bakinsa a cikin nata, yana kallonta da shanyayyun idanuwa.
A hankali ya furta
“Yaa! Akwai daɗi ne?…”
Ta buɗe ido tana kallonsa. Kallon ya ci gaba..
A hankali ya kifar da kansa cikin wuyanta yana kissing.
“Ya Maleekh! Uhm! Uhmm!! Ina tsoro, please don’t fuck me!…”
Ta furta tana ɗago masa breast.
“Why! Bakya son ki karɓi tsarabar da na kawo miki ne? Uhmmm Sakaliya ta…”
Ta ce, “Uhmm! Uhmm!! Ina aure zaka yi…”
“Kina mun rowa ne shiyasa zanyi…” a cewarsa.
“Too! Zan na baka amma ka fasa auren please …”
Ya ce, “Kinyi alƙawarin zaki na bani sau biyar a rana?”
Ta zaro ido a ruɗe.... “Heeeeee! Ka tausaya mun mana…”
“Nima ki tausaya mun domin ni ɗin hariji ne…”
“Harijiiiiii?… 😳😳😳”
“Cikakke ma! In kuma bazaki iya ba sai na kawo miki mai taya ki…” Ya furta yana kanne mata ido ɗaya.
“Uhmm Uhmmm Ummmmm…”
Ya kuma cewa.
“Ok za ki iya ɗauka ta 5 hours ba tare da na sauƙa ba?”
“Na shiga uku, na lalace wallahi kai azzalumi neeee!”
“To! Kuwa sai nayi auren…”
Kuka ta farayi irin na sakalan nan, a shagwaɓe.
A hankali ya ƙara toshe musu baki wuri ɗaya, sai kukan ya ɗauke...
Amal ta ja bakinta daga nasa, ta kalle shi da kakkausar murya:
“Na rantse da Allah, idan har baka daina ba—”
Maleekh ya yi murmushin mugunta:
“Faɗi na gaba. Rantse da Allah, menene?”
“Zan ƙona dukkanin kayan sawa naka.”
Ya yi shiru na ɗan lokaci sannan ya furta:
“Dramatics.”
“To gwada ni.” ta furta tana huci..
Maleekh ya yi murmushin gefe:
“Wannan shine barazanar soyayya (romantic threat) mafi daɗi da na taɓa ji.”
Amal ta tattaro ƙarfinta (ba wai don ta fishi ƙarfi ba ne) ta tura shi gefen gadon tana faɗin:
“Zauna. Ka nutsu. Ba za a yi faɗa ba a yau.”
Maleekh ya ɗaga gira:
“Yanzu kina ba ni umarni ne?”
Tana nuna yatsa a kansa:
“Ina nufin babu zubar jini. Babu karya ƙashi. Babu kisa.”
Ya juya idanu yana dariya ya ce,
“Funny girl, wato duk halina ne.”
Ta sauƙa a kan gado tare da miƙewa ta haɗe hannayenta a gaban kirjinta ta ce:
. “Kana so na?”
Ya numfasa cike da wasan kwaikwayo:
“Abin takaici, eh, ina so ki.”
Amal ta ja numfashi. Hannayenta suna kan kwankwasonta, tana zura masa idanu:
“Kai mai ƙazamin hali ne, na rantse...”
Maleekh ya katse ta cikin nutsuwa:
“Ina son ki ma (I love you too).”
Jikinta yayi sanyi:
“I—mene?”
Ya yi murmushi, yana jingina bayansa da jikin marfin gadon:
“Oh, na yi haƙuri. Wani abu kika faɗa ne?”
Amal ta matso jikin gadon tana nuna yatsa a saitin zuciyarsa:
“Wannan ba shine lokacin da ya dace ba da za a faɗi hakan.”
Ya yi murmushin gefe:
“Oh? Kina so na jira har ki sake kira na abin damuwa.... A menace ma?”
Amal ta yi nishi mai zafi:
“Ba zan iya jure maka ba.”
Ya sa hannu ya janyo ta kan gadon tare da zaunar da ita ya jingina jikinsa da nata, sannan ya ɗora haɓarsa a kan kafaɗarta:
“Wannan abin dariya ne.”
“Me?” ta ce tana zaro ido.
Ya yi murmushi,
“Har yanzu kina nan.”
Ta juya masa baya, muryarta a kasalce ta ce,
“Yaushe za a yi auren?”
Maleekh ya numfasa, sautin numfashin nasa mai nauyi ya cika da shiru:
. “Kada ki yi wannan tambayar yanzu...”
A fuskance, idanunta suna wuta ba tare da hawaye sun fito ba,
“Ka yi min alƙawarin har abada. Yanzu kuma, kana son kayi rayuwar da ya kamata ta zama tawa da wata.”
“Abu ne mai sarkakiya, kin sani.” Ya furta.
Amal ta matso kusa, tana nuna masa zuciya da yatsa mai rawa:
“A’a. Abu ne mai sauƙi ka zaɓi kwanciyar hankali akanmu. Kuma ba zan zauna in kalle kana aure ba.”
Maleekh ya riƙe hannunta, muryarsa cike da raɗa.
“Ke ce kwanciyar hankali na. Ke ce gidana, ko da kuwa dole ne in gina wani gidan daban. Ba zan taɓa daina buƙatar ki ba.”
Amal ta zare hannunta.
“To kada kayi auren indai hakane.”
Maleekh ya rufe idanunsa, gudun kada ya haɗa ido da ita a yayin da zai furta
“Dole ne nayi...”
Muryar ta ya zamo raɗaɗi, idanunta na kallon zoben da yake sanye a yatsanta, wanda ya sanya mata na alƙawarin da bai cika ba.
“Ba na buƙatar tausayinka, kuma lallai ba na buƙatar ‘gida’ wanda aka gina don mata biyu daban-daban.”
Maleekh ya riƙo haɓarta tare da juyo da fuskarta zuwa gare shi, yana miƙa hannunsa,
“Saurare ni. Wannan zaɓin da na yi—”
Amal ta katse shi, tayi saurin miƙewa daga kan gadon tana faɗin:
“Zaɓin da ka yi shine ka karya ni?. Kada ka ɗauko wani zance daban domin baka da dalili. Idan har ni ce gidanka, da ba za ka yi shirin barin gida don shiga rayuwar wata ba.”
Idanun Maleekh cike da damuwa ya ce:
“Ita ce tsayuwa wato (stability). Ita ce hanyar da ake sa ran zan bi. Amma ke ce hanyar da koyaushe zan yi marmarin bi. Zan kiyaye ki. Na yi alƙawari.”..
Ta yi dariya, wani irin dariya mai tsanani da karyewar zuciya.
“Kiyayewa? Ka jefar da ni a cikin wuta, kuma kana ƙiran hakan kiyayewa. Fita. Ka je ka gina gidajenka. Amma kada ka kuskura ka waiwayo, domin ba za ka same ni a nan ba.”
Maleekh ya juya idanunsa yana wasa da su yace:
“Baza ki iya tsorata ni ba.”
“Ya kamata ka ji tsorona.” Ta furta tana zaro masa idanu..
Ya yi murmushin raini sannan ya furta
“Tsawon ki ƙafa biyar ne kacal (five foot nothing), kuma kin sato wani abu mai laushi daga gare ni, wato samartaka na, kin riga kin kalle mun kan kaciyata.. Don haka ba ki da wani abu mai tsoratarwa.”
She narrow her eyes sannan ta ce,
“Wannan abin wasan yaran, nawa ne ai yanzu, ba na wata ba...”
Maleekh ya yi murmushi, yana harararta:
“Abin wasan yara? Shiyasa naga har da ihun ki a daren farkon ki da kuma majiya...”
Amal ta yi nishi, sannan ta jefa masa matashi (pillow), tare da faɗin.
“you are a worst.”
Ya kamo ta, yana murmushi:
“Ba haka kika yi ba a daren farkon.”
Amal ta ƙara jefa masa wani matashin:
“Ai tilasta mu akayi ba da gaske ba, ba dan haka ba me zai sa na kwana ɗaki ɗaya da kai.....”
Ya lumshe ido ɗaya:
“Haka ne. Kuma duk da haka kika juya tare da manne jikinki da ni kamar wata koala.”
Ta buɗe baki zata yi magana.
Ya yi saurin jawo ta kusa da shi a saman gado, zafin jikinsa ya lulluɓe ta. Ya ci gaba da yi mata lafiyayyun sumbata masu daɗi daga kafaɗarta har zuwa wuyanta, taɓawarsa mai nuna mallaka da tausayi.
Amal ta yi ƙoƙarin juyar da kanta, wata iska mai laushi ta fita daga bakinta:
“Ina buƙatar—”
Maleekh bai bari ta ƙarasa ba. Labbensa suka kama nata nan take, wani sumbata mai zurfi, mai sanya shiru wanda bai bar wani wuri don magana ba, sai dai yaren sha'awa..
Hannunsa yasa ya tallabi bayan kanta, yana zurfafa wannan haɗuwar.
Hannayen Amal sun shiga cikin gashin kansa, wanda hakan ya narkar da ƙin yardar da take yi zuwa yarda mai zafi. Iskar ɗakin ta cika da alƙawurra marasa yawa da buƙatar gaggawa, inda suka gane cewa wani lokacin, kalmomin soyayya mafi daɗi sune waɗanda aka bari ba a faɗar su..
Maleekh ya dakata da sumbatar, goshinsa a manne da nata, numfashinsa yana fitowa da sauri. Ya raɗa, muryarsa a kasalance.
“Manta da duniya a daren yau. Kawai ki kasance tare da ni. A nan. A yanzu.”..
Amal ta raɗa sunansa a hankali, muryarta da kyar ake jinta saboda saurin numfashinsu. Yatsunta sun zame a ƙarƙashin rigarsa, suna bin tsatsaran bayan jikinsa mai zubin jarumta, tana ƙara jawo shi kusa da ita, suna tabbatar da alƙawarin da ya yi mata a baya, ita ce gidansa...
Sumbatun Maleekh sun rikide zuwa na gaggawa, suna motsi da zazzafar sha'awa a jikin wuyanta, yana jin daɗin sautin numfashinta da ke tsayawa a maƙogwaronta...
Duniyar da ke wajen ƙofar ɗakin kwanciya ta daina wanzuwa. Su biyun ne kawai, suna cikin rami na buƙata da so. Inuwa tana rawa a bangon ɗakin suna shaida soyayyarsu mai tsarki, mai cin dukkanin jiki, kuma mai sa maye..
“Ke ce jarabata,” ya raɗa, wata furci mai zafi da ta rufe makomarsu na daren...
“Kuma a daren yau, babu iyaka.”
Suna motsawa tare a cikin wani irin salo mai kyau, wanda ba a buƙatar magana. Sautin da ke fitowa daga ɗakin shine kawai nishi mai laushi wanda ke fitowa daga labbobinsu, kalmomi sun rasa dukkanin ma'ana, sun zama tsantsar furci na nisantar hayyaci. Suna magana da wani yare wanda jikinsu kawai ke iya fahimta..
Hankalin Amal ya karkata gaba ɗaya akan taɓawarsa, kasancewarsa, da yadda sunansa yake ji kamar addu’a a bakinta...
Bayan da suka shanye soyayya mai zafi da kuma warware rikicin da ke tsakaninsu a cikin ɗakin, Amal gaba ɗaya jikinta ya sake. Ta kasance cikin kasala ba tare da wani ƙarfi a tattare da ita ba. Tana lumshe ido alamun bacci mai nauyi.
Maleekh ya yi ƙarfin halin tashi yana sakin ajiyar zuciya kamar wanda yayi wani aikin wahala. Idonsa ya kai da duban Amal. Ya sau murmushi tare da jin ƙaunarta a cikin zuciyarsa..
Har ta fara bacci, ya sa hannu yayi mata ɗaukar jaririya sannan ya nufi Bathroom da ita.
Yana shiga ya nufi Bathtub (wurin wanka), ya zaunar da ita a ciki. Still idonta a rufe, ta kwantar da kanta akan tsararren kirjinsa.
Hannu ya sa ya kunna tap na bathtub. Ruwa mai ɗumi ne yake zubo mata.
Hannu ya sa ya debo flowers ya zuba a cikin ruwan bathtub ɗin. Sannan ya zuba turaruka wurin kala biyar a cikin ruwan.
Ya ɗauki soap mai kamshin bala'i ya fara mata wanka a hankali yana motsa jikinta mai laushin gaske...
A hankali ta buɗe eyes ɗinta jin ruwa mai ɗumi yana ratsa jikinta. Ruwan kuwa ya canza kala saboda kalolin turaruka, ga kuma flowers.
Sai da ya tabbatar ya gama mata wankan, sannan ya ɗago ta, ya ce da ita:
“Sauran wankan janaba (wankan tsarki), ke zaki yi da kanki.”
Ya juya zai ɗauko mata towel. A lokacin Amal ta sake haɗa ruwa da ƙyar jiki ba ƙwari, ba tare da haɗin a cikin ruwan ba tayi wankan dashi.
Maleekh yana zuwa ya ɗaura mata towel sannan ya ɗaga ta ya fita da ita...
Nan ma zaunar da ita yayi akan kujerar mirror. Sannan ya haɗa mata mayukan turaruka masu kamshi ya mulmulka mata. Ya shafa mata na gashi (hair oil/cream) sannan ya ɗauko mata sleepy dress riga da wando a cikin nasa (wanda ba maza ba mata, wato unisex style), ya sanya mata.
Yana gama wa da ita ya kwantar da ita akan katafaren gadonsa tare da rufe jikinta da blanket...
Maleekh shima ya shiga bathroom yayi wankansa haɗi da wankan tsarki ya fito. Shima ya kimtsa cikin jallabiya ya tsaida Sallah. Sai da ya gama lafulolinsa da addu’o’i sannan ya kwanta cikin blanket shi da babynsa..
Ita kuwa ta juma da bacci..
🪸🪸🪸
Washegari da safe, misalin ƙarfe 8, kowa na falon ƙasa, amma banda su Amal da Maleekh.
Anata jiran fitowarsu shiru ga breakfast an kammala. Ganin ba zasu iya jira ba yasa suka fara ci. Ammy, Inna, Islam, da Arfat duk sun fara karyawa..
Har ƙarfe 9:
Ammy ta ce “Ni waɗannan kam lafiyarsu ƙalau? Kodai sun mutu ne…”
Islam tana dariya cikin tsokana ta ce,
“Haba Ammy ki barsu su shakata mana, amarcin da basu sha ba shine yanzu suke…”
Ammy ta wurga mata harara da faɗin “Za ki shige su da iyeyi ai…”
Arfat tana harara da fushi ta ce,
“Ni ai Aunty Amal ta fita mun a rai tinda tayi ƙoƙarin kashe mana mahaifi da wuta…”
Ammy ta daka mata tsawa da cewa
“Kar na sake jin haka daga bakin ki!”
Inna dake zaune ta ce, “Ai gaskiyarta.”
Islam ta ce “Ai ni tinda ku ka ga na dawo normal to gaskiya ta fito, domin shekaran jiya na je kaiwa Ya Maleekh abinci naji yana waya da DPO cewa ‘ya tura masa CCTV da ya nuna wanda ya kai farmaki… kuma an kama shi, Aunty Amal sawun ɓarawo ta taka…”
Ammy ta ce,
“Rashin bincike ne kawai a lokacin amma nasan ba yanda za’ayi Amal ta iya kashe Abbanku.”
Ta kai dubanta kan Food Flask ta ɗauka zata kai musu abin karyawa.
Islam ta ce, “Ammy kawo a kai mana…”
Ta ce, “A’a inaso zanyi magana da su ne…”
Daga nan ta haura sama.
Har zuwa yanzu Maleekh da Amal basu farka ba. Tsabar bacci yayi daɗi! Amal na kan Maleekh, shi kuwa ya nannade ta da ƙafarsa.
Knocking aka fara yi. Sai da aka buga ƙararrawa kusan sau biyar kafin Maleekh ya ɗan buɗe idonsa.
Shafa sumar kan Amal yayi kafin ya ɗan saukar da ita kan gadon daga saman jikinsa. Jallabiyar duk ya koma ciki, sai ƙaramin pant na maza.
A hankali ya miƙe yana addu’a. Ɗaga kansa yayi ya kalli agogo: 9:15!
Ya zaro ido a wahalce tare da furta:
“Innalillahi wa inna ilaihi raji’un, Subhanallah, a uzubillahi mina shaidani rajin… i missed asuba prayer..."
Jin an ƙara buga ƙararrawar falon ne yasa ya nufi falo da sauri. Yana zuwa ya buɗe. Ganin Ammy yayi da Flask na abinci.
“Wai baccin mutuwa kukayi ne Maleekh?…”
Sai zazzaro ido yake, kirjinsa na bugawa da ƙarfi.
Ammy ta dube shi kamar ba'a cikin hayyacinsa yake ba ta ce, “Lafiya kuwa?”
A hankali ya furta “Shigo, na makara yau banyi asuba ba…”
“Innalillahi!” Abin da Ammy ta furta, kafin ta buɗe baki har ya bar falon ya koma cikin Bedroom tare da shige Bathroom zai ɗauro alwala.
Ammy shigowa tayi ta zauna a kujerar falo tana kallon plasman dake kunne, kafin su gama abinda zasu yi.
Maleekh ne ya ɗauro alwala ya fito yana gyara jallabiyarsa da yayi sukwizin. Hannu yasa yana tattaba Amal akan ta tashi.
Amal sai mutsil-mutsil take ta kasa buɗe ido.
“Tashi mana baccin bai isa haka ba?”
Ta furta a shagwaɓe “Uhm uhmm ni kam ka barni, na gaji da yawa…”
“Ƙarfe 9 ta wuce yanzu kuma baki yi sallar asuba ba…”
Amal ta zaro ido lokaci guda! A zabure ta tashi zaune tana duban agogo!
“Innalillahi!” Ta furta tare da tashi da gudu ta nufi Bathroom...
🪸🪸🪸
A ɓangaren gidansu Farha, Alhaji Wadata ya shiga ɗakin da ya kulle Zayd. Zayd yana kwance a gado, sai dai a kawo masa abinci, amma hatta wayarsa an karɓe.
Alhaji Wadata ya zauna a bakin gado tare da faɗin:
“Ka tashi ka zauna.”
Zayd ya tashi yana kallon Daddynsa.
“Yau za ka yi free, domin yau sauran kwana uku bikin kanwarka Farha da Maleekh…”
Cike da mamaki Zayd yake kallon Mahaifinsa.
Alhaji Wadata ya kuma cewa,
“Ko da ka fitan ba zaka iya faɗin gaskiyar al’amarin ba… Kuma kamar yanda Maleekh yazo neman Auren Farha, to nima na tsara hakan akan kanwarsa (Islam). Don haka dole zaka auri Islam ba tare da wata matsala ba…
Na fara gayyato manya mutane na waɗanda zasu halarci bikin yarana biyu… Taro za’ayi na musamman amma sai dai ba a kan idon mahaifinsu ba…”
Daga nan ya miƙa masa wayarsa sannan ya fice...
(Wadata ya san cewa layar rufe baki na kan Zayd shima, don haka bai damu ba).
🪸🪸🪸
A ɓangaren su Maleekh kuwa, Maleekh yana zaune a falonsa da Amal, sai Ammy wacce ta tara su take son magana da su..
Bayan Maleekh ya gaisheta, itama Amal ta durƙusa ta gaishe ta..
Ammy ta dube su sannan ta ce,
“Gobe idan Allah ya yarda zan je Ethiopia domin zama da Abbanku… Sannan meke faruwa ne a tsakaninku?…”
Maleekh ya ɗago ya kalleta ya ce, “Mom ki bar tafiyan nan sai bayan biki…”
“To Maleekh bikin Zayd da Islam ai ba a tsayar da maganar ba sakamakon wannan tashin hankalin…” a cewar Ammy.
“Aure na da Farha…”
Amal ta wurga masa harara tare da kawar da kanta gefe.
Ammy ta yi maganar tana kallon Amal “Kai da Farha kuma?…”
Maleekh ya ce,
“Zan cika miki alkawarin da na ɗaukar miki ne, wanda akayi yarjejeniya a gaban kowa da ita Amal kanta… Duk da ta kasance ta musamman a wurina tun kafin na mallaki hankalin kaina…”
Ammy ta ce,
“Gaskiya ban yarda da kai ba Maleekh, nasan ba batun cika alkawari bane…”
Maleekh ya yi murmushi shi kaɗai ya san abin da ke ransa. Ya ce:
“Da gaske nake, bayan haka babu komai, sannan za a haɗa bikin da na Islam da Zayd… Bayan nan sai ki tafi kije kiyi jinyar mijinki…”
Ammy cike da mamaki ta ce,
“Amma Abbanku fa? Kasan yana kwance jinya shine za a tada hidima?..”
Ya jinjina kai sannan ya ce,
“Nasan inda Abbah yana magana zai goyi bayan haka, sannan kar ki manta ya bar wakilinsa ɗan amana wato ni, zan wakilci komai.”
Maleekh ya bayyana wa Ammy wani ɓangare na gaskiya da ya sani, domin ya rufe dabararsa.
“Domin a duniyar nan wanda kake tsammani ba shi bane… wanda baka tsammani kuma sai ya zamo shi, don haka sauran kwana uku yau. A fara shirye-shirye…”
Ammy ta ƙara jinjinawa cike da damuwa.
“Anya kuwa Maleekh? Ni fa wannan auren nakan zai ban mamaki, ka gaya mun gaskiya…”
Ya yi dariya yana girgiza kai ya ce,
“Haba Mom! Kema fa mace ce, mata kuwa a duk yanda suke abu ɗaya ne… Don haka ki barni a yanda kika ganni…”
Ta ce.
“To shikenan Allah yasa haka shi yafi alkhairi…”
Fashewa da kuka Amal tayi tare da miƙewa ta bar ɗakin.
Ammy ta ce.
“Ni fa idan Auren nan zai zamo tashin hankali to gwara a bar shi…”
Maleekh ya kalleta sannan ya ce:
“Lokacin da Abbah zai ƙara aure wani irin tashin hankali ne ba a shiga ba akan ki? Har shirin kashe kanki kikayi amma sai da akayi auren nan, don haka itama ko bori zata tayar sai anyi ba fashi…”
Ammy ta tsaya kallonsa ta ce:
“Tooo ikon Allah abun har da gayan magana Maleekh? To kayi auren…”
A lokacin da Amal ta sauƙo falo daga ɗakin Maleekh, ta tarar da Farha ta shigo da sallama.
Amal ta wurga mata wani irin harara mai zafi tare da shan gabanta ta tsaya tana kallon ta..
Amal cike da kishi ta ce,
“Daman shiga jikina da kikayi ashe cin amanata zakiyi?…”
Farha ta sau murmushi tare da tambayarta:
“Ina mijinki?…”
“Shi ba kawai mijina ba ne, shi ɗin rayuwata ne, shi ne nutsuwa ta a cikin rikici, kuma soyayyar da ke sa na ji tsaro.”
Farha ta furta
“Dakyau! Hakan zai ƙara bani sha’awar kasancewa tare da ku…”
Amal ta ce.
“Hakan yasa yanzun kika biyo shi gida? Saboda son aure irin naki…”
Farha ta yi murmushi sannan ta ce:
“Mutane suna tunanin son su yi aure, amma a wurina, aure ba shine buri ba. Auran mai nasara shine buri. Ni ba kawai ina son ganin zobe a yatsana ba ne. Ina so in yi aure mai farin ciki. Aure mai ɗorewa inda farin ciki, jin daɗi, girmamawa, biyayya, sha’awa, da kuma soyayya ta gaskiya suke kasancewa a koyaushe. Kuma na samu…”
Amal ta ce,
“Uhmm! Har yanzu baki samu ba Farha. Ki auri mutumin da ke da tausayi a gare ki. Kusanci game da tsaro, zaman lafiya da kike ji a wurinsa. Mutumin da zai kula da ke ta hanyoyin da kuɗi ba zai iya yi ba…”
A lokacin Maleekh yayi magana, jin tattaunawarsu bayan ya sauƙo daga stairs.
“Meyasa kike tunanin bazata samu hakan daga wurina ba Amal? Meye amfanin auren ta inhar bazan iya yin adalci a tsakaninku ba? Shin kina so saboda ita na shiga Jahannama?…”
Amal ta fara hawaye ta ce:
“Kai ne mutumin da na fi so a yau, Gobe da har abada, kowace rana. Zan kula da kai, ya kamata ka san wannan. Kai na musamman ne ga zuciyata. Ina so mu kasance tare har abada. Har abada, za ka zama mai mahimmanci a gare ni. Tare da farin ciki, koyaushe za mu kasance. Ba tareda wata ba a gefe ba…”
A lokacin Ammy itama ta sauƙo tana sauraronsu. Ga Inna itama acan kujera tana jinsu. Islam na kan dining da Arfat a gefe ta zuba musu ido ganin basu san meke faruwa ba..
Maleekh yayi murmushi yana kallonta..
Amal ta kalli Farha ta kuma cewa:
“Yana mu’amala da ni kamar yaro wanda ke kula da kayan wasansa sosai.”
Farha ta kalli mutanen falon tana dariya tare da faɗin:
“...‘Yana mu’amala da ni kamar yaro wanda ke kula da kayan wasansa sosai’…”
in ji ta.
“Amma ta manta cewa soyayyar da ake yi wa kayan wasan yara tana raguwa yayin da yaron ya fara girma.... Babu wani abu da ke dawwama har abada Amatullah Abdulsamaad. Oh ashe dai ke Auntyna ne yanzu ‘Aunty Amal’…”
Amal ta buɗi baki zata yi magana, Maleekh ya katse ta da cewa:
“Amal don't waste your energy and brain to this issue, na riga da na gaya miki ainihin ni…”
A fusace cikin ɗaga murya ta furta.
“Nima Harijar ce Maleekh, kwarai harija ce wacce zata iya gwabzawa da kai…”
Maleekh zaro ido yayi yana kallonta. Itama Farha sake baki tayi tana kallonta..
Ammy da sauri ta sa hannu ta toshe bakinta.
Inna ta sake baki itama tana faɗin:
“Ahhhhh Harija dai? To gwara da kika faɗa tun wuri kar ki hallaka yaron mutane.”
Amal ta zaro ido tare da buɗe baki. Domin ta manta akwai mutane a falon.
Islam tana kan dining sai kunshe dariya take, ganin bazata iya jure wa ba yasa ta furzo da dariyar da ƙarfi.
Arfat ta nufi Ammy tana faɗin:
“Ammy meye Harija?…”
Ammy ta kalleta da sauri tare da faɗin
“In kika zo mun nan da wannan question saina kwand'a miki mari…”
Da sauri Amal ta waiwayo tana kallon su Ammy dake ta juya musu baya, kuma lokacin da ta sauƙo falo babu kowa.
Da gudun gaske ta nufi Kitchen...
_NEXT NEXT NEXT_
asmeetahwriter✍️
*🎤AMALEEKH🎤*
*AMAL AND MALEEKH*
Together, they stand between love and loyalty, between public duty and private longing, two hearts bound by fate, yet tested by truth.
*Writing and Storytelling By*
Asma'u Muhammad Auwal
Asmeetah writer
*HASKEN JAJIRTATTU*
*MARUBUCIYAR:*
*Matar Damisa*
*My Enemy*
*Hasken Ruhi*
*And know AMALEEKH*
Bauchi State Nigeria.
*WhatsApp 09065443871*
Follow my channel 👇👇
https://whatsapp.com/channel/0029VbBCNlqJUM2RQwWncg43
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.
"Jajirtattu mu ne ƙarfi a zuciya, hikima a magana, jajircewa a aiki. Ba mu ja da baya, ba mu faɗuwa. Mu ne tarihi da ake ginawa!" 💪🔥✨
BOOK ONE page 95 to 96
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹🌹🌹🌹🌹
🌹🌹🌹🌹
🌹🌹🌹
🌹🌹
🌹
Maleekh yana tsaye idonsa akan Farha ya ce:
“Lafiya kuwa?”
Farha tana sunkuyar da kai ta ce, “Uhmm! Daman nazo ne akan batun auren…”
“Ya akayi ne?…” a cewar sa.
Farha tayi shiru domin maganar gaskiya tazo ganinsa ne kawai. Juyawa tayi da gudu ta tafi.
Maleekh ya tsaya kallon bayanta daga bisani ya fara girgiza kai. Kai tsaye Kitchen ya nufa.
Yana shiga ya tarar da Amal tana kuka a jikin sink.
Ya rungumeta ta bayanta yana shakar kamshin wuyanta.
Amal ta ture shi ta matsa can wurin electric cookto. Nan ma ya bita, yana faman rirrike ta. Ta ƙara ture shi ta nufi wurin refrigerator.
Yana zuwa wurin ya janyo ta jikinsa da ƙarfi tare da buɗe refrigerator ya ɗauki ƙaton robar zuma. Ya buɗe da bakinsa yana riƙe da shi, ɗayan hannun kuma yana riƙe da ita sosai a jikinsa.
Nan ya fara zuba mata zuma tun daga fuskarta har zuwa wuyanta, su cikin tsakiyar breast ɗinta.
Ya ajiye robar, ya fara lacking zumar da ya zuba mata. Haka yake lashe fuskarta duk wurin da zumar ya zuba.
Ya zuge zip ɗin rigarta ya fara lasar ta yana haɗa wa da kissing. Ita kuwa haka take lankwashewa, tsikar jikinta yana tashi. Wani irin feeling ne
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Chapter 45
Chapter 46
Chapter 47
Chapter 48
Chapter 49
Chapter 50
Chapter 51
Chapter 52
Chapter 53
Chapter 54
Chapter 55
Chapter 56
Chapter 57
Chapter 58
Chapter 59
Chapter 60
Chapter 61
Chapter 62
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 58 Chapter of 62