Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
biyayya su zaki bude shafi komai haukanta karkuyi gabansa idan bayanan sai kuyi yadda yakamata amma banda gabansa kinji, menene baki dashi jikinki aicha da wannan jikin naki kadai sai ƙin fitine mijinki wallahi duk wasu salo na bariki ki dauka kisa akanki daga iya sarrafa masa nonouwansa da gabansa harma da yadda zaki sha." Saurin rufe fuska Aicha tayi tanajin kamar ta nutse saboda kunya ." Kiji kunyarki ban hanaki ba Amma gaskiya ce sai na gayamiki maza suna son bariki idan zaki dauki halin yan bariki to yanzu zaki mallake mijinki wallahi ki iya tsotsan kan nonuwansa nan da nan zakiga ya rikede miki kuma ba lallai kiga daya abokiyar zaman naki tanayi ba sannan ki iya tsotsan gabansa dan ba haramun bani ba WASU MAZAN SUNA SON MACCE TAYI SUCKING DINSU DAN WANI SUCKING YANADAGA CIƘIN ABUNDA YAKE SAƘASHI GIGICEWA DA ƘIDEMAWA SHI SUCKING DIN AZZAKARI BA WAI HAKORA AKE SAWA BA A'A MACCE ZATA DINSA SHAN AZZAKARIN MIJINTA KAMAR TANA SHAN ALAWA SANNAN KINAYI KINA FITAR DA SAUKIN NISHI UHMMMM SANNAN KI DAGA HANNEYENKI KIDINGA MURZA ƘAN NONUWAN MUJINKI YANZUN NAN ZAI GIGICE YASHIGA CIKIN WANI HALI ki iya sarrafa harshe gurin magana da girmamawa ba wai wanna kayan matan bani kadai har da barikin aikace ki kasheshi da romancing kowanne fanne yanzu zakuga yazama bawanki baki sani ba,WANI NAMIJIN KUMA YANASON MACCE TADINGA SHAN ƘAN NONONSA DAYA TANA TATTAƁA DATA WANNAN YANA DAGA CIKIN ABUNDA KE KIDEMA MAZA WANI IDAN BASHIDA SHA'AWA KINAYIN WANNAN ZAI GIGICE MIKI, AMMA FA BA CIZON ƘAN NONON ZAKIYI BA AA TSOTSA ZAKIYI SHI KUMA DAYAN KISA HANNUNKI KIDINGA MATSAWA A HANƘALI A HANKALI. rayuwa da Kishiya da wahala Amma nasanki sarai kinsan menake nufi mamanki ko mata dari ake karowa macce to babu makawa zata iya zama da kowacce yanzu kinga wannan tsumin da zan baki shine ba infection din ga yadda nahadashi ko gaba sai ki hada da kanki ko?MAGANIN SANYI NA MAZA DA MATA -TUMERIC 1SPOON -KANINFARI 1SPOON -CITTA 1HLF SPOON -ALBASA -TAFARNUWA 1SPOON -KIMBA 2 -HABBATUSSAUDA 1SPOON -TSINKEN ZOGALE 1SPOON -ZUMA -LEMON TSAMI QAUTER ki hadesu sai ki dafa adinga sha safe da yamma zakiji dadi ajiƙinki sosai tashi muje masu kunshin sunzo. #Mutallab Asad #Ƴan Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari SHAFI NA CASA'IN *MUTALLAB ASAD*      Arewabook:- billysfari       Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER 0020428430 Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip post 1k ne. MashaaAllah tabarakallah haka dada ta fada taba murmushi cike da duban masoyin nata kuma jiƙanta wanda takejin soyayyarsa har cikin jininta. " Sannu da zuwa babban mutum sannu barka barka Allah yasawa Auren nan albarka tafada tana riko hannunsa." Murmushi shima Mutallab din yayi yana gaidata haɗe da samun kasan carpet yazauna. " To Mutallab ga jikata nan amana danAllah akulamin da'ita kada ku hadu dakai da matarka azaluntarmin ita gatanan ba uwa ba uba babu kowa sai mu gareta kaduba girman Allah da ma'aiki (saw) ka kulamin da'ita yarinyace karama dole wasu abubuwan sai ka akauda kai ankuma hada da nuna mata daidai." Inshaa Allahu dada zan kula da'ita yafada ƙansa akasa." " Sannan alokacin da kaji kadaina sonta ka kawomin abata ni inasonta." " Murmushi yayi yana kallon dada da yanayin maganarta har tagama masa fada sannan yabaro daƙin. Afrah datayi shiga sak irin ta ƴan uwan nata Nan taja hannunsu akashiga daukar hotuna ana murmushi kallon Aicha dake gefe tayi tace " Anty aicha kizo ayimana mana." Dan maqe wuya tayi alamun bazatazo ba. " Yaya kayimata magana Afrah tafada." Hakan yasa mutallab zuba mata idanu sannan yayi mata alama da hannu akan tazo." Tarasa dalilin dayasa takejin kwarjininsa dan kawarta ta mikawa jakar ta taso ko datazo saitinsa sai ya zura hannunsa ya rikota ya rungumeta wanda yasa dukkanin su motsawa dan ita abazata taji abun. Sai da suka gama hoton sannan ta zame suka shige cikin dakin dan Har ga Allah tagaji. Dayan dakin dada da babu mai shiga sai yaranta da'ita tashiga nan ta zube akan gadon daga can kuma tajiyo muryar Mama yabi hannunta dauke da wani kwano. " inata nemanki ashe ke kina nan." Kallon mama yabi tayi da gajiya sosai tace " Nagaji mama tun asuba banzauna ba." " To ƙarfi wannan dahuwar zakara ce nayi miki kiyi maza ki cinyeta tas tafada tana mika mata a hannunta bari ma ingayamiki yadda akeyinta koda gaba idan kinaso kiyi zaki samu CI DA ZAKARA. -ATTARUHU -ALBASA -TAFARNUWA -SAIWAR MALMO 2SPOON -SAIWAR SANYA HALF SPOON -SASSAKEN BAURE 1SPOON -SAIWAR ZOGALE 1SPOON - CINNAMON 1SPOON - FARAR BIYARANA HALF SPOON - YAJIN MATA HALF SPOON - CARDAMOM 1SPOON - KANINFARI HALF SPOON - TUMERIC HALF SPOON. -RAIHAN (DADDOYA)(SCENT LEAF) 1SPOON -GANYEN NI'IMA 1SPOON. -RIDI 4SPOON -CITTA HALF SPOON. Sai ki hadesu idan kin hade sai adafasu su dahu luguf wannan hadin yana karawa macce Ni'ima sosai taciki da waje dan haka karkiyi wasa dashi." Batare da aicha tace mata komai ba ta karba tafara ci ko dan yunwa takeji kawai sai taji tayi mata dadi tas ta cinyeshi kamin kuma ta ajiye kwanon tana fadin " Mama cikina yacika da yawa." " haka nakeso ai yar albarka karbi wannan tsumin tabaje din ki hada dashi." Karba tayi sai taji dan bauri abakinta hakan yasata bata fuskarta tace " Shikuma menene wannan." Kallonta mama yabi tayi sannan tace " Indai kina neman maganin sanyi da kuma saukar da Ni'ima kikasamu wannan tabaje din to angama magana yana maganin sanyi yana kuma maganin mata sadidan kinsan dame akeyinsa?" Girkiza mata kai fayi alamun aa batasani ba gaskiya. " Da sassaken mangwaro akeyinsa kinsan cikin sassaken mangwaro wanda ake kira da kalgo?" Daga kanta aicha tayi tace " Eh nasani mama." " To shine ake wankewa ajikashi na kwanaki sai akirba aturmi kokuma ki markada ablender ba'a cika masa ruwa zakiga yakoma kalar madara sai ki jika kaninfari ki zuba aciki zaki iya nika kwakwa da dabino ki hada da minannas shima ki zuba aciki sai kisaka sukari kitace kidinga sha wallahi yanada mutukar kyau gaba nasan duk zaki nemi akansu." Ita dai shiru tayi batace komai ba. " To tashi ga ruwan wanka na kaimiki ki wanke kowanne sako da lungu na jikinki kinji." Har Mama yabi zata fita sannan ta dawo tace " kinyi shaving kuwa?." Kallonta Aicha tayi da ɗan kunya tace " A'a " kina me haka zaki zauna kina macce da gashi tukus agabanki bayan gashin nan bagayamiki kazantace kuma ma dauke Ni'ima yakeyi batasamun gurin zama yadda yakamata ga tara datti kidaina barin gashi ajikinki dan wannan santsi santsin yana gyara maza." " Kai amma wai bakyajin kunyata." " Kunyar ke sawa yaranku suna aure amma basusan alkiblarsu ba abunda yakamata ace su sukewa mazajensu sai kiga matan waje ne suke musu tayaya baza'a samu matsala ba babu uwar da zata zauna tagayawa yarta abunda maza sukeso sai dai adinga hadasu da kalmar hakuri kadai daga rannan da namiji yaga wata yar barikin tagayamasa kalaman da yakamata matarsa tana gayamasa sai kuji ana kiranta da yar iska shikuma maci amana duk me ke kawo cin amanar mazan? Ai wannan barikin ne da matan gidan basayimusu da anyi magana suce basu iyaba a wannan zamanin ai sai inda karfinka yakare gurin wayar da kanka, ko da auren zai ko kitarar ai kinga kema kinsan kin cika macce amma mazannan dakike ganinsu babu wanda bayason kalmar baza babu kuma wanda bayason macce ta'iya kalolin kwanciya da sarrafasa menene acikin barikin da mata suke gudu idan bashi ba? Kunya ai ita takarmu yanzu wata da zakice tagayawa mijinta irin dirty talk dinnan sai kiji ana wani batun tana fadin haramun ne bayan ta manta babu hijjabi tsakaninta da mijinta." Nan kuma aicha tayi shiru karatun yana shigarta." Gamu nan shekaru nawa da mazajen mu amma har yanzu basu daina rububinmu a makwancinsu ba bawai bamu samun matsala ko sabani ba wannan dole ne sai dai duk wani sirri na bariki shi mukeyi musu domin faranta musu da kuma karin jindadin mu muma, gashi dai ni zanje akwai abunda zanyi ga shaving powder dinnan kiyi askin gabanki sai kishafa zaitun ga turareb tsugunnun nakawo kiyi danAllah ki turare jikinki da wancan turaren kinji bari naje nadawo." Kasa magana aicha tayi sai kawai jin kuka tayi yaciko idonta aduniyar nan kasamu wanda yadamu da damuwarka hakan ma Ni'ima ne nan tayiwa iyayenta Addu'a sannan ta fada bandaki. ***** Mumy dake gefe guda zuciyarta kamar tafashe saboda bakin cikin lamarin kallon dady tayi yana gyara zamansa shima rai abace yace " Ni sai wulakantawa diya? Akan yanaji da kudi to wallahi bai isaba babu mai wulakantamin ita." " Amma dai Dady dakaji ta baƙinsa ko?" Wani mugun kallo yayiwa mumy yace " Tashi kibani guri malama na lura duk wani lamarin yarinyar nan bakya damuwa dashi bayan marinta har dukanta yayi fa gashi tsautsayi yazo da har tarasa cikinta sannan kuma yace tatawo gida? Idan yana takama da arzuki ni so nakeyi nasan yaushe yayi? Dan nabashi diyata ba haka nace ya wulaknta min ita ba." Meenal dake kukan munafurci tace " kuma dady har haka yace wai ai koroni zakayi idan nazo." " Gidan ubanki ne nan kiyi zamanki idan ma kince kinfasa aure ba matsala baniba." Da dan mamaki mumy ta kallesa sannan tabar gurin tanufi dakinta. Wayarta ta dauka nan tashiga kiran mahaifiyarta wacce abugun farko ta amsa mata " Lafiya kuwa? Da safiyar nan menene?." " Wallahi inna nagaji da wannan gidan daga wannan sai wancan yanzu ma meenal din tadawo gida ta hada karya da gaskiya ta gayawa mahaifin shikuma ya yarda harda zagin Mutallab din." " To menene yayi miki zafi? Kanta tayiwa ai ni daman nasan yarinyar nan aro hali tayi amma bazata taba canzawa ba sai wani ikon Allah, ki kau da kanki akansu danAllah sai ki zauna lafiya idan tananan ki matsa ki basu guri ki rufe idonki kamar baki san tanayi ba shiyasa kullum nake fada matsalar dake tattare da sangarta da bashida amfani saboda yana taba gobensa tunda kinga yanzu ta lura uban baya goyan bayanta ai kinga ta hada da karya." " Wallahi har mamaki yabani da ya amince da maganarta dan kwanki duka yayi mata." " To Allah ya shirya mana kada naji da nagani yarinya karama ta fitiniko ki fita harkar." " inshaa Allahu inna. Meenal kuwa tana ganin tafiyar mumy ta dallamata harara nan dady yabata goyan baya ta haye sama dakinta ko data shiga wulli tayi da jakar hannunta sannan takira umma awaya. " umma dady fa yarda da duk abunda nagayamasa." " Ai kinga gwara da yayarda a karba miki ƴancinki yanzu." " Mumy ai har taso ta kwafsa Allah ya taimakeni bai saurareta ba." " Ai matarnan kiyi a hankali da'ita dan ni na kula kamar murna takeyi ma da akayi miki kishiya." " Ko umma ahaka kuma kamar tana tausayina fa." " Ke doyar nana ki raba kanki da batun kishiyar uwa ai wannan babu wani soyayyar datake miki." " aikuwa zanyi maganinta bari naci abinci baki samo mana wani sabon malamin ba? Meenal tafada." Nan umma tasanar da'ita zata kirata. ****** Shiga ce ta alfarma kamshi kam tun kamin ta dosoka zakajika iyaye zagaye da'ita kowanne bakinsa dauke da alkhairi da addu'ar zaman lafiya. Sautin kukanta ne ke tashi ahankali hannun dada tarike wanda mutane suka dinga k'okarin rabata dashi Amma taki saki itama dadan sai suka hadu suka shiga kuka tsakaninsu daga nan ne kawu ya karbeta yaNufi gidanta da'ita mashaa Allah tabarakallah shine abunda bakin masoya dayawa suke fada wasu daga cikin yan uwa kuwa sai suka hau fadin asiri tayiwa Mutallab tayaya yar mabarata zata samu wannan gidan. Wata mata dake gefe ce tace " Yanzu Zee dagaske kikeyi asirine." " To idan ba asiri bani ba anty menene kiduba gidannan fa kigani yar mabarata ce fa kuma ma bara takeyi babanta makawone." Wata daga cikin mutanen ce tace " Kice ƴar iska ya aura? " Zee da bakinciki yake kokarin kaita yabarota tace " Cikakkiyar yar iska fa sai su zagaye kauyensu suna bara da'ita da mahaifinta to kugayamin wannan ai diyar arzuki bace." Daya daga cikinsu ce tace " To menene saboda Allah dan ta auri mai kudi shikenan shi talaka bazai huta ba? Daga yashiga gidan wadata sai ace bai dace da gidan ba gaskiya ku gyara hali Tafada tana tsaki." Aicha kam daketa kuka akan gadonta da aka ajeyita Afrah na gefenta tana tsokanarta haka wasu daga cikin abokananta duba da yadda dare yayi yasa mama yabi sanar dasu su huce mutafi ango yabada kudinsu tabawa kowa ahannunta sukayi addua sannan suka huce. " ganin kowa yabarta ita kadai a wannan katotan daƙin nata sai tashiga kuka sosai wanda hakan yasa har Mutallab yakaraso yana lallashinta. Cike da girmama tace " Yaya bacci nakeji." Wani rikitaccen kallo yayi mata mai cike da kauna sannan yace " Ƙarbi to kisha kazar da yogurt din ko?" " Nakoshi tafashi duba dashima yakoshi sai yaje yakashe komai na shashin nata sannan yace mata " Sai da safe ." " Ni tsoro nakeji tafada tana turo baƙinta." " Kinaso in kwana anan?" Daga masa kai tayi hakan yasa ya dawo ya jawota jiƙinsa suka kwanta bacci duba da tun kamin ma yace tacire kayan jikinta har bacci yayi gaba da'ita. Ko da asuba dayatashi masallaci yanufa itama kuma yatashe akan tatashi tayi sallah amsa masa tayi sannan ta Mike. ***** Umma ce zaune a dakinta bakinciki yana neman kasheta duk kudinta data narka Amma har yanzu aikin boka ka daya yakasa ci, Nikama asiya yaya zanyi daraina? Tafada tana kallon diyartata. " Daman fa umma sai danace miki kada kibari meenal tatafi kinga agurinta muke samun abinci yadda mukeso da kudi ni danake dan daukar mata kudinma to yanzu batanan ko sisi banda ita kina ganin yadda abba yazane jidda jiya ya korata gidanta kema kuma kinsan ajikin ya Mutallab kikecin kudi da matarsa tayaya zakiso su rabu? Ai dole yanzu kiyi wacce zakiyi ki gayawa abba adawo masa da matarsa idan bahaka ba mun kusa shiga uku dan wallahi aikin boka bayacib abba kwata kwata yanzu kina kallo kuma shima sai abunda Mutallab yabashi dan haka ki hanzarta samo malamin da zai jawo hankalin Mutallab ko na abba Meenal takoma idan bahaka ba to da matsala." " Kuma hakane fa asiya tabbas banyi wani mai kyau ba Amma nasan me zanyi Mutallab bazan kirashi ba haka uban naku zan kira mahaifin Meenal din hakan zaisa abun yazo da sauki tunda ace shima ya dauki zafi akan Mutallab din. #Mutallab Asad #Ƴan Tagwaye #Nana Diso #Billy s fari SHAFI NA CASA'IN DA ƊAYA *MUTALLAB ASAD*      Arewabook:- billysfari       Paid book ne, N500 via ACCOUNT NUMBER 0020428430 Ishaq Fatima A, Gt bank, sai shaidar biya ta +234 704 040 2435 ko +234 809 845 6130 Ga masu son vip post 1k ne. Zaro idanuwa Asiya tayi haɗe da cewa, "A'a Umma ki rufa mana asiri, kina ganin fa Abba kamar jiraye yake dake abu kaɗan yafara masifa, ba ruwanki da kiran mahaifinta kawai kije ki faɗawa Abban inaga hakan zaifi tunda baisan bata gidan ba." "Da gaskiyarki kuma ni bana wane malamin waccan munafukar ta haɗu dashi ba da har tayi nasarar karya asirin dana masu ita kuma tayi babban aiki akansa, gabaɗaya ma yanzu ko saurarata baya yi ." "To koma dai meye Umma kiyi yanda kawai Meenal ta dawo ɗalibta inaga hakan zaifi, kina ganin Yaya Jamil tako ina Abba yaƙisa hannu a sako shi, ga waccan fitsararriyar matar tasa ta kwashi yaranta ta koma gidansu, idan ba muna babu mai iya taimaka masa koda da abinci ne akai masa tunda Abba ya hana akai masa, kinga kuwa da Meenal na nan sai a dafa daga gidanta akai masa." Shiru Umma tayi tana tunanin ta ina zata nemowa kanta mafita akan tarin matsaltsalun da suka fara kunno mata kai, Asiya kuwa miƙewa tayi ta zari mayafinta tana cewa, "Ni natafi gidan Jiddah Umma naga ko za'a samu wani abu a hannunta." "Me za'a samo wannan matsiyacin mijin nata da bayada aiki sai neman mata gata nan kullum abushe saman hanyar zuwa gida har kike tunanin za'a iya samun wani abu agunta." "Bari dai naje Umma kika sani ko Allah zai sa yau adace." Ba tare da Umma ta tankata ba tasa kai tafice abunta, tana fita Abba ya shigo ɗakin Umma ɗin ransa a ɓace yana faɗin, "kina ina ne nace?" Da sauri Umma tafito Abba yabita da wani irin mugun kallo mai cike da tsana, dan ayanzu duniya ba wacce ya tsana kamarta dan tuni Allah ya haska masa munanan abubuwan da take yimasa na mugunta shida yaransa saboda yanzu sam baya wasa da ibada haɗi da azkhar, kullum cikin addu'o'i yake haɗe da nemawa kansa kariya shi da zuri'arsa baki ɗaya daga sharrin Umma ɗin shiyasa kwanaki ya zane Jiddah ya kuma ce kada ya koma ganinta gidansa idan bada dalili ba, yanzun nan ma Walid ne ya shigo gidan yana sheda masa cewa ai Meenal na gidan iyayenta Mutallab ya koreta.. nan ya kwashe duka labarin da Imam ta bashi da Fannah ta bata itama dan Jalil da suka dawo jiya ana gama ɗaurin auren Mutallab ɗin shi dasu Abba tana jajantawa Meenal abinda yafaru ɗin ya faɗa mata dan ya wanke ɗan uwansa daga zargin da mutane zasu iya yimasa na ƙara aurensa bayan ya kori Meenal a gidansa ba tare da sun san abinda ke faruwa ba. Faɗa sosai Abba yafara yiwa Umma akan yana sane da shige da ficen da takeyi agidan Mutallab ɗin haɗe da cewa koma menene yafaru dasa hannunta aciki, dan haka ta tattara itama tabar masa gida har sai lokacin da matar Mutallab tadawo ɗakinta sannan itama ta dawo, hannu Umma ta aza akai tare da cewa, "Wallahi Abba sharri akayimun ina ni ina shiga sha'anin yara?yanzu fisabilillahi idan kace natafi ina kake so naje?" Cikin ɓaci rai Abba yace, "Duk ma inda kike so kije amma wallahi bazaki zauna mani shida ba, shashasha da batasan ciwon kanta ba."yƙare zancen tare da ficewa daga sashen nata ransa na matuƙar yimasa ƙuna, Allah ya sani ba dan Aunty Amarya ta hanashi sakinta ba saboda ƴaƴan dake tsakaninsu daya bata takardarta ta tafi gabaɗaya dan ko son ganinta bayayi, kuka Umma ta fashe dashi tare da ɗaukar jakarta ta haɗa ƴan kayanta aciki kafin ta ɗauki mayafinta tafice gidan, har ga Allah bata son zuwa ƙauye su gashi kuma shi ɗan nata baya nan, haka ma matarsa balle takoma gidansu ta zauna kafin Meenal ɗin tadawo, dole ba dan tana so ba ta nufi titi haɗe da ciro wayarta takira Asiya, cikin kuka takeyi mata bayanin abinda mahaifin nasu yace tare da cewa, "Yanzu bansan inda zan nufa ba Asiya, wallahi ba don zuwa ƙauye nan nakeyi ba ko kaɗan." "To Umma ya zakiyi? Ai daurewa zakiyi kije Umma shiyasa banso kikasan Meenal ta tafi, gashi tako ina yanzu abun yadawo mana." "Ke dan ubanki ni bashi na tambayeki ba, kin isa wajen Jiddah ɗin kinyi mata magana za'a ɗan samu wani abun na biyo na samu na mota? Wallahi dukansu sai nayi maganinsu indai na haifu acikin iyayena." Ajiyar zuciya Asiya ta sauke haɗe da kallon Jiddah alamun tambayarta ko akwai kuɗin dan a amsa kuwa ta saka kiran na Umma tana jin duk abunda tafaɗa, girgiza kai Jiddah tayi dan tun ranar data dawo gidan ita bataga idanuwan AAB ba, kawai zaune take gidan tunda Abba yace kar ya sake ganinta gidansa, girgiza mata kai tayi alamun babu Asiya tace, "kin ji Umma babusu tace." Tsaki Umma tayi tana cewa, "Ai dama nafaɗa maki." Tare da kashe wayarta ta tare mai adaidaita tana ƙudurta klolin bala'in da zata yiwa Abba da Aunty Amarya idan ta isa ƙauyen nasu dan sai yanzu ta tuna kwai wani ihun boka data sani a ƙauyen da ake kira mai Nadama, abun da bata sani ba tuni Abba da ita kanta Aunty Amarya sun farka daga nauyayen baccin daya tashi illata masu rayuwa na har abada. Sun gane cewa duk wanda ya saki Allah to Allah zai barshi da dubararsa dan haka suka tashi tsaye suma wajen kaimasa kukansu sanin ko waye tare dasu yanzu. ********** Dadyn Meenal ne zaune a office ɗinsa yakasa yin komai saboda damuwar da yake ciki ta kallon Meenal acikin gidansa, dan idan yace hakan baya damunsa to tabbas yai ƙarya dan tunda tadawo gidan zaman lafiya da farincikinsa sukayi masa ƙara, ba abinda yake ji a zuciyarsa banda tsanar Mutallab da haushinsa, aure duka-duka ace watanni hudu kacal har yarinya ta dawo gida saboda yana ganin shi mai kuɗi ne? Da wannan tunanin wani abokinsa Alhaji Sidi ya turo ƙofa ya shigo ya iskesa a haka, ya yi sallama yakai sau uku amma bai ji ba har sai da ya bubbugi teburin dake gabansa sannan ya yi firgigit yana kallonsa, "Subhanallahi Alhaji Abdul Malik lafiya kake wannan tunani da zai iya illata maka lafiyar jiki?" Alhaji Sidi ɗin yafaɗa haɗe da zaunawa saman kujerar dake gaban Dady yana miƙa masa hannu suka gaisa, ajiyar zuciya Dady yaja ya sauke kafin yace, "Wallahi yaron nan ne gabaɗaya ya birkita mani tunani, ban taɓa zaton daga shi har mahaifin nasa basuda mutunci ba dako kaɗan bazan bashi auren yarinyata ba." "Badai Alhaji Asad da ɗansa ba kake nufi ba?" Alhaji Sidi yafaɗa yana tattaro dukkanin hankalinsa ga Dadyn Meenal ɗin, "Shimana Alhaji Sidi, ace yarinya aure wata huɗu ya kori Mani ita kuma daga shi har mahaifin nasa har yanzu ba wanda ya nemeni, ko anfaɗa masu yarinyar nan bana sonta da har zasu wulakanta mani ita haka." "Assha Alhaji Abdulmak, ai idan hankali ya gushe hankali ake sawa ya nemosa, sha'anin miji da mata da kake gani ba'a don iyaye su cika zaƙewa aciki har sai idan abun ya ɓaci, wataƙil shi Alhaji Asad ɗin baida labarin abunda ke faruwa tunda ba waje ɗaya suke zaune ba, sannan kaine mahaifin mace kai yakamata ace lokacin data dawo gida ka zauna da ita kaji meke faruwa, bayan kaji nata sai ka kira shi yaron kaji nashi ɓangaren kafin ka kai ga yanke hukunci dan gujewa dana sani." "Wane kiran nasa zanyi Alhaji Sidi bayan ta sanar dani komai, wato yaron nan dan yaga ita take sonsa sannan yana da kuɗi shiyasa zai wulaƙantata har da su duka bayan yana gani agaban idanuwansa ɗan cikinta ya zube amma ya koro mani ita cike da rashin tausayi, sai yau nake samun labarin cewa ashe aure zai ƙara shiyasa ya wulakanta mani ƴah." "Idan haka ne kuwa bai kyauta ba, sai dai yadda naji ana labarin irin mutunci da nagartar yaron nan bana tunanin zaiyi haka sai dai idan ajizanci irin na ɗan adam da yake dashi, amma su mata karka manta halinsu, wallahi akan namiji zai ƙara aure babu irin rashin mutunci da baƙin kishin da bazasu iya yiba, bance shi Mutallab ɗin yayi daidai ko ita bata faɗi gaskiya ba, amma a shawarce a matsayinka na mahaifi yakamata shima ka kirasa kaji ta bakinsa, kada kabari zuciya ta ɗebeka kazo ka aikata abinda za'a dawo ana dana sani da nadama aciki." "Alhaji Sidi ƴata fa yakoro mani gida, kuma kace na nemesa?" "Haƙuri zakayi Alhaji domin hakan shine mutunci da kuma girma awajena." Suna wannan maganar sai ga kiran Abba ya shigo wayarsa, kallo ɗaya Dady ya yi wa screen ɗin wayar tasa ya ɗauke kai yaci gaba da maganarsa, kallonsa Alhaji Sidi yai yace, "Ba wayarka ke kira ba?" "Itace Alhaji Asad ɗin ne." "To kaɗaga kaji me zai ce." Dai-dai lokacin wayar tasa ta sake duƙar ƙara dan kiran na farko ya tsinke, ɗagawa yai haɗe da sakata amsa kuwa yana amsa sallamar da Abba keyi masa can ciki-ciki, dama Abba yasan za'a yi hakan da haka bai damu ba kai tsaye yafara magana, "Alhaji ayi haƙuri nasan ba'a kyauta ba amma wallahi ni kaina banji wannan magana ba sai ɗazun nan ga ɗan uwansa, bansan meke faruwa ba kokadan kuma banji dadin hakan ba ayi haƙuri, yaro ne ka haifesa amma baka haifi halinsa ba, in Sha

Chapter 51 of 54