton wasu rayukan mu fara yin aikin al'ummah kafin namu,,kada ka damu dani a koda yaushe ina son ka kasance mutumin da al'ummah suke alfahari da shi..nasan ba'a son ranka bane zaka fita buh idan ka tuna jihadi za kayi wannan kad'ai ya isa ya baka k'arfin guiwan aiwatar da duk wani aikin daya dace.." Tunda ta fara maganar yake kallonta,dan haka Baima jira ta k'arasa ba ya d'agata a gurin yana fad'in "I knew WALIYIYITA.. Buh iyalina sunfi girman hak'k'i sama da al'ummah.." Yana ci gaba da tafiya da ita yana maganar,murmushi tayi masa sannan itama ta bashi amsa "Kadafa ka manta Yallab'ai wata rana al'umman ne zasu dawo k'ark'ashinka..! Shin a wannan lokacin idan baka yi abunda ya kamataba matsayinka na shugaba...yaya zaka fuskanci mahaliccinmu,shin ka tanadi kalmomin da zaka kare kanka da su a gaban sa..??" Shiru ya d'anyi yana auna maganarta a mizani,tabbas yasan gaskiya ta fad'a dan haka ba tare daya tanka ba yaja bakinsa ya datse bcos ta fishi gaskiya a fannin,shi da kansa ya sake shirya su duk ta is he shi da tambayarsa ina zasu je "Tare zamu fita.." Abunda kad'ai yace mata kenan daga haka ya k'arasa shirya sun sannan suka fice,sai da suka biya cikin gida suka gaisa da iyayensu sannan suka d'auki AHYAN,daga nan sai suka wuce hospital d'in direct dukansu,,,tun daga shigarsu aketa masa barka da isowa,kowa a gurin sai girmama shi suke baga manyaba haka nan baga yara ba,da kulawa yake ta amsa musu har suka isa office d'insa,duk dama bawai yana zama bane a hospital d'in da zaran ya gama abunda ya kawo shi sai ya fice abunsa yayi tafiyarsa,,yayi niyyan barinta a office d'in dan tun kafin shigowarsu yayi musu order breakfast so baya san ya barta tayi ta zaman jiransa shi yasa,,da zai fita ko data ga shi kad'ai yake niyyan fitan take tace ai bata ga ta zama ba dan ita kam sai ta bishi,,murmushi yayi ya nuna mata abunda zai yin ba lallai ne ta iya jurewa ganinsa ba,amma ina ta kafe ita dai zata iya,hannunta ya rik'e suka fito daga office d'in suka nufi ward d'in da patients d'in suke,,shi ne a kan gaba har suka iso room d'in,dan haka koma mene ne shi zai fara tararwa kafin itan,da sallama a bakinsu duka suka shiga still yana a kan gaban,akan fuskar patient d'in nasa idanunsa suka fara sauka dan yadda abun yake babu kayan gani,shima sai daya saba ganin sai da abun ya masa wani daban,dan yadda fuskarta ya lalace kamar bana mutum ba kuma rayayye,ita kanta Jeeddah lokacin da tayi arba da fuskar da yake wa tasbihi a matuk'ar razane ta cukuikuye masa jiki tana runtse idanunta da fad'in "Subhanallah.........!" #Follow #Vote #Comment. Then #Share. *®ɛąl ʂmąʂɧɛr.*😉 💠💠💠💠💠 *©® 2019..*  *WANI AL'AMARIN..!*💥 *(Book 2)* 💣💣 💥 *иα* *♡нawwa м.υ {$mαѕhєr}.♡* *Wattpad&Instagram* *@Jeeddahmu898* *______________________* *fαcєвσσk grσup:*https://www.facebook.com/groups/369678263526212/ *_____________________* *LOYAL TO MY FAMILY.♥* بسم الله الرحمن الر حيم. ^^^^^^^^^^^^^^^^^ ___________________ *BOOK 2. 📓* *Pg 44.* ^^^^^^^^ *#Outcomes* Kalmar data fito a bakinta kenan bayan nan kuma ta shiga jero addu'o'i duk wanda tazo bakinta babu ruwanta fad'an sa take ba tare data tantance wanda ya dace da halin da take cikin ba,dan yadda ta shiga tashin hankali da kallon wannan fuskar abun ba'a magana,,shi kansa banda dauriya daya sawa ransa a yadda yake kallon fuskar babu abunda zai kaishi ga tsayawa har zuwa tsayin wannan lokacin a gurin,nd kuma sai abun ya zo a b'angaren da yake kan aiki,,Sosai ya tausayawa koma waye mamallakin fuskar musamman data kasance mace,d'ayan patient d'in kam ita nata da sauk'i duk da ya kasance nata daga gefen wuyanta ne ta samu matsalan yadda take jikin guy d'in dake zaune da ita ta cukuikuye shi sai kuka take da gani kasan tana jin azaba saboda nata ciwon d'anye ne sab'anin d'ayan patient d'in,,bayan ya gama duba su office ya wuce da ita a jikinsa har lokacin,Jeeddah kuwa tun daga kallon farko data yiwa mai wannan fuskar duk da ciwukan sun d'auki hanyan warkewa bata sake gangancin sake d'ora idanunta akan fuskar ba,a ranta take sake yiwa Allah godiya daya sa AHYAN baya tare da ita dan tun shigowarsu ma'aukatan gurin suka karb'e shi a hannunta,,lokacin ko da suka koma office d'in a saman seat da yake zama ya ajiyeta,,waya ya d'aga ya kira secretary d'insa ya shaida masa yana son ganin wasu cikin ahalin majinyantan,in less than ten minutes duka suka hallara,bbabbar mace ce,sai d'ayan daya kasance makusancin d'ayan patient d'in nasa,bai b'ata lokaci ba a bayan shigowarsu ya shiga yi musu bayanai game da yanayin ciwon da hanyoyin da ya kamata abi idan ana son yin nasara,musamman ma akan wacce abun ya tab'a fuskarta dole ne tana buk'atar ayi surgery d'in da gaggawa dan haka ya shaida musu duka abunda ya ke ganin shi ne mafita nd kuma su kasance cikin shiri,hamshak'iyar matar dake zaune tana sauraren duk jawabinsa,lokacin daya gama ta numfasa sannan ta fara magana "Dr..Duk abunda ya kamata ayi mata na damk'a wannan ragamar a hannunka,na amince ko nawa ne fuskarta zai ci matuk'ar zata dawo normal kamar da ina goyon baya,dan haka ko nawa ne kada ka damu zamu biya,,fatanmu a dace a aikin dan takanas tun daga garin Abuja muka taho domin ganinka saboda mun samu labarin kai kad'ai ne zaka iya wannan aikin..Idan ba kai ba to sai dai mu fita waje.." Jinjina kai

Chapter 60 of 63