Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
zai iya sawa tayi masa musu,besides kuma zata iya dagewa akan baza ta shayar da shi d'in ba shi kuma tausayinta zaisa ya iya rabuwa da uta shi yasa ya b'illo mata ta wannan hanyan,duk runtse²n idonta yana monitoring amma bai ce mata ko uffan ba,Jeeddah kuwa tunda taga ya had'e rai jikinta yayi sanyi,a hankali ta rik'e baby'n sosai tana gyara masa kwanciyan duk da ba wani iya rik'e jaririn tayi ba,kuka take sosai da yake tafe da zallan hawaye sai dai babu sauti dan yadda azaba ke ratsata,gudun b'acin ransa yasa tayi k'ok'arin daurewa ta barshi yana sucking,tausayinta ne yasa Yarima sake jinginata da jikinsa,a hankali kuma ya fara caressing bayanta alamun rarrashi had'e da blowing mata iska a cikin kunnenta zuwa fuskarta dake had'a wani lafiyayyen sweat,lafewa ta sake yi a jikinsa dai² baby'n ya gama k'oshi ta fara sakin slender breathe masu k'arfi,barin ta yayi ta huta a jikinsan sannan ya d'auke shi ya nufi cradles d'in yana sake kwantar da shi,sai daya tabbar ya gyara shi yadda zaiji dad'in baccin sannan ya juyo yana nufota,yana daf da zama kusa da ita akayi nocking k'ofar ward d'in,ko kafin ya amsa tuni har an turo k'ofar,su ABEELA ne kan gaba da hadimansu dake d'auke da baskets iri² na gara daga masarauta,sai da suka gama shigowa da kayan suka kwashi gaisuwa sannan bayin suka fice nan su ABEELA suma suka gaida shi,Ummi ne tayi sallama itama dai² fitar bayin daga d'akin,da murnan ganinta a zaune cikin samun lafiya duka suka nufi bakin gadon suna zama sun bar gogan a tsaye yana aikin kallon kayan da aka kawo,tun da suka shigo kanta yake k'asa tana aikin scrubbing tears dake kan fuskarta,karaf idanun Ummi suka sauka akanta lokacin ta d'an d'ago tana kallonsa,wani mugun fad'uwa gaban Ummi yayi amma sai ta dake bata danganta hakan da abunda idanunta ke gane mata ba,saima tafi danganta hakan da halin data samu Jeeddan a ciki,cikin sauri ta k'araso kusa da su tana mai jifan Yarima da wani malalacin kallo "YAZEED Son..! Me kayiwa daughter na take kuka..?? Kai ko tausayinta baka jine kasata kuka da safiyan nan,bayan irin dogon wahalan data sha jiya,ko mene tayi ai sai a d'aga mata k'afa har ta gama warwarewa ba wai a fara samin ita kuka ba..!" Kallonta ya d'anyi ya kuma kalli Ummi yana girgiza kai cike da son b'oye dariyar dake neman escaping masa,hakan yasa Ummi d'an matsowa inda yake coz taga alamun bashi da gaskiya,nan shima ya shiga ja baya yana fad'in "Ni kam Ummi..babu abunda nayi mata,gata nan ta miki bayanin yadda akayi.." "Ban yarda da kai ba,ai tunda kake k'ok'arin guduwa nasan ka mata wani abu ne..So stop there kada kasa nayi ta binka kamar yarinya.." "Pleasee.. Ummi kiyi hak'uri,da gaskefa babu abunda nayi mata,gata nan ta miki bayanin abunda yasa take kuka.." "I said stop here..kada fa kasa na k'ara one step forward.. Rai zai b'aci..!" Kamar zai mata kuka haka ya b'ata fuskarsa yana bagging had'e da ja baya palms d'insa duka biyun a had'e yana mai rok'on afuwarta "Pleasee..! KHUSHI ki yima Ummi bayani mana.!" Ya fad'a cikin wani voice,mak'ale masa kafad'a tayi alamun babu abunda zata ce,sake marairaice mata yayi yana cewa ta fad'awa Ummi'n amma tak'i magana har sanda Ummi ta rik'o kunnensa d'aya "Saboda na zama abokiyar wasanku ba..shi yasa idan nayi magana ake k'in bin umarnina ba..??" "Arghh.! Ummi am really sorry,,,but it hurts..!" Dariya su ABEELA suka sake masa bama kamar Jeeddah dake zaune tana kallon yadda yake matse fuska "Pleasee.. Ummi na tuba..bazan sake ba.." Dungure masa kai tayi tana sakinsa "Gobe ma ka sake samin ita kuka kaga yadda zanyi da kai..saina sab'ar maka yadda baka yi zaro ba.!" Tana sakinsa ya shiga shafa kunnensan data rik'e,sai daya gama jinyan na tsahon y'an mintuna sannan ya d'an saki murmushi ganin irin dariyar da suke masa,ci gaba da suka yi ne yasa shi fara had'e rai coz yaga basu da niyyar sassautawa,a hankali kuma yayi k'asa yana gaida Ummi'n,cikin kulawa da soyayya ta amsa masa sannan ta fara tambayar sa mai jiki da baby'n,a kunya ce ya amsa mata,har lokacin Ummi kam idanunta na akan Jeeddah ta tsura mata idanun kamar mai nazari da son gano wani abu daya shige mata duhu akan fuskartan,ita dai haka nan yau take jin wani irin yanayi a tare da kallon Jeeddan da tayi saboda kasancewar wannan shi ne rana ta farko a tarihin saninta da ita haka kuma a iya tsawon shekaru ashirin da biyar da take tare dasu a matsayin hadimarsu,kuma karo na farko a data ganta without enormous hijab nd she didn't wearing nik'ab as yadda ta saba ganinta tun yarintar ta,ko da a kitchen a times da take matsayin hadimar ta basu tab'a had'a hanya da ita ta ganta hakan nan ba,duk da yadda taso ta hana ta sawa idan tana aiki a gidan,sai dai hakan ya gagara,wani shahararren fad'uwa gaban Ummi yaci gaba dayi tana sake satan kallonta ba tare data bari ta fahimci hakan ba,sai dai tayi shiru ne kad'ai inside of her kuma tana tasbihi gami da addu'ah a ranta na daga abunda zuciyarta ke sak'a mata,ko da suka gama gaisawa a hankali ya mik'e yana nufar k'ofar fita,har ya kai bakin k'ofa kuma ya d'an waiwayo ya kallo Jeeddah da har lokacin ta kasa controlling kanta,k'asa² yayi k'wafa yana cewa "Yarinya zan kamaki ne zaki san ni kika ma trapped,,,sai na..!" Ya d'aga hannunsa sama yana kaiwa iska duka,a hankali ya d'an yi gripping lip,pout ta sakin masa tana binsa da fari da idanunta kafin tace "Ehh! D'in ai dai Ummi tana nan ba zata bari kamin komai ba..!" K'wafa ya sake saki yana sake cewa "Ohoo! Dai ai naga Ummi'n zata barmu ne zaki ga mai zan miki..Mai kukan banza kawai,shagwab'ab'b'iya..." Ya harareta yana daga tsaye,Ummi ne tayi kamar zata taso kansa yayi saurin ficewa yana cewa "Ummi barin je gida na dawo.." Dariya suka yi masa ganin ya fice da sauri,nan Ummin ta bishi da fatan dawowa lafiya sannan ta waiwayo kanta tana y'ar dariya itama,dai² yana fita nan bayin dake tsaron lafiyarsu suka fara zubewa suna kwasar gaisuwa,fuskarsa cike da annuri yake amsa musu kafin ya wuce wani cikin bayin ya taso yana zabga masa kirari dan ya fahimci uban gidan nasu yau asake yake,murmushi kad'ai yayi masa yana d'aga masa hannu,dan yadda kirarin yau ya sashi jin wani daban,ba kamar sauran lokuta ba da yak'i jinin ai masa bambad'ancin,ci gaba yake da tafiya yana sake sakin k'ayatattun murmushi,da azama wani bawansa ya kusanto shi yana fad'in "Yallab'ai.. Fita za kanyi ne..??" "Eh..! Malam habibu ina tunanin zuwa gida ne na dawo..amma ba jimawa zanyi ba.." "To Yallab'ai.. Muje na kaika.." Yana murmushi ya sake kallonsa yana girgiza masa kai "A'a'a..! Malam habibu kada ka damu yanzun zan dawo nima..Ku dai ku ci gaba da aikin ku.." "To ranka ya dad'e a sauka lafiya.." Amsawa Yarima yayi cikin sakewar data bawa duka bayin matuk'ar mamaki sai dai sun danganta hakan da k'aruwar daya samu,shi dai ga Yarima bai san me suke k'issimawa ba,ya dai tafi ne kuma ya barsu da dogon sharhi a bayan idanunsa,yana cikin tafiya a ward d'in har ya kusa fita suka kusa yin karo da YASEER dake shirin zuwa gurinsa,da sauri yaja baya yana kallonsa,a tare kuma suka sakewa juna murmushi sukayi hugging juna da wani irin expression a tare dasu duka "Congratulations broahh..!" "Thanks d'an uwa.." Yarima ya fad'a da murmushi kwance saman fuskarsa,hannayensu cikin na juna suna sake yin musabaha "So..ina zuwa na ganka a hanya.??" YASEER ya watso masa tambayar,a hankali ya shafi mustache d'insa yana sake murmusawa sannan ya furta "Gida..!" Kai ya d'an jinjina masa alamun gamsuwa kafin ya juya yana cewa "OK..let's go...ba saina shiga bama yanzun,idan mun dawo naga baby da jikin k'anwata.." Shima jinjina kai yayi sannan suka fice a hospital d'in da yake cike da hadimansu ta ko wane edge... Wasa² haihuwan Jeeddah da aka yishi a jiya da yammaci zuwa yanzun tuni ya gama zagaya dangi,sai dai wasu sukan yi mamaki idan suka ji ance itace ta haihu,musamman da ba kowa yasan da zaman cikin a jikinta ba sai tsirari daga family'n,a mafi yawan lokuta dalilin da yasa duk basu ankare da hakan ba ya kasance suna yawan samunta da hijab,haka ko zata fita ko tayi bak'i bata cika sakewa ba matuk'ar babu hijab a jikinta saboda sabo,wannan shi yasa da yawa a ciki suke kallon abun da mamaki ta wata fuskar daban. *INA LABARIN SAJIDA...??* Tun a bayan rabuwar aurensu da Yarima wanda mahaifiyarta Hajiya Suwaiba ita ta assasa tashin wutar,har ta kaiga anyi rabuwar cikin rashin jin dad'i,sai al'amura suka cakud'e mata musamman ta fuskar mahaifinta daya canja musu su duka,da fari ya so takura mata kan lallai saita fidda miji a bayan gama iddarta,lokacin kam ta shiga tsananain damuwa da maganar wanda har ta kaita ga dana sanin biyewa mahaifiyarta da tayi,dan haka ta lallab'a bisa ga shawaran zuciyarta taje bawa Abba'n nata hak'uri coz ta fahimci ya d'auki mugun zafi akan lamarin.Da farko kam ko data je da niyyar bashi hak'uri k'in saurarenta yayi,sai dai ganin irin naci da a kullum take zuba masa tana kuka da hawaye baya ga sauyawar da tayi yasa shi sassauta mata,anan ya nuna mata kuskurenta kuma ya nuna mata komai ya wuce amma tayi hankali ko dan gaba,godiya ta masa sannan ta ci gaba da al'amuranta kamar yadda ta saba.Tun daga wannan lokacin data d'an samu ya sakko sai ta sake har al"'amuranta suka fara sauk'i,haka nan tun daga wannan lokacin da akayi wannan rabuwar tsakanin ita da mahaifiyarta duka sai suka janyewa ROYAL PALACE saboda tsananin kunyar da take ji a yanzun,sab'anin Hajiya Suwaiba da har yanzun ta kasa gano laifinta. ^^^^^ A can gefen su Adda kuwa a dai² wannan lokacin da lafiya ta game jikinsu,tuni sukam labarin k'aruwar da aka samu a gidan sarautar ya iske su dan tun a daren da akayi haihuwan suka samu labari,abunda ya matuk'ar d'aure min kai kenan dana rasa gano asalin wanda ya sanar da su wannan labarin.Ba sai mun sha wahala ba nida fan's d'ina na gano irin yanayin da fuskokin wad'annan ahalin suke a lokacin da suka samu wannan labarin,coz mun riga da mun jima da kwana da sanin sam basa k'aunar ganin wani abu da zai kawowa ahalin masarauta ci gaba. _Wannan kenan..!_ Bayan isar su Yarima gida sai daya fara biyawa ta apartment d'in Umma'nsa suka gaisa,cikin sakewar fuska da tsantsar farin cikin da take jinta a ciki itama suka ma juna murnan samun k'aruwan da sukayi,kafin ya mata sallama ya wuce apartment d'insu akan zai dawo,tun daga shigowar sa wani sanyin ni'ima ya shiga ratsashi,a hankali ya lumshe ido sannan ya bud'e yana sake k'arewa parlor'n kallo,sai daya deb'i almost 10 minutes yana tsaye yana juyi da bin ko ina da kallo kafin ya fara d'aga k'afafunsa yana sake fad'ad'a fara'ar dake shimfid'e saman kyakykyawar fuskarsa ya kuma nufi bedroom d'insa,nanma bayan shigarsa sai daya shafe y'an mintuna sannan ya fara k'ok'arin yin abunda ya dawo da shi gidan. Bayan wasu mintuna masu d'an dama daya kwashe yana shirya kansa sannan ya fito cikin wani dakakken farin yadi da yaji d'inkin zamani,banda k'amshi babu abunda yake bazawa,ta ko ina kalar haske ne sanye a jikinsa tun daga sama har k'asa,a haka ya riski YASEER a apartment d'in Umma'nsa dan can ya baro shi,tun daga shigowarsa sabuwar Jakadiyar su (Matsayin Inno kenan ada,sai dai kasancewar Umma'nsa ita d'aya ne a gurin Abu YAZEED d'in ba'a fiya gano aikinta ba dakuma yanayin sabon da akayi da ita,so yanzun sun samu y'anci shi yasa dole aka sake wata) nan ta fara wasa shi tana masa kirari masu tada tsumi,murmushi kawai yake sakewa tun daya shigo d'in yana zuwa daf da ita yasa hannunsa cikin aljihu,kun san manya basa kyautar k'aranta,nan ya shiga kyauta ta girma da bajinta ga duk wanda idanunsa suka yi tozali da shi,daga nan sallama suka sakema Umma'nsa suka sake d'aukan hanyar komawa hospital.. Tun da suka fito a gidan Yarima yake gifting mutane wanda ya sani dama wanda bai sani ba,ranar yau haka yake jinta wata sabuwa a gare shi kamar yadsa ta zama ta musamman a cikin rayuwarsa,a haka har suka shigo cikin harabar asibitin,aifa fan's kuzo kuga abunda Yarima yake a cikin wannan asibiti dan kusan ma zan iya shaida muku cewa duk irin kyautar da yayi tayi kafin zuwansu nan na nan d'in ya danne wancan nesa ba kusa ba,bakinsan nan kuwa sam yak'i rufuwa tamkar gonar cotton. Tsaye yake ya juya baya a hanyar ward da alamun yana waya ne da wani,sai dai fuskarsa ta d'an b'oyemin dan bana iya hangenta sosai,alamunsa da yanayinsa tunda Allah yasa idanuna suka sauka akansa naji ina tantama da ganinsa a gurin tunma kafin na k'arasa kusa da shi,haka nan wayar da yake yasa hankalina sake yin gaba da son bin k'wak'waf d'in sanin me yake cewa,dai² bayansa kafin na riske shi ta yadda zan iya jin mai yake fad'a na d'an tsaya,waya yake abunsa hankali kwance,cikin wayar nema naji yana cewa "Haba ranki ya dad'e..ai wannan aikin kamar nayi miki shi yadda kika buk'ata ne,saboda haka ki kwantar da hankalin ki zanyi kamar yadda kika fad'a d'in ba tare da an samu matsala ba..sai dai hanzari ba gudu ba,inaga fa kamar sato jaririn nan zai d'an bada wahala...saboda akwai tsaro sosai a gurin...!" Dai² nan su Yarima suka k'araso inda yake,idanun Yarima a kansa bayan sun riske shi ya d'an dafa bayansa yana binsa da wani irin kallo mai wuyar fassara.............. *😱😱😱 Gardin case...! Shin fan's wane ne wannan mutumin..??? Da yake maganar satar JARIRI d'an waye za'a sace...?? Anya kuwa Yarima baiji wayar da mutumin nan keyi ba..?? Da alamunfa bomabomai suna gaf da fara tarwatsewa da marasa gaskiya,ku dai ku ci gaba da biyo ni dan nasan amsoshin ku suna nan tafe da yardar Allah...!* *#Don't imaging yadda al'amura zasu faru...coz baza ku hasaso dai² ba..😁* #Follow #Vote #Comment. Then #Share. *®ɛąl ʂmąʂɧɛr.*😉 💠💠💠💠💠 *©® 2019..*  *WANI AL'AMARIN..!*💥 *(Book 2)* 💣💣 💥 *иα* *♡нawwa м.υ {$mαѕhєr}.♡* *Wattpad&Instagram* *@Jeeddahmu898* *______________________* *fαcєвσσk grσup:*https://www.facebook.com/groups/369678263526212/ *_____________________* *LOYAL TO MY FAMILY.♥* بسم الله الرحمن الر حيم. ^^^^^^^^^^^^^^^^^ *Masoyana a duk inda kuke ina yi muku fatan alkhairin Allah yaci gaba da wanzuwa a tare daku,rabb ya bar k'auna..kun san ina mugun ji daku.💐* ___________________ *BOOK 2. 📓* *Pg 28.* ^^^^^^^^ *#The resonance* A matuk'ar razane mutumin dake wayan ya waiwayo yayin da wayar ta sub'uce tayi k'asa,kallonsa kawai Yarima yaci gaba dayi har na wucewar sa'o'i,da yake tile's ne a ko ina na gurin ko da wayan ta sauka kansa take tayi pieces ko wane part yayi nasa gefe ya rabu da ainihin sassan inda yake mak'ale,a hankali cikin wadataccen kuzari Yarima ya kalli inda wayan yake "Yaa salaam..!" Shi ne kalmar data fara escaped a bakin Yarima da yake sake binta da ido,a hankali kuma ya d'an kalli mutumin yana nazartar yanayin daya gano shimfid'e saman fuska,gefen lip d'insa d'aya ya d'anyi grip kafin ya danne abunda zuciyarsa ke sanar da shi a time d'in ya ce "Am really sorry d'an uwa..it's unintentional..!" Sakin ajiyar zuciya mutumin yayi yana d'an runtse ido,a hankali kuma ya bud'e idonsa yana k'irk'iro murmushin da kana kallo k'asan bai kai zuciya ba "No..kada ka damu,babu komai.." Yana fad'a yana sunkuyawa dai² inda wayan ya watse,sim's d'insa kad'ai ya zare a jikin fasasshshen wayan sannan ya mik'e yana shirin barin gurin,rik'o shi Yarima yayi yana wearing wani fuska mai kama dana tausayi "Kayi hak'uri fa d'an uwa..!" "No babu damuwa...I know it's predestined..so no need to worrying.." Jinjina kai Yarima ya sake yi kafin yasa hannu cikin aljihunsa ya dank'o kud'in da bai san adadinsu ba,hannun mutumin da bai ko sani ba sai akan wannan dalilin ya aza masa kud'in yana fad'in "Ka sai wani phone d'in.. Na gode da fahimtana da kayi.." Yana gama fad'in haka bai jira jin mene mutumin zai fad'a ba yayi gaba abunsa suka ci gaba da tafiya shi da YASEER da tun d'azun mamakin Yarima yayi assassinate nasa a gurin,har suka yi nisa mutumin bai iya d'aga k'afarsa a gurin ba yana ta kallonsu da tsantsar mamaki,suna tafiya YASEER ya d'an kalli Yarima yana d'aure fuska da cewa "What's the benefit of doing such things..I know we all...!" Bai k'arasa ba Yariman ya d'an kalleshi "Don't even says what's in ur tongue..Yau ina cikin farin cikin da bazai misaltu ba,ya kamata ace ka fahimci hakan,so don't bother,coz today it's free of charged.." A hankali shima d'in ya jinjina kai yana sakin k'wafa coz ba maganar ma da zai masa ba kenan amma yayi saurin taran numfashin sa,sun d'an yi nisa da gurin da abun ya faru Yarima ya d'an waiwaya kad'an irin a fusken nan yana sakin murmushi abunsa,sannan ya sake juyawa dai² lokacin sun k'araso suka shige room d'in har time d'in again mutumin na tsaye bai bar wajen ba. Da sallama suka shiga ciki,inda suka iske Ummi ta gama gyara Jeeddah da baby'n cikin shiga ta alfarma tamkar ka sace su ka gudu dan kyau,banda kamshi d'akin babu abunda yake yi,idanunsa akanta suka sauka yana sakar mata kayataccen murmushin nan masu tada tsumin k'auna,itama shi d'in take kallo har sanda suka zauna saman armchairs,a hankali suka saki boyayyar ajiyar zuciya,cikin yanayin shauk'i ya mata blowing kiss ba tare da kowa ya ankare da halin da ake ciki ba,murmusawa ta sake yi dai² nan maganar YASEER ta sata sauke kanta k'asa "Haba k'anwata irin wannan kallonfa,,tun shifowarmu idanunki na kansa,bafa da wacce muka had'u bare ace zata confiscate nasa..!" Y'ar dariya su Abir suka yi suna kallonta,a hankali shima Yarima cikin muryansa da ba lallai wani yasan yayi magana ba yace "Ina ruwan ka da zaka sawa matar mutane ido..??" Dariya yayi sai dai bai kula shiba ya tafi duniyar amsa gaisuwarta da tambayar jikinta,after kuma ya tambayi kwanan baby,kasa amsa masa tayi saima juyar da kai da ta d'an yi tana nazarin waje da take change ta window,sanda ta d'ago kanta idanunta a hankali daga tunanin da take a cikin na Ummi suka sauka dake ta aikin kallonta tana jinjina halittar rabb,dan ita kam a tarihinta bata zaton duk ranar da Jeeddah zata bayyana mata zata kasance kamar haka ba,a zuciyata ta furta "Masha Allah..!" Dr Zainab ce ta shigo a time d'in,kallo d'aya Yarima yayi mata ya wani had'e rai kamar wanda aka aikowa sak'on za'ayi jana'izar wani nasa,idanunta akansa itanma dan tasan za'a rina,gaisuwa suka yi da sauran jama'ar dake d'akin exclude Yarima da yake aikin clicking phone yaci space,yadda ya nuna kamar bai ganta ba sai taji abun bai mata dad'i ba,amma kuma tasan babu yadda za'ayi taja da d'an masu gari,coz hak'uri ne dama tazo bayarwa kan abunda ya faru jiya kamar yadda shugabanta ya umarceta dayi,dan haka koda ta gama abunda ya kawo ta nan ta fice a room d'in,su Abir kam sai fira suke abunsu suna ta santin kyaun baby'n suke,a haka Dr daya karb'i haihuwan ya shigo ya sake dubasu,ko daya tabbatar komai lafiya a lokacin sallama ya rubuta musu,kafin wucewar y'an mintuna tuni har an kammala shirya komai cikin motocin dake waje suna jiransu,suna ganawa kuwa aka fice dasu a asibitin,lafiyayyen queue aka yi tun daga cikin hospital d'in har masarauta,inda motar su Ummi take tsakiya sai tasu Yarima dake biye mata,tun daga shigowarsu ROYAL PALACE kafinma su isa cikin gidan tuni har labari ya kai cikin gida dan haka hadimai suketa fitowa kan kace wani abu tuni har sun ninka yawan wad'anda suka shigo yanzun a gurin,apartment d'in Hajiya aka fara nufa dasu duka,bayan addu'o'i da suka gabata da gaishe² aka kuma rankayawa sai apartment d'in Umma'nsa,kada kuso ganin irin gatan da ake nunawa Jeeddah da abunda ta haifa a wannan lokaci,kowa burinsa a time d'in shi ne yaga jinin Prince YAZEED,Umma'nsa itama kanta lokacin bayan shigowarsu an gama gaisawa tafiya tayi bulayin neman surukarta,dan kuwa itama kamar Ummi ce,sosai ta kusan rud'ewa akan gano Jeeddan dake daf da ita,kasancewar masu mulki basu cika dogon sharhi akan abu ba yasa ko data kasa ganowar sai taja bakinta tayi shiru bata tambaya ba,ana cikin haka ne baby'n ya farka da kukansa,a nan ne Abir ta d'an kalleta tana fad'in "Aunty baby ya tashi.." Sunkuyar da kai tayi k'asa cike da jin nauyin mutanen dake gurin dan kam tasani babu yadda za'ayi ta iya shayar da shi a gaban idon ko da Abir d'in da tayi maganar bare kuma ace Ummah Fulani da Ummi na wajen,besides ma kuma ga k'arin YASEER baya ga hadimai da suke ta faman shawagi a gurin,ABEELA ce tayi caraf ta katse zaman shirun "Ummi it seems like she were decency da zamanku nanfa..!" "Yau naga abunda yafi k'arfina,,,daughter wai kunyarmu kike ji.??" Ita dai kanta ta sake sunkuyarwa,Ummah Fulani kuwa mamakin da take a lokacin data fahimci wace ce Jeeddah shi ne yasa ta kasa magana gaba d'aya,sai binta da kallon da ta kasa tantance na ainihin mene ne,kallonsu Yarima dake zaune tun d'azun yayi yana tab'e baki "Ahh! To ai gara ta muku showing real halintan,daman d'azun Ummi ba kin min fad'a ba a hospital,,irin abunda tayi kenan.." Dariya suka sa masa dan yadda yake wani cin magani da yana maganar,Jakadiya Ummi tasa ta d'auki baby'n dake kwance cikin cradles sannan ta yiwa Jeeddan magana ta bita,sad'af² ta mik'e jiki babu kuzari ta bi bayan Jakadiya zuwa wani d'akin alfarma a nan cikin apartment d'in Ummah Fulani. Ko bayan data gama feeding baby'n da kyar ta iya fitowa dan kunya,daga nan kuma Ummi wucewa tayi da ita nata apartment d'in dan tace wanka babu fashi,Yarima kuwa kamar zai d'ora hannu aka yayi ta zabga kuka dan hukuncin Ummi shi ganinsa yake yayi masa tsauri da yawa,ko da yaga fuskarta babu wasa nan take ya shiga hankalinsa,haka suka ci gaba da samun kulawa daga gurin Ummi'n,Ummah Fulani kam sai dai tayi aike haka Hajiya ma sai dai itan tana lek'awa taga d'an jikanta. ^^^^^ Tunda su Yarima suka wuce suka barshi tsaye ya kasa motsawa a gurin coz a time d'in sam baiyi tsammanin ko da yaga fuskokinsu

Chapter 46 of 63