Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ubangijinmu,bai kamata kiyi zargin kanki akan duk wani abu daya faru ba,,bana son ki dunga neman afuwata al'halin idaniyarki suna zubar da hawaye,,ni ya kamata na nemi afuwarki dan kuwa ba don kin samu cikina ba a wannan lokacin babu yadda za'ayi duk wannan tsayin lokacin ki dunga b'oye ni daga idanun mak'iyanki..Na godewa Allah daya azurta ni da samun mahaifiya kamar ki..bazan gushe ba ina yi miki addu'ar samun tsayin rai har sai ranar da naji cewa numfashi na ya rabu da gangar jikina..!" Yadda suke yi gwanin tausayi ne yasa duka ilahirin mutanen parlor'n tausayinsu,hakan sai tasa nan da nan kowa jikinsa ya dad'a yin sanyi da AL'AMARIN,, shi kam oga YAZEED yana zaune banda wasu ajiyayyun smirk babu abunda yake saki,dan yadda yake ganin gaba d'aya duk wannan abu daya faru kusan sai yake tunanin yafi kowa farin ciki,duk da shi d'in ba tun a wannan lokacin ya fahimci alak'ar dake tsakaninsu ba,,sanda suka gama koke²n sai suka shiga wiping hawayen wa junansu suna sauke murmushi na tsantsan farin ciki,Fulani ma ba'a barta a baya ba dan yadda take jin k'aunar Jeeddan a zuciyarta,haka nan sai yanzun ne ta fara gano ainihin dalilin k'aunar da take mata tin kafin wannan lokacin ashe alak'ar su mai k'arfi ne da ita har haka,shi yasa tun farko da take ganinta tunma kafin ta girma take mugun sonta,ashe dama irin abunda ya faru kenan shi yasa duk suke jinta a ransu kamar sauran yaran su,kanta ta shafa tana sawa rayuwarta albarka bayan ta rungumeta,,haka nan kowa dake parlor'n suka yi ta rungumarta da tsantsar farin cikin zuwan lokacin suna kuma sake tayarta murna da zamowarta d'aya daga cikinsu,,sanda ta nufo inda YASEER yake koda ta kalleshi sai data saki murmushin daya bayyana farare kuma jerarrun hak'oranta cikin muryan kuka² dariya² ta furta "BABBAN YAYA..!" Shima dariyan yake mata kafin ya amsata "Na'am K'ANWATAH..!" Jin yanayin yadda ya amsata shi ne yasa da sauri ta fad'a jikinsa suka rungume juna tana sake sakin sheshshek'ar kuka,cikin kuka take fad'in "Ashe dama kai d'in YAYANAH ne da gaske.!? Ashe mu d'in jini d'aya ne..!?" Murmushi yake ta zubawa yana sake jin soyayyar ta na sake shiga duk wani recess na jikinsa,bayanta yake caressing a hankali yana fad'in "Ya isa haka K'ANWATA yanzun ba lokacin kuka bane a gurinki,,lokaci ne daya kamata ace mun sake godewa mahaliccinmu da yayi nufin bayyana miki asalinki a wannan rana,mu kuma ya bayyana mana ke a matsayin y'ar uwa mafi kusanci.." Fuskarta ta d'ago tana girgiza masa kai alamun ya fad'i gaskiya,tana murmushin still tana kuma wiping tears d'inta dake ta sake fita uncontrollable,,sai a lokacin ta juya ga Inno dake hawaye itama wanda ni kaina tsabar tausayinta dana ji ya kamani tun bayan bayyanar Aisha a matsayin y'ar ta data haifa aka rabasu tun a kwanaki arba'in da biyu,sai dai kuma kallon fuskarta yasa na rasa gane abunda hawayen nata suke nufi,,shin hawayen had'uwa da y'arta ne da take fata tun shekaru ashirin da shida ko kuwa hawayen rabuwa da Jeeddah ne a lokacin da suka gama shak'uwa..?? Duka dai na gaza fahimta "Tabbas kin zarce a kiraki da sunan mahaifiya kad'ai,karamcin ki da jajircewarki sune zasu sa a baki lambar girmamawa a matsayin uwa mahaifiya da take sama da kowa,a kuma matsayin shugabar uwaye mata ta wannan zamanin,,jinjinawa da girmamawa ta a gareki baza su tab'a canzawa ba,a kullum kuma a ko ina zan ci gaba da kiranki MAHAIFIYATA.." Sosai kalamanta suka dad'a narkar da zuciyar Inno,har sai da taji inama ace itace ta mallaki Jeeddah a matsayin y'ar data fito ta tsatsonta,,amma kuma ko data tuna cewar Ubangiji ya azurtata da sake samun damar ganin tata y'ar sannan a yadda ta ganta a yanzun duk da a baya tasan Aisha ne a matsayin mace mai izza da nuna itan wata ce,yanzun da take gabanta sosai taga sauyi cikin halayenta dama ayyukanta dan haka sai ta sake yiwa Ubangiji godiya da wannan ni'imar da yayi a gareta. Masu koke² sunyi,haka nan anyi farin ciki sannan an tuna al'amuran da suka gabata,bayan duk wad'annan abubuwa da suka faru sun lafa nan maimartaba ya sallami kowa,,dan haka taron ranar sai ya tashi a nan cike da d'umbin nasarori mai tattare da ababen so da farin ciki a cikinsa,,,lokacin da duk suka yi nufin fita a apartment d'in Hajiya bayan duk sunyi mata sallama kai tsaye Jeeddah tayi gurin Ummi dan yadda take jin abubuwan da suka faru har a lokacin tamkar a mafarki,shi yasa take jin bazata tab'a iya d'aga k'afarta ba matuk'ar ace ba'a inda Ummi ta cire nata zata aza ba,,,yinin ranar kam a gurin Ummi'nta ta k'arasa yinsa sam tak'i yarda ko nan da can ta motsa,ita kanta Ummi'n yadda take jinta a yau ji take inama ace su ci gaba da kasancewa a hakan ba tare da d'aya a cikinsu ya matsa nan ba,sai dai ta riga da ta sani hakan ko kad'an bazai taba kasancewa ba,tunda ta san dai Jeeddan nata a yanzun a matsayin matar aure take,dan haka sai dai lokaci² ta dunga ganinta,buh hakanma ta godewa Ubangiji da yasa bata yi nisa da ita ba suna rayuwa a cikin gida guda. Sai dare Yarima suka shigo tare da YASEER,aifa tun da Jeeddah taga shigowarsu take ta fara neman silalewa ta b'oye dan ko kad'an itafa tana jin bata shiryawa binsa ba a yanzun,a son ranta idan da zai yarda to data rok'i ya kyaleta ta d'anyi kwanaki a gurin Ummi'nta tana ganinta itama tana ganin ta hakan zai sake bata nutsuwa,,tunda suka shigo yake ankare da ita da duk motsinta,cikin rashin kuzari ta mik'e tana shirin barin gurin da niyyan tana shigewa ta kwanta baccin k'arya har sai ya tafi sannan ta dawo,taku biyu tayi daga inda take ya kalleta yana sakin murmushi,cikin muryansa na kamar shi ba ya furta "KHUSHI..! Ina kuma zaki je..??" K'amewa tayi a gurin ta runtse ido gami da datse tsinin harshenta,,cikin zuciyarta fad'i take "Wayyoo! Allah na shin kenan ya gano ni..! Allah ka taimake ni." "Tunanin me kike yi ne kika kasa juyowa kuma..??" Yayi furucin kamar bai san me take yi a gurinba,kamar kazar da k'wai ya fashewa a ciki ta fara k'ok'arin juyowa,Ummi kam sanda ta kalleta murmushi tayi dan yadda ta gano abunda take nufi,amma dan ta nuna mata bata fahimta ba sai ta shiga tambayarta "Baby..! Me zaki yi ne kike tsaye a nan kina jin yayanki na magana..!" Still tayi a wajen idanunta duk sun fara canjawa zuwa kalar kuka gashi duk ta rasa kalar k'arar daya dace tayi d'anta kare kanta,duka suna ankare da yanayinta amma dan Ummi ta nuna mata bata fahimta ba d'in sai ta ce "Idan ma dan AHYAN ne kike tunanin d'aukowa maza ki zo ku wuce yau a nan gurina zaku barmin shi.." Da sauri ta d'ago ta kalleta "Amma Ummi..!" "Bana son dogon zance zo ki wuce son yana jiran ki nd k'ima kamo dai dare na sake yi.." Kan babu yadda ta iya yasa ta dawowa jiki a sanyaye ta fara shirin zama dan itafa har ga Allah bata shiryawa binsa ba "Wane zaman kuma za kuyi min..?? Kuna dai ganin yadda dare yayi ba,,to maza ku wuce Allah ya bamu alkhairi.. Sai da safe.." Jikinta a sab'ule ta shiga girgizawa Ummi kai tana cewa "To..Ummi mun tafi..!" Duk a tunaninta Ummi'n zata ce ta dawo ta zauna,amma sai taga sab'anin zatonta,duk da itama Ummi'n ta fahimci yanayinta a lokacin na rashin son tafiya,itanma kanta bawai da son ranta bane tasa ta binsa su tafi ba,sai dan tana ganin matuk'ar tace ta zauna d'in tofa tayiwa kanta rashin adalci,wannan dalilin yasa tace su wuce d'in kawai,ko AHYAN d'inma bata samu damar dubawa ba suka sake yin sallama da Ummi sannan suka wuce abunsu zuwa apartment d'insu sai cika take kamar kwab'ab'b'iyar flour daya ji yeast,suna tafiya yana kallonta da nazarinta kan duk wani motsinta har suka k'arasa nasu apartment,tun bai kaiga bud'e k'ofan ba ya d'auke kai shima kamar yadda tayi masa cikin zolaya yake fad'in "Ahaaff! Mutum dai yayi ya gama duk wani kumburin da zaiyi,,an jima kam akwai shagali..!" Saurin kallonsa tayi a zatonta zata tarar yana kallonta yana maganar amma sai taga sab'anin haka dan shi k'ok'arin shigewa ma yake ya barta a gurin,da saurin ta ta dafa masa baya ta wuce ciki ba tare data yi masa magana ba,d'an murmusawa yayi abunsa bayan yaga shigewarta bedroom d'insa sannan ya bita a baya,yana tafe yana kiranta amma ko amsawa bai samu tayi ba bare ta tsaya,lumshe idanunsa yayi har lokacin da murmushin a saman fuskarsa kafin a fiki ya furta "Kiyi ki gama lokacin ki ne,,idan lokacina ya zagaya..!" Murmushi ya sake saki sannan ya furta "It will becomes an excited concert.." Kamar ta jiyo mai yake fad'a ta waiwayo lokacin tana ta k'ok'arin cire kayanta,d'an kallonsa tayi daga haka ta d'auke idanunta a kansa bata sake ko kallonsa ba ta wuce abunta zuwa hanyar toilet dan yadda take ji a zuciyarta gani take kamar shi ne sanadin da yasa Ummi ta korota,har ta je daf da k'ofan ta tsinto muryansa "KHUSHI... Are u trying to torture..!" Saurin juyowa tayi ta zuba masa idanunta da suka gama birkicewa daman jiran k'iris take tun d'azun ai kuwa take hawaye suka fara saukowa,shi kansa yadda ta juyo tana kallonsa shi ne dalilin sa yasa bai k'arasa maganar da yayi niyyan ba yayi shiru,ganin yadda take hawaye kuwa tuni ya karya masa k'arfin jikinsa fad'i yake "Subhanallah..! KHUSHI what happens..??" Cikin zullumi game da sheshshek'ar kuka mai tafe da tab'ara ta furta "Ba kai ne ba ka janyo..!" Ido ya d'an zaro yana kallonta cike da mamaki ya maimaita "Ni kuma da kaina KHUSHI.?? Nayi miki mene..??" Tana ci gaba da kukan take fad'in "Ai dama tun d'azun kake tamim abubuwa dan dai kawai kaga ban kula ba shi ne kasa Ummi ta koroni,bayan ni ban gama ganin taba.." Ajiyar zuciya ya sauke mai nauyi kafin ya nufeta,har ya k'araso bata iya matsawa a gurin ba,hasalima idanunta take ta faman matsewa saboda hawayen da take son ci gaba da zubarwa sam sun k'i sauka a lokacin,a saman shoulders d'inta ya d'ora palms d'insa sannan ya jata cikin jikinsa,caressing bayanta ya shiga yi yana fad'in "It's Ok KHUSHI. Don't cry..in dan akan zama gurin Ummi ne ni ban hana ki ba,kuma bazan hana ba d'in,,,buk ya kamata ki sani cewa akwai rayuwana a hannunki,dan haka ya kamata a koda yaushe ki kasance kina fara duba wannan baby'n naki kafin kiyi tunanin wani abu..." D'agowa ta soma k'ok'arin yi tana kallonsa fuskarta kuma tana d'auke da alamun tambaya "Wane baby'n kuma..?? Bayan mun baro shi a gurin Ummi.." "Huh..! KHUSHI kina magana ne wai akan AHYAN..?? Bafa shi nake nufi ba,ko baki ji na ambaci ratuwana yana gurinmu ba...!?" Ya k'arasa maganar da muryan shagwab'a, hararansa tayi sannan ta fara ture shi tana k'ok'arin guduwa,rik'ota ya sake yi sosai yana matseta a cikin jikinsa "O'oh..! KHUSHI were do u think to go..??" "Ni dai ka sake min jikina naga dai ai wanka zanyi,,ni bacci ma nake son yi." Kallonta yayi yana fad'in "Really..??" Sai data murgud'a masa baki sannan ta juya zuwa bathroom tana kad'a masa bom² da fad'in "Dubawa za kayi..!" Tana gama fad'a tayi shigewarta ta barshi nan a tsaye da sakakken baki,lokacin daya tabbatar ta shige,da tsantsar mamakinta a saman fuskarsa ya furta "Lallaima yarinyar nan,,wato yau har ta samu bakin fad'a min irin wannan maganar..??" K'wafa yayi sannan ya girgiza kai irin alamun zaki sani kuma zaki yi bayani,,,gogar kuwa sanda ta shige ta barshi tsaye dan tasan abunda ta shuka murmushi ta shiga saki mai k'ayatarwa sannan ta had'a ruwan wankanta mai d'an karen d'umi,bayan ta zuba turarunkanta masu sanyin dad'i ta ware towel d'in dake jikinta ta ajiye sannan ta shige cikin tube d'in,yadda ruwan ke ratsata ne yasa ta lumshe idanunta,nan da nan sai abubuwan da suka faru a yinin ranar suka shiga kawo mata ziyara,murmushi take ta k'ara k'awata fuskarta da shi,dan yadda ta tsinci kanta cikin matsanancin farin cikin da bai misaltuwa,,kallonta yake tunda ya shigo cikin toilet d'in,sai dai yadda yaga tana ta murmusawa abunta yaji matuk'ar mamakinta,buh ko daya kula da abunda take nan take ya gano sam ma babu alamun tasan da shigowarsa,jingina kai yayi a zuci ya ce "Da kyau yarinya..kiyi murmushin ki yanzun ni kuma zanyi sha'anina.." Bai tsaya jinkiri ba dan yasan abunda hakan zai iya janyo masa matuk'ar ta dawo hayyacinta ya shiga k'ok'arin kwance towel d'in dake d'aure a jikinsa sannan ya bita zuwa cikin tube d'in,lalubanta ya fara sanda ya gama shigewa,ai kuwa da sauri ta bud'e idanunta tana tsuke fuska,caraf idanunsu suka sauka cikin na juna,sake had'e rai tayi tana kallonsa "Yah Prince. Mene ne wai hakan kake yi..?? Nifa bana so,nd na fad'a maka bacci zanyi.." Tab'e baki yayi ba tare daya bi ta kanta ba ya furta "Ohh.! I see..!" Still hannunsa na kan lalubenta ta cikin ruwan,dai² saman teat d'inta ya aza fingers d'insa biyu while teat d'in na ta tsakanin yatsun nasa,a hakan ya fara murzarsu yana d'an mata wasa da su cikin salonsa,saurin kallonsa tayi shima sai tayi sa'a itan yake kallo,gira ya d'age mata da sauri ta girgiza masa kai kana ta ajiye idanunta a k'asa,muryanta can k'asa kamar mai koyon magana ta ce "Ya..yah..dan Allah.. Um.ka bari na fita bacci nake son yi..fa." Ba tare daya kalleta ba shima ya bata amsa "Dama kin daina wahalar da kanki,,dan ba jinki zanyi ba.." Kamar za tayi kuka ta sake kallonsa "To amma dai ai nace maka kayi hak'uri..nifa bacci nake ji sosai,,ni ban san ma mene kake so ba yanzun kam.." "Abunda kika sani nema shi nake bincika yanzun.." D'if tayi dan jin yadda hannunsa suka zarce zuwa k'asanta sai faman mata wasa yake da gurin,wasu irin yahu ta had'iye ba tare data iya cewa komai ba ta lumshe idanuntadan yadda tafara enjoying salon nasa maganarka ji tayi tun bata k'arasa ba ya katse,cikin wannan yanayin ta gyara masa k'afafunta ta yadda zasu fi jin dad'in wasan,,duk wani motsinta idanunsa na kanta,ko da yaga ta gyara kwanciyanta murmushi yayi kafin ya mik'a d'ayan hannun nasa ya bud'e lane ruwan ya fara bin hanyarsa yana zubewa,tana jin ruwan yana tafiya a hankali² sai ta bud'e lumsassun idanunta ta sauke su akansa,,bai mata magana ba kawai taga ya fita daga cikin tube d'in,sanda ya tsaya a gabanta da sauri tayi maza ta kulle idonta dan yadda tayi arba da linear,resist,erected nd thickness pintle nasa sai da taji k'irjinta ya buga da sauri,cak ya d'agota daga cikin tube d'in sannan yayi waje da ita,ita kanta k'ofan bathroom d'in da k'afarsa ya bud'e sannan ya wuce yana sauke mata narkakkun idanunsa,a saman bed ya shimfid'eta sannan ya haye samanta ya fara aika mata sak'onninsa a gaggauce,,yadda yake bi da ita tamkar k'wai yasa nan take ta fara jin kamar tafi ko wace mace a duniyar,yayin da wani sashi na zuciyarta ke hakaito mata wannan tunanin nan wani sashen daga cikinta ya sake kawo mata farmakin da tunanin,matuk'ar ace tana jinsa a ranta kuma tana alfaharin samunsa a matsayin abokin rayuwa why not ta gwada masa kalar nata soyayyar data koya daga gare shi..?,,daga d'ayan gefen daya kasance mai rauni a cikin zuciyarta,haka nan kuma sai taji sam bafa zata tab'a iya ba dan tana jin kunyarsa "K'warai fa tunda kin fad'i haka,sai ki tsaya jun kunya kam..amma shin wannan d'in shi ne son..?? Ko kuwa shi ne alfaharin..??" Zuciyarta ta sake watson mata tambayar,,runtse idanunta tayi tana fad'in "yah Allah ka taimaket ni",,kamar wata mai shirin yin gagarumin aikin ta shiga jera ajiyan zuciya kafin a hankali kuma ta shiga bud'e lumsassun idanunta da suka gama k'ank'ancewa ta sauke su akansa,can ko data ga hakan bai mata ba take sai ta shiga zamewa tana yin k'asa kasancewar dama shi d'in yayi mata rumfa ne bawai yana kance a kanta ba sai tayi maza tabi k'asan sa,shi kam mamakin abunda take yi ne a lokacin yasa shi dakatawa da abunda yake yi ya zuba mata ido,sam bai san me take shirin aikatawa ba dan a tunanin sa da take zamewan ko guduwa za tayi shi yasa ya yanke shawaran sa mata idon,sai dai ko kafin ya gama wannan tunanin na me take nufi da shi nan ya tsinto palms d'inta a k'ansa tana shafa kamar mai masa tafiyan tsutsa,ajiyan zuciya yayisannan yana Allah godiya daya zama ba abunda zuciyarsa ke zargin zata yin take k'ok'arin yi ba,da sauri ya koma yayi flat a saman bed d'in yana sake rik'ota,,yadda taga yayi sai da kunya yaso kamata amma ko data tuna irin jihad'in data fito yi nan take tayi keeping kunyar ta a side sannan ta fara masa wasan da ita kanta take mamakin yaushe ne ta iya shi,,sai data gama rud'a shi da salonta ta tabbatar yayi irin k'aruwar da ita d'in kad'anta yake da muradin ji,kafin ta haye samansa taci gaba da riding game d'in,,surutai kala² da yabo babu irin wanda Yarima bai mata ba,itama kanta da wannan namakin a ranta take sake rud'ar da shi, ba ita tayi k'ok'arin barin jikinsa ba har sanda ta tabbatar dukansu gamsu da junansu............... #Follow #Vote #Comment. Then #Share. *®ɛąl ʂmąʂɧɛr.*😉 💠💠💠💠💠 *©® 2019..*  *WANI AL'AMARIN..!*💥 *(Book 2)* 💣💣 💥 *иα* *♡нawwa м.υ {$mαѕhєr}.♡* *Wattpad&Instagram* *@Jeeddahmu898* *______________________* *fαcєвσσk grσup:*https://www.facebook.com/groups/369678263526212/ *_____________________* *LOYAL TO MY FAMILY.♥* بسم الله الرحمن الر حيم. ^^^^^^^^^^^^^^^^^ ___________________ *BOOK 2. 📓* *Pg 43.* ^^^^^^^^ *#Face damaged* Yana kwance har lokacin da ita a cikin jikinsa,banda ajiyayyun murmushi da sauke numfashi babu abunda suke dan yadda suka shayar da juna farin ciki,,a hankali yake janye gashin ta daya baje yana kallon kyakykyawar fuskarta,wanda a kowane motsawar second ji yake k'aunarta na sake multiplying masa a ransa,wanda ko shi da za'a tambaye shi babu tabbacin ya iya bambance adadin irin son da yake mata,,sanda ya gama ajiyar numfashin ya d'an lek'a fuskantar yana kiran sunanta,tana jinsa amma tsabar kunyar abunda tayi duka ya hanata motsawa,murmushi yayi mai sauti kafin ya fara k'ok'arin tashi,sake k'ank'ame shi tayi tana k'ok'arin hana shi tashi,still ya sake murmusawa cikin muryansa dake kashe mata jiki ya fara mata rad'a "KHUSHI let us take bath ko..??" Rufe ido tayi bata yi magana ba buh still tana sake cukuikuye shi "Uhmmm! Yau kam naga alamun baza ki bari wankanma muyi ba..Ko dai..!?" Fuskarta ta b'oye a k'irjinsa tana fad'in "Ko dai mene..? Ni kada ka fassara ni.." Yana murmushi yake k'ok'arin sake d'ago fuskar amma tak'i yarda da hakan "Idan ba tsoro ba ki kalle ni zan gane idan ba abunda kike nema ba kenan." "Kaiii! Yallab'ai. Nifa ba haka nake ba.." "Ehenn! Waye ne hakan to..?? Tun yaushe nake k'ok'arin tashi kin hana.??" "Allah ya sawak'e kawai dan rashin kunya sai na..." "Ohh! Ashe rashin kunya ne abun..??" Kai ta fara girgizawa kafin tace "To YAYANAH idan ba rashin kunya ba da mene ne hakan yayi kama..?? Ni dai bazan iya ba.." Kai ya jinjina yana tab'e baki "Lallai ke yarinya ce..Nafa kula har yanzun ba wani wayo ne dake ba..buh dukma nasan laifina ne daban koya miki yadda zaki.." Cikin ihu ta furta "Stop..! Ni gaskiya ka daina min wannan zancen..ban so.." Dariya ce ta kusan kama shi dan yadda take acting ita a dole gaskiyar ta take fad'a "Oyahh! Tunda baki son ji maza sake min jiki ni nayi wanka,naga baki shirya ba ke kam.." "Kaii Yallab'ai..! Nifa ba yadda kake haka nake ba,dan kawai na kwanta saika fara min sharri Allah kuwan ni babu abunda nake..!" Kafeta yayi da ido dan yanzun ya samu ta sake shi,itanma ko da taga ya tsura mata idanunsa nan taji ta kasa k'arasa fad'an abunda tayi niyya,shi kam ko da yaga tayi shiru ba tare data k'arasa ba had'e rai yayi yana cewa "Oyahh! Fad'i mana ina jinki ai.." Sauke kai tayi k'asa tana turo baki,cikin k'unk'uni ta furta "To ai ni babu abunda zan cene.." Sake tab'e baki yayi sannan ya mik'e yayi hanyan bathroom,yana tafiya yake fad'in "Wato saboda rainin daya fara shiga tsakaninmu ne yasa kika zauna nan ba,,kina jirana na fito ne ko me..??" Ido ta d'ago ta bishi da kallo tana mamakin dalilin da yasa yace hakan bayan shi yace ta sake shi,muryan shagwab'a tasa cikin zancen tan "To ba kai ne kace na sake maka jikinka ba.." Cak ya tsaya da hannunsa akan handle d'in k'ofan,bai iya juyowa ba dan yadda maganar ta yayi tasiri akansa,tana kallon ya tsaya ta sakar masa wasu tender looks,da kyar ya d'aga k'afa ya matsa zuwa cikin toilet d'in while bakinsa na fad'in "Ok..good.! Tunda ni nace sai ki jira ni.." Sarai ta fahimci abunda yake nufi,dan haka bata bari ya gama shigewa ba tayi saurin direwa a saman bed d'in,towel d'inta dake yashe a gefe ta zara sannan ta bishi,lokacin ko data bud'e k'ofan a cikin tube ta hangoshi har ya gama had'a ruwan,a hankali ta fara d'aga k'afafunta a gurin tana nufansa dan yadda taga ya wani had'e rai kamar ba shi ba idan bata yi wani abuna yanzun zata fad'a a uku,ko da ta tsaya dai² kusa da fuskarsa bata tsaya tunani ko

Chapter 59 of 63