da baban cewa yanaso su zauna tare...,saidai kowa gurinsa daban idan bakasoba bazakaje gurin d'ayaba...,guri yayi kyau saura amarya da ango....
Baban yadawo gida yake fad'ama mamar yadda akayi..,yanunamata pic d'in gidan da kayan da aka saka idan sunyimasu...,mamar wani baqinciki yatasomata da tatuno iskancin abunda farha tayimata jiya...,amma bata fad'amashiba domin tana ganin zata shawo kanta...,d'iyan ynx saida lallashi....,ganin da baban yayi tana tunani yace.....
"Wai binta lfy kuwa kike? Naga nakawo abun farinciki kinyi shiru babu koh yr godiyar da aka sabayiman...,bafa cemaki nayi zanqara aureba fa...,d'iyanki aka gyarama guri don inganta rayuwarsu..,amma kinyi shiru bakice komaiba...."
"Hmm ainasan duk wadda zatazo bayana take kuma ragina zata amsa....,don sonda akayiman rabinshi bazata samuba..,domin ita dukiya ta aura...,nikuma p....?"
Yabushe da dariya...
"So da k'auna ke tasiri ciki..."
Itama dariyar yabata....suka bar wancen zancen suka koma nasu domin batason yaqure zancen har yagano da wuri.....,ahaka yace gobe zanga farha akan hidimar buki...,don yaufa saura 10days insha allah....."
"Haba baban Iman ai abari yaji sauqi sannan...,amma ya.a assibiti kuma ayimashi d'aurin aure...?"
"Eh nafad'amaki yasamu sauqi..,kuma likitocin sune suka 'buqaci hakan domin sunce warakar ciwon nashi harda aure ciki...za 'a sallamoshi dis week domin yasamu sauqi..."
Ajiyar zuciya mamar tayi tace "ameen"
โ
โ
โ
Dasafe mamar tashiga d'akinsu farha...,farha nakwance tana waya...,iman na barci..mamar nashiga taga farhan na murmushi alamar wayar nayimata dad'i....,takashe wayar tareda tashi zaune tagayar da mamar tasu ta amsa.....
"Farha gurinki nazo...,inason kijaye qudurinki ki amshi abunda mu iyayenki ke so...,mahaifinki nemanki yakeyi ynx akan zancen aurenki kiyi haquri kiso abdl-jabbar koh mahaifinki zai cika alqawalin daya d'aukarma mahaifin jabbar kinji....."
"Mamah so sone..,bansan yazan iya furta kalmar so a jabbar ba...,amma tunda hakan kikeso zanje na amsa tambayar babah saidai bazan iya yima jabbar biyayyaba bayan auren..,hakan yasa nafad'i gsky tun kan ayi...,mamah inada wanda nakeso munyima kanmu alqawalin aure don Allah kuyi haquri shine muradinah...."
"Farha ninasan ba baki nayimakiba wlhy bazaki samu namiji maisonki tsakani da Allah ba kamar jabbar...,nayi maki nasiha nabugeki nayi hawaye gabanki hakan baisa kinchangr ra'ayinkiba akan abunda nake gudar maki mahaifinki yaji wannan mummunan lbr..,toh babu yadda zanyimaki farha saidai nafad'amaki komai yaje yadawo babu hannuna cikin al amarinki....,kitashi mahaifinki na kiranki...."
Tamiqe tasaka hijab d'inta tatafi daqudirinta na fad'amashi gskyr zuciyarta...,tayi sallama tashiga yana xaune yana gyara katunan d'aurin aure....
"Babah ina kwana..?"
"Lfy qlau farha..,ya shirye shiryen buki..?" Ana nan anayi koh..?"
Tayi shiru domin gada tayi sauri amsawa...,shi a tunaninshi kunyarsace takeji....
"Farha gashi za a d'aura maku aure keda abdl saidai bai qarasa samun sauqiba amma ance idan akayi zai samu sauqi...kasancewar bai dawoba sai zuwa jibi toh shine nakeson naji koh akwai abunda kikeso keda qawayenki..? Kuma ga naku invitation d'in...."
Yamiqomata a laida..,qin kar'ba tayi ta done kanta qasa domin hawaye ke zuba a idonta..,tayanke hukuncin fad'amasa kawai....
"Babah ni bazan auri abdl-jabbar ba na changr ra'ayina akan hakan...,inada wanda nakeso...."
Aje katunan yayi a kujera..,domin baiji mai taceba sosai....
"Koh zaki maimaitaman abunda kikace tareda fad'i daqarfi naji sbd banji dai2 ba..."
"Cewa nayi nafasa auren abdl-jabbar...,na changr burina...inada wanda nakeso....."
"Innalillhi wa inna ilaihirraji'un farha....!"
Yamiqe tsaye da sauri.....
Afuwan masoya bee bee dai busy take wlhy ina bisa ayukkan hidimar bukine iri iri na yn uwa da abokan arziqi.....kunsan mai jama'a sai jama'a.....
Kuna raina burina naga na farantamuku...KUBIYONI AKWAI NISHA'DI GABA...TRUE NE MAI ABUN MOREWA..๐คฃ ๐คฃ
*Bee Been masoya*๐
[1/8, 9:37 PM] Bee Been๐ Masoya: ๐ง๐ง๐ง๐ง๐๐ง๐ง๐ง๐ง
*SO NE......*
*DALILIN HAWAYENAH๐ญ๐ญ*
๐ง๐ง๐ง๐ง๐๐ง๐ง๐ง๐ง
ยฉยฎ
Khadija bee bee
Khadijabeebee@gmail.com
My wattpad user name.... *khadijabeebee......*
My Facebook page....
*beebeenmasoya*
*I LUV YOU ALL MY FANS*
๐๐๐๐๐
โ
TRUE LYF STORYโ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
*_I'M BACK MASOYANAH...NASAUKA BUSY....NADAWO TAKU๐GANI GAREKU DUKA...,MY HEARTโค 2 U ALL...,DAGA BABAN ILHAM SAIKU MASOYANAH๐ALLAH YABARNI DAKU....NAGA KIRA NAGA TEXT DUK SABODA K'AUNA ALLAH YAMAYARDAMU SUPER GLUE ASASHEN K'AUNA_*๐๐๐๐๐๐โคโคโคโคโคโค
Page...
โ
1โฃ1โฃโ
ยฎ "INNALILLHI WA'INNA ILAIHIRRAJI'UN...! fatima koh zaki fad'aman menene abdl-jabbar yayi maki kuma menene dalilin fasa son auren nashi dakikayi....?"
Tad'ago idonta tamayar dasu tareda kuka mai tsanani...,amma takasa me zatace..,hannu tasa tajawo hijab d'inta tarufe bakinta kuka kawai takeyi....
"Farha dake nake magana...inason naji dalilin abunda yakawo hakan domin bansan mafariba...."
"Babah dama bawani sonshi nakeyiba..., kawai naga kowa ya aminta shiyassa na aminta da hakan....toh ynx kuma naji bazan iya zaman auren dashiba inada wanda nakeso..."
Miqewa baban yayi yadawo kusada inda farha d'in take zaune yazauna kujerar yace....
"Farha anya kinada lfy kuwa?...,shin kinsan me kike cewa kuwa...? Idan har ba haukabace saman tsarin kanki toh aljannune...,domin bansan yadda zan misilta qwaqwalwarkiba..., domin ni nazauna dake na tambayeki kika amunceman akan cewa kinasonshi...,hakan yasa nad'aukarma mahaifinshi alqawalin koh bayan ranshi xan inganta rayuwar jabbar..,sannan shikuma yabani amanarsa...,saida nashirya komai yau saura week sannan xakiceman wai kinfasa....,sbd kinganshi a wani hali...,toh ni ban haifi d'iyar da zata sakani magana biyuba wlhy aure dake dashi sai and'aura ba duka b zagi....."
"Wlhy babah banasonsa...,idan na aureshi mutuwa xanyi..,batsarin aurenabane abdl bamu daceba wlhy...,inada wanda nakeso..,shi nakeso wlhy....."
Faas!faas! kakeji a fuskar farha...Wanda sai kayi tunanin cewa wani abunne aka daka..,sbd tsanani baqin cikin abunda tafad'a baisan sadda hannunshi yasaukaba a kan fuskartaba....
"Har kin isa..,na haifeki..,na tarbiyyantar dake...,nabaki ci da sha...,nabaki sutura...,qarshe nabaki ilmi acikin qarfin neman samuna...,dashi koh babushi amma wai ke zaki sakani karya alqawalina wlhy kichangr ra ayin iskancin dakika xo dashi....,idan baki saniba yau kisani..,tsananin sonda nakeyimaki wlhy bayada misali...,inayimaki sonda koh ni dana haifeki banayima kaina shi....,kullum burinah farantamaki....,hakan yasa yr uwarki ke tunanin nafi qaunarki da ita....amma hakan baisa ta nuna makiba sbd tsananin sonda takeyimiki a mtsayin yr uwarta...amma kikeson kizubamana qasa a idanu...toh kisani aurenki da jabbar sai and'aurashi..."
"Don Allah baba kayafeni..,wlhy bazan iya zama dashiba amatsayin mujin aureba...,zan iya mutuwa..."
Kuka takeyi nafitar rai...kuma batadaina fad'in bata sonshiba...,ynx ma takejin tsanarsa tsantsa a zuciyarta....
"Koh zaki mutu sai kin aureshi kuma sai kinxauna tare dashi...,sbd har ynx baki bani hujjar dazatasaka achangr wannan maganarba domin nafara gayyatar mutane bazan fasaba auren abdl-jabbar babu fashi sai and'aurashi...,tunda bake nat haifemuba...."
Miqewa tayi tafita pallorn nashi aguje tana kuka...,tayi d'akinsu....,mamar naganinta ta kalleta tace..... "Kinsaima kanki wahala domin taurin zuciya bayada da kyau farha Allah yasa kigane gsky...."
Tafita tabata guri tanata faman gunji kuka wanda saida Iman tatashi daga barcin datakeyi...,tasan koh tayi mata magana bazatajiba hakan yasa taqyaleta tareda tayata addu'a kawai.....
Mamar tashiga pallorn baban dontaji yadda suka kai qarshen zancen....
Shigarta taganshi zaune..,taqarasa itama tazauna...
"Hmm kinji wani zancen banza da yarinyar cen tazo dashi...,wai tafasa auren jabbar..,tanada wanda takeso...,toh koh xata mutu sai ta aureshi...,qarshe akai gawarta gidan...,donni ba mutumen banxa bane..."
"Allah dai yasauwaqa alhj.nima abunda tafad'aman kenan jiya...,na lallasheta na yimata nasiha duka banxa...,tace bata sonshi....,addu'a itace abunda zamuyi acikin wannan al-amari data fito dashi..."
Baicemata komaiba yacigaba da rubun sunayen dayakeyi ga I.V d'in domin babu fashi sai anyishi...don shi bai d'auki maganarta abakin komaiba domin ba ita tahaifesuba sune suka haifeta yad'ago fuska ya kalleta.....
"Itadai tasani ynx dubara ta rage mata don naqare komai d'aura aure shine wajibi kuma shi za ayi..."
"Allah yashiryamana kawai...break fast ya kammala akawo nan koh...?"
Kai kawai yad'agamata..,baice komaiba....,tafita takwaso abun karin takawo ta ajeyemashi.....
โ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
Tunda abunnan yafara farha bata fita koh 'inaba daga gida sai gida..,sbd suna hutune...,amma koh yaushe tana riqe da waya daga chatting sai calling kuma duka da mutun d'aya sukeyi anwar kenan...
Tunda farha tashaidamashi cewa...wai anbadata ga wani..,kuma shirye ake da rabasu...,sai hnkln anwar yatashi domin duk abunda zai rabashi da farha baso yakeyiba...,domin itace macce tafarko dayafara so a rayuwar duniya structure nata na burgeshi..,kuma yana mugun son macce mai kyau..,duk iya yawonshi baita'ba cin karo damatar datayimashiba kamar farha....,saidai shi baya buqatar yayi wata mu'amala takamar rayuwar aure da ita domin shi sex da macce baya ra'ayinshi...,domin baza'a gamsar dashi yadda yakesoba...amma jikinta shine abu mafi burgewa...,domin koh hannunta yariqa yanajin feeling saidai yaje yn uwan shashancinshi duqarasashi.....
Tunda yaji hakan yafad'ama mahaifinshi cewa zai iskoshi domin su tattauna akan nema mashi auren farha din duk da tace anyimata wani mujin auren....
Mahaifinshi yayi mashi albishir dacewa sai yazo domin yanason yaji yaronshi yayi hankali..,kuma zai biya mashi buqatunshi koh sunkai nawane idan dai yadaina abunda yakeyi..,domin abun na damunshi..,saidai bayason hana yaron abunda yakeso.....
Anwar yashirya yatafi amma har ynx baidawoba....,saidai idan sunyi waya yacemata dadyn nasu ke son kammala wani aikin sai suxo .....taji dad'i domin tasan takusa cika burinta......
โ
โ
โ
โ
Abdl-jabbar yadawo gida ansallamoshi...,kowa yazo ganinshi amma banda farha taqi zuwa domin koh ganinshi batasonyi...
Ummar abdl d'in ta tambayi Iman ina farha..,taga kowa amma banda ita...,kuma sun xauna assibiti koh waya batayiba tace ya jikin jabbar d'inba....
Kasancewa kowa yasan abunda ke faruwa banda ita hakan yabawa iman damar cewa..."kunya wai takeji....
Abdl yakalli Iman d'in domin yasan kare yr uwarta tayi..,yayi murmushi...domin shi yanxu koh xancen nata bayaso saidai yana burin Allah yayayemashi sonta domin yaso farha sosai..,saidai ita batasonshi baisan meyayimataba......
Kasancewa basu fad'amashi sharud'd'an da likita yace abiba don samun lfyrshiba...,hakan yasa baisan da d'aurin auren nashiba cikin week d'in..,shidai yasan *sone dalilin hawayenshi* tareda ciwon dayake ciki..,kuma yana neman safsafci gurin Allah domin yana under mtsl....
Ana saura 3days ad'auramashi aure babansu farha yashirya dakanshi don zuwa kaima dangin mahaifin jabbar..,katin d'aurin auren da alawarsu......sukayi murna da farinciki tareda godiya da karamcin da yanuna....yayimashi riqon qwarai dako mahaifinshi at nan bazai wuce yimasa hakan ba.....
Yadawo gida yabiya domin yaga jikin abdl d'in sannan yasanar dashi assabar mai zuwa za a d'auramasu aure...,kuma komai yagama saidai ixan xai iya yagayyato abukanshi shi yaqare komai ynx sai d'aurin aure ne gaba....,
Jabbar saida gab anshi yafad'i domin yana lfy batasoniba bale ynx daya koma yau ciwo gobe lfy...,wanda sonta yajawomashi hakan...naso farha toh tunda bata sona menene ranar d'aura auren dani...,
Yadubi baban yace...
"Baba gada ad'aura aurennan domin farha bata sona...tanada wanda takeso...,na haqura....."
"Hmm jabbar nasanda wannan maganar..,kuma zancen ka haqura bata tasoba domin aure kowa yasan dashi next 2morrow za'a d'aura...,wannan maganar banason ummanka taji hakan yasa banfad'amakaba tun kana assibitiba...amma ka cigaba da addu'a sharrin zuciyane kawai zata daina ......"
Abdl-jabbar yayi godiya..,tareda nunamashi jin dad'in had'eshi da ummarshi gida d'aya dakuma gyaran da akayimata tafad'amashi....sannan Allah yabashi ikon yimasa biyayya..., ya amsa da ameen.....
Farha kullum cikin kuka ynz kowama intana abunta babu mai kulata sbd tun ana bata haquri da nuni da biyayyar iyaye akwai dace...,har ankai babu mai fad'amaka gsky sai kallo....sbd koh anmata nuni bataganewa...
Baban ya iskota har d'akinsu yaji koh ta jaye qudurinta amma ina tana kan bakarta ta batason..,abdl-jabbar...,baban yabar d'akin domin dangin mahaifiyarta sun fara zuwa...,yabarta tana kuka....
Buki sai gudana yakeyi wanda wanda abdl-jabbar yad'an samu sauqi harda kwalliya yanaso yafita koh yayane...,amma jikinshi babu qwari...,wai hidimar aure haka....
Abokinshi bashir yakira domin yanason yaga farha yau kohda kuwa zatayimasa wulaqancine amma yanason yaganta......
Bashir abokinshine wanda jabbar ya amita dashi...,domin yasan sirrinshi shima yasan nashi...,gidansu cike da mutane hidima kawai akeyi...,gobe dasafe za'ayi walima before d'aurin aure....
Fitowarsu kenan acikin gidan shida bashir.....,hango farha yayi tana dososu fuska cike da fushi da tarin masifa cikinta... Tsayar da bashir d'in yayyi dazai hau mashin d'in......
Qara sowa tayi babu kunya takira sunanshi.....
Abdl-jabbar kasani koh anyi aurennan wlhy bazaka samu farincikin da kake tunanin Samuba domin wlhy bani sonka koh kad'an abunda gafimaka alkhairi shine kasamu baba kace kafasa aurena...,shin ni kad'aice macce..? Duniyar nan akwai wayanda suka fini komai ka changr ra ayi kayi xuciya kabar ni nima nasamu dai2 ni...,nace inasonka farko ynx kuma nace bana k'aunarka..."
Bashir abunnan yayi bala'in bashi haushi daganin yadda jabbar yayi shiru yana saurarar qaramar yarinya nafad'amasa magana amma yakasa maidamata...ashe zafin nashi na banza ne tunda yayima manyan mata na jami'a amma gashi yarinya najuyashi son ranta...,amma bari nabar gani laifinshi sone ke sakashi d'aukar wulaqanci...,hasala bashir yayi ya tsaya dai2 inda jabbar d'in yake tsaye kamar andasashi yana kallon ikon Allah don bayada bakin magana....
Bashir yace mata....,"ke farha dakata hakan..,sofa ba hauka bane...,kawai zaki biyoshi kina qaramar qanwarsa amma kina yimasa rashinmutunci...,kisaita kanki kidawo hanya koh zaki samu dace..,wlhy inamaki jaje tunkafin kirasa abokina a mujin aure...rasashi gareki hasarane kidaina wani iqrarin bakyasonshi domin babu abunda wani namiji zai nunama jabbar wlhy...."
Dariya tayi tace.. "shizaka fad'ama baniba..,domin shi yasan meya rasa wanda shi kad'ai zai sanya na aureshi...menene ranar auren wanda komai saida akayimashi wlhy bazan iyaba...."
Bashir zai yi magana jabbar yariqeshi..,tareda cewa.....
"Ah ah bashir barta tayi abunda ranta keso..., ai ni bata'bataman raiba har ynx..,domin nasan duniyace...,a halin ynx nariga da na haqura da ita...,saidai banaso nasa6ama mahaifanane shiyasa nabarta tayi yadda takeso...."
Riqa hannunshi yayi domin sushiga gida kai sai ganin ummarshi yayi tana hawaye..., da sauri yaqarasa domin yasan taji komai...yamatsa kusa da ita yace.....
"Umma lfy kike qwallah rana tsaka....?"
"Dama babanah farha batasonka amma kanace sai ka aureta..,kuma baka ta'ba fad'amaniba....,lallai kuwa bazaka auretaba don bazata qarasa qarasakaba....."
Shiga tayi cikin gida takira yayarta..da qanen mahaifin jabbar d'in tashaida musu abunda taji ynx don haka sushirya zasuje cen gidan alhjin domin wannan aure bamai yuyuwabane..gara abarshi tunda yarinyar bataso...suka shirya suka tafi garda ummar tashi...
Shigarsu gidan sai hidimar biki ake tayi..,suka shiga babban pallorn umman jabbar tashiga cikin gidan don ganin mamar farha d'in don suyi magana..,sallama tayi tashiga ciki suna zaune da ita da qanwarta dasukazo gurin bikin....
"Ah 'ya'ya lfy dai koh..?"
"Lfy kuma b lfy ba sbd inason muyi magana ne akan auren farha da jabbar ne..,inason naga alhaji adaina d'aurin auren nan domin farha tafurta yau bata sonshi hakan yasa naga yakamata atsayar da auren domin gada asamu mtsl banison abunda za ayimata wanda zaisa kowa baiji dad'iba..."
"Hakane 'ya'ya amma bari muje muji yadda zamuyi dashi... Wlhy farha batada mutunci koh kad'an..."
Tamiqe domin zuwa d'akin mujin nata tayi sallama tashiga...,take shaidamashi cewa 'ya'ya aminace tazo akan zancen auren yaran nan....,yace tace suqaraso ciki ...
Shigowarsu parlorn dukansu suka gaisa....,ummar jabbar take fad'amashi dalilin xuwansu yaji kuma ya gamsu saidai yace masu....
"Kusani jabbar amanatane..,kuma nayi alqawalin inganta rayuwarshi..,don haka nabar zancen farha zan yima abdl auren danasan zaiji dad'insa insha'allah gobe za'a d'aura auren jabbar kuma bada farha ba...,kuma sanin cewa zaiyiman biyayya shiyasa ban fad'amashi ba...,kuma kema bari nayi sai and'aura sannan nayimaki bayani...,amma gada ki damu nasan zaku samu farinciki da abunda zanyi..,kuje kucigaba da hidimar buki kawai....."
Sukayi farinciki da abunda yafad'a...,duk da ummar taso taji hukuncin amma qanne mujinta yace tabarshi kawai suyi fatar nasara da da dace ciki kawai....
Ahakan suka bar gidan da jiran goben suji hukuncin alhjin....
*Bee Been masoya*๐
[1/10, 9:15 AM] Bee Been๐ Masoya: ๐ง๐ง๐ง๐ง๐๐ง๐ง๐ง๐ง
*SO NE......*
*DALILIN HAWAYENAH๐ญ๐ญ*
๐ง๐ง๐ง๐ง๐๐ง๐ง๐ง๐ง
ยฉยฎ
Khadija bee bee
Khadijabeebee@gmail.com
My wattpad user name.... *khadijabeebee......*
My Facebook page....
*beebeenmasoya*
*I LUV YOU ALL MY FANS*
๐๐๐๐๐
โ
TRUE LYF STORYโ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
โ
*_{ALLAHUMMA LAH TADA'ALANA ZAMBAN ILLAH GAFARTA.....WALA HAMMAN ILLAH FARAJTA...,WALA DAINAN ILLAH K'ADAITA....,WALA HAJJATAN MIN HAWA'IJJIDDUNYA WAL AKHIRATU ILLAH AK'ADAITAHA YA ARRAHAMAR RAHEEMIN...๐๐ป๐๐ป}_*
Page...
โ
1โฃ2โฃโ
ยฎ Kuka kawai farha takeyi domin babu abunda take tunani irin ace yau itace ranar d'aurin aurenta da wanda bata so....,da ace aurentane da masoyinta da kwalliyar dazatayi batada adadin kallo amma gata zaune baqinciki yahanata sukuni tayi fad'a tayi yaqi amma banxa gashi za'a d'auramata auren dole...,wlhy jabbar bai za6ama kansa komaiba sai halaka..,don bazatayimasa biyayyaba koh kad'an..,injitafa datake zaune tanata rusar kuka....,anyi anyi tayi wanka amma ina wanka yafasu sbd bata yinsama gada ayi tunanin sonshi yafara kamata....,kohwa cikin yn uwa zuwa yakeyi yana rarrashinta amma banxa kwance tayi tanata kukanta...., kashe wayarta tayi domin batasan mezatace da Anwar idan yakirata..,domin yanacen yayi tafiya don nemo ixinin neman aurenta ga mahaifinshi...,gata 2hours kawai yarage ad'aura aurenta....,
Iman ansha kwalliya domin gidan kwalliya taje akayomata aburta..,don iya ynx baruwanta da yayartata sbd tafahimta wata mugunyar rayuwa gareta don haka gada ma tadinga 6atamata rai idan taganta hakan yasa tad'auki duk wani abu mai mahimci dazata nema takoma d'ayan d'akin da qawayenta..,acen suke firarsu da hidimar buki domin idan ka wulga bazakaga amaryarba ita kake gani..,hakan yasa duk wanda yasan farha sai yad'auka Iman d'in itace amarya tayi kyau sosai gata yarinya mai qananan shekaru duka Iman iyakarta 18years ynx sbd ynx taqare secondry school bata wuceba dama bari akayi aqare bukin yayar tata sannan saita wuce....
โ
โ
โ
โ
โ
Abdl-jabbar yadamu domin shi tunaninshi har yaqare wlhy ace farha zai aura kuma bayan yasan bata sonshi....,anya babah baijaman musibaba tunda har yasan batasonshi kuma yakeso ya aureta...,bayan auren anasone ayimashi don yasamu lfy...,domin shi yasan tabbas aure yana cikin wata hanya tasamun lfyrshi domin ciwon cikin dayakeyi bana wasabane...sai ga son abunda bayasonshi kuma ya maqale a zuciyarshi.,wanda ya haddasamashi fitina gashi yana fama dashi....,Hakan yasa duk yatuno yaune d'aurin auren nasu sai gabanshi yafad'i sannan yakira Allah yashaidamashi...
"ya allah kasanyaman sanyi a cikin xuciyata da farha domin nasan idan aka d'aura auren inba wani ikon Allah ba itace ajalina ...,amma nasan cewa babah bazaiyiman abunda zai cutanba...,may b yaga abunda hakan zai zamo...,tunda nags umma taje gurinsa amma bataceman komaiba ...allah gani gareka kawai..,gardama ba tawabace...."
Hakan jabbar yawuni da xullumi domin macce ke zullumin aure amma shi ke zullumi bakomai yajamai hakan ba...., *SO NE DALILIN FARUWAR HAKAN* da ace farko bai kamu dasontaba da hakan duk bata faru dashiba...,gashi yanada masoya amma duka ya ture saidai farha d'in gashi ta bad'a mashi toka a ido...,ana neman manage dashi..,kamarshi jarumin namiji yazamo lusari...,a haka abokanshi suka tarar komai baiyiba gashi har anfara taruwa...,abokanshine wayanda sukayi school d'aya dawayanda suke gurin aiki guda motocine naji da fad'i gashi duka abokan nashi kowannesu daga yayan manya sai masuji dakansu...,amma haka sukeji da jabbar sbd qoqarinshi....,gashi sun had'a gagarumin party aftr ankai amarya bayan gudumuwar dasuka bada....,
Wannan tunanin kad'ai yasaka jabbar daburcewa domin ganin yakeyi asirinshi zai tonu ga qawayenshi domin yasan farha bazatajeba...,kuma koh taje bazatayi yadda akasoba...,amma bari yaga yadda za'ayi...,may b zaiyi qarya kawai a fasa partyn.,,da hakan yashirya shap shap...,bashir kawai ke ta'buka masa aikin saka kaya amma shi kad'ai yasan yadda yakeji..,kwatakwata babu farinciki a zuciyarshi koh kad'an...bashir kecemasa....
"Jabbar kanatsu kayi abunda ke gabanka...,totally damuwa ba taka bace farha dai yau takace kuma da yaddar Allah data shigo hannunka dole tayi relax domin sai yadda kaso zatayi...,fatana shine kawai kasaki jiki ayi komai yadda muke zuwa na sauran insha'allah bazamuji kunyaba....passed kawai muje kaji...."
Suka shirya kamar babu abunda ke damunshi yayi kyau iya matuqa..,yafito a Abdl-jabbar d'inshi domin jabbar akwai kyau na haqiqa ga kamala..,amma al-amarin farha na neman hallakashi...., amma ynx tawakkali yafara nutsoshi...
Yashiga motar dasuka tanadar mashi don shiga domin harda kwalliya sukayimata..,sukayi gurin d'aurin aure...,
Ma'aikatar baban farha d'in cen d'aura auren domin mutane ne naji da fad'i kasancewar ynx mahaifinfin nasu yasamu faraga koh mai yanadashi arziqi na shigoshi tako ina...,hakan yasa manyan mutane sun halarci d'aurin auren....
Ummar jabbar taga nawar ad'aura auren domin tasamu taji waye alhj. Yahad'a tillon d'anta dashi wanda shine qinshiqinta naduniya...,zaune take cikin mutane ana hidima amma wlhy kap hankalinta nacen...,sai duba agogo takeyi....,
Gidansu farha kuwa komai na gudana yadda yakamata kasancewar ba nan ake d'aura aurenba shiyassa gidan yasamu fili..., farha dai ta rufe kanta d'aki d'aya sai darzar kuka takeyi takashe wayarta domin batasan mezatacema Anwar d'intaba domin bata cikika alqawalinsuba....;
Iman da qawayenta sai kai kawo takeyi gurin auren yayarta qwalli d'aya...,wadda tafi so duniya saidai ita 'yayar batasan haka ba..., cikin qawayenta take suna shanawa...,sai janta sukeyi da ace yaune ranar aurenta dasuga rashin .m. ...,gashidai auren yayarta sai wani kicifi takeyi...,
Takwashe da dariya ta miqe tsaye..., tayi bala'in kyau..,domin Iman sak komai na kalar halitta anyumata mai kyau..,gata yr 18 years amma yarinyar komai yazauna daram jikinta...,taqara juya manyan idanunta da qaramin bakinta domin suffarsu d'aya da farha saidai farha farace swal...Iman batakai farintaba...,saidai mutane dayawa sunason rayuwar iman domin ita yarinyace mai hankali da natsuwa hakan ta doke yr uwar tata..,kowa Iman kowa Iman dai.... Ga ban dariya da sangarta...,komai zatayi dole kadara...
Tajuyama k'awayenta idanu da baki tace.....
"Kubari ni wlhy naga nawar a kawar da 'ya'ya nima nafara qara'i domin sahibinah ISHAM yana nan yana jiran abashi qofa yashigo...,kinsan mutuwa akeyi nafison najini tsundum gidan aure sannan nawuce shegen karatunnan..., wlhy ke aure nakeso..,banason nadad'e a waje ina soyayya duk da inason luv kamar ruwan cikina amma nafison naji ina gabatar dashi free ba practical b..,shiyassa inason luv amma banyarda da'bata lkchna ba ga soyayyar friendship ta school domin zan 'bata lkchna ni mai digree nakeyi...,ehe..."
Suka kwashe da dariya..., domin dama sunsan Iman hakan take saidai inba acikin qawayentaba bazaka ta'ba cewa tana maganaba....,
"Dama ai ke tadabance iman rayuwarki tayi ALLAH yanunamana namu baki d'aya kuma ALLAH yashiryaki kibar shaid'anar 'boye...,mu ki ishemu da aure kikeso su mamah sudinga d'aukarki saliha...."
Fad'in babbar aminiyarta wato RUMAISAH kenan...,
Iman tajuya mazaunanta tace "ameen inda gsk kikeyi Allah yasa next year ayiman aure๐....,kisha mamakin Iman don nan take zan kawo maku beautiful son or girl...."
Suka rufe baki Iman ta girmi sanin su...,idan bakasan halintaba akacemaka Iman tasan soyayya zakace qaryane...,amma Iman nada saurayi wato ISHAM.., Sunyi 4 month tare gurin bukin qawarta suka fara had'uwa..,kasancewarshi d'an limamin masallacin garinsu gakuma ilmi yasa Iman tayarda da soyayyarshi..,wanda kowa baisaniba bari tayi ayi auren 'ya'yar tatah sannan ta fitar dashi....
Rashin qaunar auren da farha batayi koh RASHEEDA qawarta batasan da yaune d'aurin aurentaba bale wasu ma su sani...,hakadai yau taji tanason taga aminiyyar tata domin 1 week basuyi wayaba kuma sun dad'e basu had'uba...,
Rasheeda tasanar da mahaifiyarta tabata izini tad'auki makullin motarta sai gidansu farha....,anan tatarar da taron mutane...,amma bataji komaiba tashiga gidan...,shigarta gidan taci karo d Iman.....,dagudu tarugo ta rungumeta...,
"Allah sarki 'ya'ya Rasheeda ynx nake cewa nakiraki don Allah kixo..,kinga wayata a hannuna ma...,domin tunda naganki nasan cewa 'ya'ya farha bata kirakiba.., yaune d'aurin aurenta da brox jabbar amma wlhy ko wanka taqi yi..,kuma ta kulle kanta a d'aki batason kowa ya ganta kuka kawai takeyi kuma takashe wayoyinta...."
"Hmm no wonder nanemeta narasa...,dama jabbar ne bataso..? Lallai farha batada hankali..,wazaiqi namuji kamar jabbar yaso banza...., muje nunaman d'akin datake ciki....."
Suka miqi Hanya dazuwa...,Iman ta qwanqwasa ki bud'e babah na nemanki....,jin haka kamar gada tabud'e amma kuma sai ta bud'e koh din tayima Iman masifa akan me take damunta....,bud'ewar dazatayi bataga iman ba sai Rasheeda tsaye...,hakan rasheedan ta shigo ta dubi idanun farha sunyi jawur duk sunfito sbd kuka...,bale abu ga mutun fari..,taqara kallonta tace....
"Wlhy Farha ban ta'ba sanin bakida hankakiba sai yau ban ta'ba tunanin zaki maida rayuwarki ba bakin komaiba...,kisani Anwar bazai aurekiba.., idan kuwa ya aureki to tabbas bazaki mori komaiba sai halaka da danasani...,dama ashe jabbar ne aka baki kikaqi fad'aman..? Kisani Jabbar yafi Anwar komai don wllhy dazai barki ya aureni ni inasonsa so na haqiqa domin duk maccen da tasameshi tasamu namiji..,domin tako ina yayi...,ynx hakan da maganar nazo maki...,tunda naganeshi naji kince yayankune duka lissafina yaqare.., domin nakamu da sonshi...,inada wanda aka tsayarman amma ganin jabbar hankalinshi da natsuwarshi sun jani..,uwa uba ga kyau...,kisani jabbar shi yakamace ki aure ba ganin dukiya ta rud'ekiba farha...."
Tadafata taduqa qasan da take zaune tace...,ki fahimceni wlhy bansan yaune ranar aurenkiba...,kuma nafison jabbar ya aureki domin nasan ban fad'iba kuma nafison hakan..,Anwar koh kad'an bai dace dakeba...."
Duban rasheeda tayi da jajayen idanunta tace....,
"Idan ke yayimaki toh ni baiyimanba...,sonshi ne kawai at baniyi...,yau da iyayenah zasuji sud'aura aurennan da ke danayi farinciki...,don zanfi ganinshi da mutunci na mutuntashi a matsayin 'ya'ya amma duka basu gane kukanah ba ala dole shine zan aura.., wlhy bazai samu kulawar mata agareniba..,har yagaji yasakan......"
"Subhanallh...! Tabbas Anwar bai barki hakanba domin kinfad'a tarkon yaudararshi Allah yafito dake kawai...."
Tasaketa ta miqe tad'auki makullin motar ta takama hanyar fita tajuyo tace.....
"Na fahimci azaki ta'ba gane menake cewaba don haka ni zan tafi Idan hankalinki yadawo bayan ankaiki gidan jabbar zan dawo naqara baki shawara duk da bakiso nabaki shawaraba..."
Kuka farha taqara bud'ewa kamar ranta zai fita..,tariqo Rasheeda alamar gada tatafi...,hakan yasa rasheeda jin tausayin aminiyyarta tadawo tazauna...,domin tasan sharrin zuciyane kuma so sone...,amma wanda farha keso cutane gareta...,kuka farhar keyi tana fad'in......
"'Daurin aurena akatafi da mutumen da baniso badon yayiman komaiba nabani ni fatima...."
Jin gud'a natashi babban parlonsu da yaya mai yawa hakan ya tabbatar and'aura auren..., qara farha tasaki...
"Nabani..! nabani..! Ni fatima shikenan....."
"Baki baniba domin burinki ya cika..., Allah yabawa jabbar auren wadda zatayi biyayya ga iyayenta....,wato mahaifinki ya d'aura auren Iman da Jabbar...,ke kuma kizauna ga gidannan ki tsinci uwar datafi maki auren jabbar....,insha'allah Iman zata zama silar farincikinmu kuma kinyiwa kanki duk burin mahaifinki akanki ya rushe yakoma kan 'yar uwarki....."
Dum Dumm! Gaban farha yafad'i saida tamiqe tsaye..., mahaifiyarta nafad'amata hakan sai wani tunani yazo mata...,amma tarasa menene...,burinta ya cika saidai tunaninta bai ta'bata za'a auramashi Iman ba...,koma menenene burinta yacika dai..., Allah raka taki gona inji farha p....,tanemi hawaye tarasa ga farinciki gabanta na fad'uwa kuma koma meye dai oho......
Rasheeda tace...,
"
All Chapters
Chapter 1
Chapter 2
Chapter 3
Chapter 4
Chapter 5
Chapter 6
Chapter 7
Chapter 8
Chapter 9
Chapter 10
Chapter 11
Chapter 12
Chapter 13
Chapter 14
Chapter 15
Chapter 16
Chapter 17
Chapter 18
Chapter 19
Chapter 20
Chapter 21
Chapter 22
Chapter 23
Chapter 24
Chapter 25
Chapter 26
Chapter 27
Chapter 28
Chapter 29
Chapter 30
Chapter 31
Chapter 32
Chapter 33
Chapter 34
Chapter 35
Chapter 36
Chapter 37
Chapter 38
Chapter 39
Chapter 40
Chapter 41
Chapter 42
Chapter 43
Chapter 44
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 5 Chapter of 44