Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
yi ba bare ya tsaya,har ya kawo apartment d'in zuciyarsa cike da wani maddest feelings ya murd'a handle d'in ya shiga,har lokacin tana a inda ya barta sai dai wannan karon a durk'ushe take tana kuka,duk da taji bud'e k'ofar da akayi bai sa ta d'ago ba coz tasan idan shi nema babu tabbacin ya saurareta a wannan lokacin da zuciyarsa ta kai k'ololuwa wajen b'aci,inda take ya nufa kai tsaye yana zuwa ya kamo shoulders d'inta ya mik'ar da ita tsaye,jin ya rik'ota ba k'aramin mamaki tayi ba hawayenta na ci gaba da sauka ta kalli cikin idonsa tana shirin yin magana cikin kukan,muguwar rungumar daya bata wacce tayi sanadin da saida tayi y'ar k'ara a dalilin matseta sosai da yayi yasa maganar ta koma "KHUSHI.. Na d'auki alhakin ki..na miki hukunci kwatankwacin irin yadda akamim a shekarun da suka riga suka wuce..ki yafemin KHUSHI it won't happens.. Pleasee.!" Sai lokacin nutsuwarta ta fara dawo mata,hannayenta tasa ta zagaye shi da su tana hugging nasa back,hawayenta na ci gaba da sauka a jikinsa sai dai ta kasa magana,sun d'auki y'an mintuna a haka kafin ya d'agota a jikinsa yana b'ata fuska "Stop crying KHUSHI,,, I know it's all my grief,,,why won't i think before..??" Bakinsa ta rufe da hannunta tana kad'a masa kai "It's all my fault.. Da nayi maka bayani a time daka buk'ata babu yadda za'ayi ka zargeni.." Jinjina mata kai yake alamun ba haka bane "Ni ne babban mai laifi,,da fari nayi watsi da abunda Annabi (S.A.W) ya ce,duk da ya hanemu yin hukunci a cikin fushi amma ni saina kasance mai aikata hakan..Forgive my grievance KHUSHI.. It won't happened.." Kai ta girgiza masa tana sake shigewa jikinsa,wasu sabbin hawayen ke sake taho mata dan haka bata yi k'ok'arin dakatar dasu ba ta sake su suka ci gaba da sauka abunsa,rungumeta yayi tsam a jikinsa yana caressing bayanta,zuciyarsa cike da wani sabon shauk'inta da yake sawa k'aunarta take ratsa duk wani recess na cikin jini da b'argonsa,d'umin da yake ji a jikinsa yasa shi cupping fuskarta da palms d'insa biyu yana kallonta,har lokacin ta kasa controlling kanta hawaye ne kawai ke ci gaba da sauka,b'ata fuska yayi yana kallonta "KHUSHI.. Can't u stop ur tears..??" Idanunta masu cike da hawaye ta d'ago tana kallonsa had'e da girgiza masa kai alamun zata daina,cikin sanyin jiki ta d'ago hannunta tana niyyan kaisu fuskarta ya rigata,fuskarsa ya kai dai² nata yana fad'in *"WALIYIYATA* kuka ba irin naku bane..duka bakiyi kyauba da kuka..kinyi muni.." D'an murmushi ne yayi escaping a bakinta duk da idanunta da hawaye,shima murmusawa yayi kafin yasa harshensa ya fara mata scrubbing tears d'in,assassinating nata yayi a tsayen da take ba tare data ko iya motsa even a finger dake jikinta ba,sai idanunta kawai da suke wulgawa,d'agowa yayi ya kalli idanunta da suka sauya color zuwa reddish yana nufo su da lips nasa,a hankali ta kullesu,nan ya manna mata kiss,haka d'ayan idon ma,tip noise nata ma haka ya d'ora masa kiss,idonta ta d'an bud'e tana kallonsa,shima d'in ita yake kallo yana sakin ajiyar zuciya,irin kallon da take masa yasa shi d'age mata one eyebrow alamun tambaya,girgiza masa kai tayi alamun babu komai,murmushi ya saki yana kawo lips d'insa dai² nata har suna traction kuma har lokacin idanunsu na kallon juna,sake d'age mata gira yayi itama ta girgiza masa kai,murmushi ya saki mai sauti,cikin wani courteous voice ya furta "Why won't u speak ur mind..??" Muryanta na rawa saboda yanayin da suke ciki "Nifa babu abunda zance..!" "Really..??" Ya tambaya,kai ta kad'a masa while idanunta suna sake tara ruwa "Ok..buh i can see..bakin ki nan akwai magana cikinsa..sai dai ko baki yi niyyan fad'a ba.." Narai² tayi da ido tana shirin sake sakko da hawayen cikinsu "Ni dai babu abunda zance..!" "Good..buh mine there's..!" Kafin ta tambaya mene zai fad'a d'in tuni ya had'e bakinsu yana socking lips d'inta zuwa harshenta,biye masa tayi suka ci gaba da juya juna a gurin,ganin abun na neman d'aukan su da tafiya wata duniyar ya d'aga ta suka matsa daga parlour'n.. YASEER kam tunda ya biyo shi daya tabbatar ya masa nisa sai kawai ya hak'ura ya juya dan yasan matuk'ar ya biyo shi tofa idanunsa zasu iya kalle masa abunda zai kaishi da taso masa abunda zai hana shi runtsawa a daren ranar,musamman shi da matarsa bata nan,dan haka tuni ya samawa kansa lafiya ba tare da yayi shawara da kowa ba ya juya abunsa. A b'angaren Aisha kuwa sanda ta fito a apartment d'in kuka take tana k'arawa dan sam bata yi tsammanin Yarima bazai iya mantawa da abunda ya faru ba,ko dan ganin a yanzun shekaru sun ja da faruwar case d'in,duk da a lokuta da dama idan hanya ta had'a su yana yawan aika mata mugayen kallo,amma sam bata yi tsammanin faruwar haka ba daga gare shi,tana kukan har ta nufo apartment d'in Hajiya inda ta iske su Adda zaune,dai² tana shigowa muryan Adda ke tashi inda take cewa "Hajiya kuma sai muka ji labarin auren Yarima.." Hajiya dake murmusawa tace "Haka ne kam..aure lokaci yayi..!" "Uhmm!" Adda ta fad'a tana squeezing fuska "Haka ne kam lokaci yayi..Amma Hauwa ki yanzun ki rasa da wacce jikan naki ya dace sai ku had'a shi da BAIWA..?? Ai ko da y'ar Aishatu'n nan ce sai kiyi k'ok'arin had'a su,badan dai nima na cika naci ba da ban taso da wannan maganar ba..idan wasu sun k'ishi ai ita kam bata isa ba,sa rufawa juna asiri..amma sai naji wai anyi auren,a matsayinsa na cikakken 'Da kika yarda aka had'a shi da baiwarsa..??" Murmusawa Hajiya ta sake yi tana kallon Adda "Uhmm! Adda kenan..zance ai tuni ya k'are kuma munyi abune da hujja bawai son ranmu muka aikata ba,tun farko da ace babu wata matsala data tab'a had'a su da Aisha na tabbata YAZEEDU bazai k'i auren Aisha ba,kuma ko da aka samu wannan matsalar kada kiga laifina ciki,abunda yaro yake so musamman ma YAZEEDU da rayuwarsa take da miki dole ne muyi k'ok'arin yi masa abunda zai karanta masa ba don komai ba sai don musa shi jin farin cikin shima danginsa suna tare da shi a cikin tsanani ko akasin haka,kuma da kike wannan maganar ni nan da kike gani nina sake bawa YAZEEDU goyon baya kuma a yanzun a gaban idon ki zan sake maimaitawa,ko daace duk duniya na zasu kasance su kad'ai ban yarda ya zauna da Aisha ba,coz ba matar rufin asiri bace.." Ta inda Hajiya take shiga ba ta nan take fita ba,duk irin hak'urin ta da kawaicinta a ranar sai data amayarwa da Adda duk maganganun da ta jima tana had'iyewa.Ga Adda kam tab'e baki tayi tana kallon Hajiya zuwa wani lokacin kuma ta furta "Allah ya kyauta.." "Ameen.." Hajiya ta fad'a tana sake had'e rai dan itama ta gaji da irin wannan gutsiri tsoma d'in na Adda,duk da kasancewar ta y'ar uwa ta jini a gurinta yau kam ta kaita bango tunda ta kasa d'aukan girman to ita zata tayata takewa tunda haka take so,dan haka ta kasa d'aga mata k'afa sai data furzar da bak'in cikin da take k'unsa mata.Adda kam ko da taga Hajiya yau babu sauk'i nan ta had'a y'an tarkacenta tana kallon Aisha dake tsaye ta kasa zama tace "Ke wuce mu tafi..naga alamun gaba idan muka zo gidan nan ko gurin zama baza mu samu ba.." Da biyu tayi maganar,sai dai Hajiya'n bata tanka mata ba suka fice ko sallama Adda bata mata ba,ita kuwa koda taga sun fice shoulders ta d'age tana cewa "Ala raka taki gona..a gaida na gaba.." ^^^^^ Lokacin da nutsuwarsu ta dawo musu tana rungume jikinsa while har lokacin idanunsa na a kulle ya furta "KHUSHI...! Why kike son irin wannan mutanen suke zuwa kusa da ke..??" Bata tsaya kwauron baki ba ta bashi amsa "Nima fa bansan itane ta kira ni ba,kuma ko data zoma ni ban san mene ya kawota ba,abunda kad'ai zan iya tunawa da tayi min waya tana kuka ne take rok'on na sanar da ita inda zata same ni tana cikin damuwa.." "Ta dawamma ciki..!" A hankali ta d'aga kanta daga tsakanin arms d'insa tana kallon fuskarsa "Me yasa..??" Ido ya d'an bud'e ya kalleta sannan ya maida su ya kulle yana dawo da kanta saman chest d'insa "Haka nake fata..Nd zanfi jin farin ciki.." Ajiyar zuciya ta saki kafin tayi magana "Ba halin manyan mutane bane k'in yafiya ga wanda suka aikata musu laifi,,I know it hurts,buh ka daure ko da kad'an ka yafewa duk wanda yayi maka laifi,Ubangiji yana son bayinsa masu yafiya kuma yana tare da wad'anda suka yi imani dashi,nd kaima saiya duba wasu laifukanka ya yafe maka.." Tunda ta fara magana ya bud'e idanunsa sosai yana kallonta,sai dai bata san da hakan ba,sai ma sauraronta da yake kanyi har ta dasa aya a maganar "In sha Allah kamar yadda *WALIYIYATA* ta tunatar da ni zanyi wannan k'ok'arin.. Sai dai hakan bawai yana nufin na yarda ta ci gaba da zuwamin nan bane ko damar ganin ki,even a call ma ban amince a amsa mata ba.." "Amma fa Yallab'ai sai naga kamar itama da nata damuwar a yanzun fa,me zai hana kayi min wannan hak'uri ka bani daman yin magana da ita..na tabbata babu wani mugun nufi a tare da ita cox tayi laushi yanzun,ko kallonta kayi zaka gano hakan.. Pleasee Yallab'ai na..!" Wani kallon tsakar ido yake mata,ita kuma tana sake narke masa ido tana wasa da mustache nasa tana d'an ja kamar wata yarinya,sake had'e girar sama dana k'asa yayi yana kallon ta "To ban amince ba..idan kuma ban isa na fad'a abiba to ayi duk yadda ake ganin ya dace.." Kamar zata yi kuka haka take jinta,maganganunsa kuwa jinsu take tamkar saukar fluid steel,runtse ido tayi ta sake yin luf a jikinsa tana sauraren yadda zuciyar sa ke bugawa da sauri²,bai sake magana ba dan da dukkan alamu baya ko son sake jin wata magana kwatankwacin wannan,haka itama sai ta tsinci kanta da yin shiru kamar yadda yayi.. Tafiya su Aisha suke a mota tana driving amma hankalinta da nutsuwarta duk basa tare da ita,komai a duniyar kallonsa take da wata fuskar daban ba irin wacce ta saba kallonta da ita ba,amma duka jinta kawai take tana rayuwa ne ba don tana jin dad'in komai ba,sunyi nisa da gidan ta d'an kalli Adda da tayi shirim a seat sai cika take kamar zata fashe,a hankali ta maida kanta akan hanya tana k'ok'arin maida hawayenta dake nema zubowa,,,tabbas ba ta so ace wani tsakanin Adda ko Ladidi d'aya a cikinsu ya gano damuwarta,musamman yanzun data fahimci sun sa mata ido sosai akan yawan damuwar da suke ganinta a ciki,wanda tun suna lallab'a ta akan ta sanar da su abu ya gagara har sun koma zura mata ido suna bincikar abunda ke damuntan ba tare data sani ba,sai dai itan a cikin y'an kwanakin nan data kula da hakan. Tuna abunda ya faru yanzun babu jimawa da irin korar da Yarima yayi mata yasa ta runtse ido saboda yadda take ganin kamar yanzun nema abun ke faruwaana,hawayen bak'in ciki da suka tarun mata a ido ta fara saukewa,cike da tausayin kanta dama rayuwarta take magana a zuciyarta "Wannan shi ake kira da *SAMU DA RASHI,* shi kenan yanzun na rasa wannan damar....?? Yanzun komai ya koma farko kenan..?? Ya Allah ka tallafi rayuwata,ni nasan mai sab'o ce a gareka,ka gafarta min kada ka duba halayena,kaji k'aina kamar yadda kake jin k'ai ga bayin da suka nemi gafarar ka.." Tana cikin wannan halin take tuk'in tana kuma ci gaba da sauke hawayen dake mak'ale a idanunta,sam bata san inane take jefa motar ba sai ji tayi sun daki abu take a nan ta k'walla k'ara mai firgitarwa............ #Follow #Vote #Comment. Then #Share. *®ɛąl ʂmąʂɧɛr.*😉 💠💠💠💠💠 *©® 2019..*  *WANI AL'AMARIN..!*💥 *(Book 2)* 💣💣 💥 *иα* *♡нawwa м.υ {$mαѕhєr}.♡* *Wattpad&Instagram* *@Jeeddahmu898* *______________________* *fαcєвσσk grσup:*https://www.facebook.com/groups/369678263526212/ *_____________________* *LOYAL TO MY FAMILY.♥* بسم الله الرحمن الر حيم. ^^^^^^^^^^^^^^^^^ ___________________ *BOOK 2. 📓* *Pg 24.* ^^^^^^^^ *#Confusion* Motan ne ya daki irin midst street construction d'in nan da mugun k'arfi,take Aisha ta k'walla k'ara mai firgitarwa yayi sanadin calling attention na mutane dake zirga² a wajen,nan da nan jama'a suka fara gudun kawo agaji,Aisha dake seat d'in driver aka fara k'ok'arin zarowa aka fito da ita sannan aka yi k'ok'arin fito da Adda dake ta faman surutai na tsabar buguwar da tayi fad'i take "Shi kenan k'afata...Wayyo Allah ta karye..Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un..jama'a ku kawo d'auki.." Kok'arin fito da ita ake amma kamar ba fito da ita za'ayi ba,surutai take wanda jinsu kad'ai ya isa sawa mutum ma ya kece da dariya tun bama acting d'in da take yi tana wulga kai asides ba,babu wanda ya bi ta kanta tun da suka samu suka zarota,nan duka jama'a suka koma kan Aisha dake wani irin kuka mai ban tausayi tun bama k'afarta d'aya dake nuna alamun zata janye ba,wannan y'a tabbatarwa jama'ar wajen ta samu karaya a k'afar,cardboard aka samo mai d'an girma sannan aka sa k'afar nata a ciki,da kyar aka samu police d'in da aka yiwa waya suka k'araso had'e da road safety,daga nan aka tattara su akai asibitin nassarawa dasu coz sunfi kusa da shi. Direct A&E aka wuce dasu saboda abune na gaggawa,musamman daya kasance akwai police a tare dasu,shi yasa basu sha wata wahala ba aka shiga dasu,har lokacin Adda ihu take kamar ba babba ba,dan abunda take yi ko Aisha bata yi haka ba ita da tuni aka gane karayan dake k'afarta ma,ai kuwa mutane da dama sunji haushina Adda akan wannan rakin da take faman yi. ^^^^^ Yadda ya had'e rai yak'i magana yasa itama sai tayi shirun bata sake magana ba,ko da ganin shirun da yayi yana neman yin yawa ne yasa ta fara zargin kanta,a hankali ta d'ago kanta tana kallonsa,idanunsa a rufe kamar mai bacci al'halin tasan idon sa biyu a time d'in,hannunta takai saman mustache d'insa zuwa sajensa tana shafawa kamar mai yi masa susa,a hankali ya bud'e idonsa ya zuba mata su,miskilin murmushi yayi mata ta mayar masa tana sake kwantar da kanta a jikinsa,a hankali shima yasa hannunsa a kanta yana shafa suman kanta,muryanta na rawa kamar maijin tsoron wani abu ta furta "Shi ne kayi shiru..??" Kamar bai jita ba yak'i koda motsawa,kallonsa ta sake yi taga ko idanunsa na a bud'e,sai aka yi rashin sa'a ya kulle idanun amma dai tasan ya jita,y'ar harara ta jefe shi da ita kafin ta fara k'ok'arin slipping a jikinsa tana zumb'ura baki gaba,sake rik'ota yayi sosai a jikinsa ya hanata damar tashi "Let me be..! Ina son yin wanka ni.." Ta fad'a cikin y'ar hasala,sarai yasan haushi taji tayi magana bai kulata ba,a hankali ya bud'e idonsa d'aya ya d'an kalleta yana tab'e baki "Yah Prince.!" Ta fad'a tana sake lek'en fuskarsa "Uhmmm..! What's happen..??" Shiru tayi ta kasa magana,shima d'in shirun ya sake yi,can data fahimci har lokacin maganar data masa ne game da Aisha yasa shi fusata,sai ta tsinci kanta da sakkowar hawaye,d'umin daya ji a jikinsa yasa shi saurin bud'e idanunsa da har lokacin basu koma dai² ba yana binta da wani malalacin kallo "KHUSHI...! what are u crying for..??" Muryanta cike da pampering tana sheshshek'ar kuka ta ce "Ba kai neba..nayi magana kamin shiru..??" "Ohh my goddess.! Yanzun wannan har ya kai abunda za'ayi masa kuka..??" "To ai dai naga dama haushina kake ji,shi yasa kake shareni.. Kuma ko da nayi magana ai ka jini amma kamin banza.." Tana fad'a tana sake k'ara volume d'in kukanta,a hankali ya shiga caressing bayanta yana d'an hitting a hankali alamun rarrashi,while bakinsa a dai² kunnenta yana hura mata iska ciki yana kuma inducing nata waje,hakan da yake mata ne yayi tasiri akanta take kukan ya tsaya cak kamar anyi ruwa an d'auke. "Am really sorry KHUSH..!" Tsare shi tayi da idanunta tunma kafin ya k'arasa fad'ar abunda zai fad'a d'in "Ni dai ka daina bani hak'uri Allah kuwan ko kuma nayi maka kuka.." "Ohh no..! Na daina tunda bakya so..shi kenan..??" Ya tambaya yana kallonta,kai ta kad'a masa alamun "ehh" "OK..smile..!" K'in yi tayi nan ya b'ata fuska yana kumburata kamar yadda tab'ararrun yara kanyi idan zasu yi kuka,yadda yayi sosai ya bata dariya nan tashiga kyalkyalawa abunta,murmusawa yayi ganin ta sakko har da da dariya a hankali ya janyota yana mata rad'a "Muje kiyi min wanka..??" A zabure ta mik'e tana kallonsa "Ni ce zan maka wankan..? K'ato da kai..?" One eyebrow ya d'age mata kafin yayi magana "Is it banning..??" Kai ta sunkuyar ta kasa bashi amsa "Am asking u..haramun ne dan kin min wan...!" Saurin rufe masa baki tayi tana kad'a kai alamun yayi shiru,a hankali ya zare hannayenta dake saman bakinsa ya saki murmushi "Fad'ar ma baza'a bari nayi ba..?? Ai kuwa sai kin min idan ba haka ba zan miki abunda.." "A'a'a ni dai dan Allah.. Pleasee.!" Kafad'a ya d'age sama alamun yak'i wayon,narai² tayi kamar zata kece masa da kuka amma ko saurarenta yak'i yi,k'arshema cewa yayi ko tayi masa abunda yace ko kuma yasa ta wani aikin daban kuma bazai fad'a mata yanzun ba,a haka zata zab'a. Kamar zata yi kuka haka tasa masa ido,shi kuwa can k'asan ransa addu'ah yake Allah yasa ta zab'i 2nd coice,kamar kazar da k'wai ya fashewa a ciki tana sunkuyar da kai ta furta "I endorsed with ur first options.." Dariyar k'asan mak'oshi yayi mata cikin wani slender voice ya ce "An gudu ba'a tsiraba.." Kamar taji meya ce ta d'ago ta kalleshi,had'e fuskarsa yayi cif kamar ba shine yayi magana ba,ya kalleta yana fad'in "Let us move..!" A hankali ta fara k'ok'arin sauka daga saman bed d'in yayi hanzarin rik'ota yana mata kallon k'asan ido,sunkuyar da kai tayi tak'i yadda su had'a ido,d'agata yayi yana nufar hanyar bathroom dasu duka,suna shiga ya direta sannan ya nufi bathtub ya had'a musu ruwan wanka da kansa,tana tsaye tana kallonsa harya kammala ya shiga ciki yana lumewa a ruwan duka bata iya motsawa ba sai daya kallo side d'in da take tsaye yana mik'a mata hannunsa dake jik'e da ruwa,a hankali ta shiga nufarsa har ta k'arasa kusa da bathtub d'in,shi yayi k'ok'arin janye towel dake jikinta,kamar zata fasa masa ihu lokacin data kalli kanta taganta topless kasancewar tasa hannu ta kare k'irjinta,amma kamar babu komai a gurin dan iya teat d'in kad'ai ne a boy'e,jik'ak'k'un hannunsa da ruwa ke bi ya d'ago a hankali yana kashe mata ido,sam bata san me yake shirin mata ba sai jin saukar ruwa tayi a jikinta yana mata spraying nasa da hand shower,jan zuciya tayi saboda sanyin da ruwan yake da shi,dai² ta iso kusa da shi sosai yasa hannunsa a waist d'inta yana tallafota zuwa cikin ruwan,tsakanin kafafunsa ya sanyata nan take itama ta lume cikin ruwan tana sakin ajiyar zuciya,hannunsa yakai saman nata ya janye su daga saman breast d'inta,cikin salonsa ya d'an yi sawing saman teat d'intan,a jere ta saki wasu slender breathe tana dafa cikin tube d'in,unknowingly hannunta da tayi k'ok'arin azawa cikin tube d'in ta dafe suka tabo mata pintle nasa,kamar wanda yaci chilli pepper powder take yaja "Shhhh!" Yana lumshe ido,cikin zuciyarsa ya furta "Uhmmm! KHUSHI..Saboda na tab'a ki shi yasa kika yi k'ok'arin ramawa..??" Sai dai abunda Yarima bai saniba ita kam agefenta sam ba dan wata manufa tayi hakanba,haka nan tunda yayi hakan sai taji ta tsargu duka saita kasa nutsuwa sai mutsu² take masa a cikin tube d'in,ga Yarima kuwa tunda ta zungure shi cikin rashin sani ya kasa sukuni,take network d'insa ya fara k'ok'arin hawa,ita kuwa duk bata san meke wakana ba sai jin da tayi ya kamo hannunta cikin nasa yana murzawa a hankali,lumshe ido taci gaba da yi coz hakan da yake mata sosai yake tasiri a duka ilahirin jikinta,ya d'auki lokaci yana murza hannunta kafin ya d'ora palms d'in tan a saman erected pintle nasa yana compression slowly nd calmly,ita kam har tsoro ne yaso shigarta a lokacin da taji hannunta saman length nasa,sake kulle idanunta tayi gam tana jinsa ya had'a hannunta da nasa yana neman ma kansa mafita,ganin tak'i masa yadda yake so tuni ya shiga aika mata ruwan kisses ta ko ina yana caressing bayanta zuwa bum d'inta,slender breathe take saki ajere,wanda tun tana yinsu ita kad'ai har suka fara bayyana,abunda dama yake buk'ata kenan take ya birkitota sukai facing juna,cikin azama ya nufi bakinta had'e da gripping lips d'in ta duka ba tare daya tantance wanda ya kamata ya dank'o ba,sai da ya jisu duka sannan ya saki upper ya kama lower ya ci gaba da socking babu ji bare gani,hannunsa ya zare daga jikinsa nata ya kai saman teardrop boobs d'inta yana murzan teat d'in,cikin wani pleasurable groaning tayi stuffing masa d'ayan teat d'in a baki,kamar mai jira ya shiga socking yana sipping yana playing mata da harshensa duka at once,cikin wani irin birkicewa ta sake gripping kansa tana k'ank'ameshi ajikinta banda yada kai gefe babu abunda take,while harshenta tana licking lips d'inta,idanunsu duk sun k'ank'ance saboda tsabar yadda suka haukata juna,slowly yakai hannunsa dai² inda lane yake ya bud'e take ruwan ya soma tsiyayewa,zamewa ta d'anyi cikin tube d'in tana rik'o side da hannunta d'aya,surar jikinta yabi da kallo a hankali shima yayi k'asa yana kai hannunsa k'asanta ya shafa,duk da a ruwa suke before hakan bai hana shi tantance danshin ruwan dana ni'imarta ba,with his finger ya d'an hitting gurin ba sosai ba,deviating tayi tana sake unimpeded masa legs nata,nan da nan ya soma fingering nata,banda groaning babu abunda suke dukansu,da ihunsu kad'ai sake haukata junansu suke,wani irin abu ta soma yi idanunta na fari sun kasa tsaiwa yayin da hawaye ke biyo layi,ganin haka yasa shi d'ago k'afafunta conspicuously ya azasu akan shoulders d'insa,bakinsa sam bai mance addu'ah yana gama biyawa yayi enrolling pintle nasa to her sheath,ya shiga aika mata manyan sak'onninsa,sai da yayi mata zuwa uku sannan ya rabu da ita bawai dan ya gaji ba,sai don tausayinta kawai daya ji,haka kuma shi akan kansa yanayin girman tube d'in ne ya hana mishi yin yadda yaso,kifuwa yayi a jikinta suka ci gaba da sauke numfashi tare,sai daya tabbatar ya fara dawowa hayyacinsa sannan yasa hannu ya saki kan tap d'in,take ruwa ya fara taruwa cikin tube d'in while har lokacin bai d'ago ba itama kuma tana k'asansa "KHUSHI..!" Ya kira sunanta da tunanin

Chapter 43 of 63