Reading KALBIM BOOK 2 BY MAMUHGEE Chapter 38 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

daga amaryar har angon basa guri daya Zaune.

Jannah tsananin kaunar datakewa babyn kaman kada su rabu sbd Nigeria da Ayshan zata koma gurin Mama ta qarasa jegonta acan sbd suna yin 3 month zasu wuce Malaysia gurin Daddyn Mimin Wanda zasu zauna acan kafin gama karatunsa tukuna su dawo Nigeria kwata kwata.

Watan Mimi Daya cif da haihuwa suka dawo Nigeria wannan Karan hadda Dr Nico Daya kawo kanwarsa da kansa kafin zai koma daga baya.

Ummah sbd haihuwan Jannah da edd yayi zamanta tai anan shi Kuma Ammar ya wuce gurin mahaifinsa da yayiwa Ummah alkwarin zuwa Kuma abin farin ciki Dad ne da kansa ya isa port Harcourt din suka hade yakai Ammar din da hannunsa Wanda a ranar d suka tafi farin ciki da Dana sani tareda nadamar abinda baban yayiwa Ammar yana kwance yana jinya tsawon shekaru hudu yayi nemansa harya gaji babu labarin zaadens.

Ammar ya yafe Masa duk da babu wani kusanci ko kauna me karfi dayake ji akan baban sbd ya tashi da baqin cikin abinda yayiwa mahaifiyarsa a Daren gap da Asuba Allah ya karbi ran baban Wanda Kuma baida da namiji ko daya bayan Ammar din Dan haka washe gari dasu akai janazah.

Fasa tafiya Dad yayi Saleem ma ya iso zaman gaisuwan harma dasu modibbo duka sun taho da baba Al'hassan sunxo har port Harcourt din gaisuwa.

Zaadens din basu tafi ba Saida akai sati biyu cif da rasuwar suka tattara suka tafi.

Gadon dukiyar da aka bawa Ammar din gabaki dayanta sadaka yayi da ita tareda bude masallatai sbd ladan tajewa iyayen nasa sauran kudin Kuma ya dauko kaso me tsoka ya bawa muhammd yace a juyawa Mimi dukiyar sbd idan ya mutu a musulunce batada gadonsa Dan haka a juya mata.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 84
Last chapter

*******Rasuwan baban Ammar da sati uku Jannah ta haifi lafiyayyan baby boy dinta da babu inda ya daukota sak Daddynsa Dan haka ya tabbata baby limba din da AZIZ din da yarsa Falaq suke fada.

Farin cikin LIMBAs da Zaadens Kam a yanzu ya wuce na koyaushe duk da Tasha wahala sosai a gurin haihuwan danma AZIZ din yana tareda ita yana Bata wata irin kulawa kaman zai soke career din likitocin yakeji sbd sun kasa rage mata azabar haka dai ya ringa tayata wahalan har Allah yasa ta haihu suma Doctors din suka huta.


Kulawa da Ummah da Fi dashi kansa uban gayyar suke Bata itada babyn ya saka zaadens daurewa suka qi zuwa duk da kaman su zo su qwace Jannah din sukeji.

ABDULAZIZ AZIZ LIMBA shine sunan da AZIZ LIMBA din ya sakawa 'dansa Kai tsaye sbd Yana son 'dansa ya zama AZIZ LIMBA ubansa.

Watansu Daya suma suka tattaro suka dawo lokacin fiddausi ma anata fama da laulayi.

Suna dawowa gida Ummah ta wuce da ita bayan mama ta rarrashesa yabarsu tayi zaman haihuwanta a gidansu kenan.

********Tinda suka dawo ayyuka sukai Masa yawa Dan haka shi da Sayd suka sake tafiya sbd ma ya basu Daman zaman haihuwan gida hankali kwance Dan idan yana Nan bazai iyaba koyaushe yana zaadens.

Dad da dukkanin zaadens Jin AZIZ LIMBA junior sukeyi kaman Rai sbd duka soyayyar Jannah ta koma kansa sai gasu AZIZ LIMBA junior a bakinsu kaman salati tinda babu yanda suka iya ga Ummah a gidan rayuwansu Takoma kaman baya ahalin ya rayu a cikin sabuwar rayuwa me dadi da nutsuwa.

Ummah data San abinda take gani a gurin Falaq bayan tafiyan da akai aka barsu Saleem kusan koyaushe yana gidan yarinyar ta gama gigitasa ya gama mutuwa akanta dole ummah ta fara neman yanda zatai a tinkari AZIZ da zancen aurensu tinda exams take rubutawa yanzu ta gama secondary gwara ayi mata aure.

Baba Al'hassan tafara sanarwa Shima take yayi Naam da Hakan ta sanar d ummah saiga zancen har gaban Dad da kowa Nan kowa ya rasa ta inda zata fara tinkarar AZIZ LIMBA da zancen auren Falaq Dan Sanin kowa AZIZ LIMBA din bazai taba yadda ba yanzu.

Saleem Kuwa ganin anriga ansani ya kasa hakura ya daga hankalin Dad da ummah akan a taimaki rayuwansa awa AZIZ din magana ko ba yanzu zai mata aure ba shi a daura auren zai jira harta gama karatunta.

Da wannan su Dad da baba Al'hassan da alh saad harma da tsohon aminin mahaifinsa aka kira alh Aliyu duk aka Tara wainda zasu iya tinkararsa tukuna aka tinkaresa da zancen yana dawowa.


Shiru yayi yana dagowa ya kallesu gabaki dayansu yana Jin wani irin dumm sbd anzo Masa da maganar da bazata taba yiyuwa bane Dan shi baimasan Falaq din tasan menene soyayya ba sbd haryanzu kallan yar babynsa yake Mata.

Girman mutanen dake gabansa ne da duk aka Tara Masa ya sakasa kasa cewa komai sbd bazai iya amincewa ba hakama bazai iya cewa bazai musu abinda suka taru suka rokesaba.

Falaq din ya kira yana mata kallan mamakin Daya kasa sakinsa wai soyayya takeyi da saleem Daya tsananin girmanta.

A natse ya kalleta ya tambayeta ta kasa musawa tace eh.

Sake tambayanta yayi ta yadda a daura mata auren da Saleem still tace aa ita yanda yace haka zatayi.

Murmushin karfin hali yayi yace ta tafi kawai.

Sbd zuciyarsa data gama sakewa da kasa iya hanata abinda takeso da Kuma duba girman su baba Al'hassan din da matsayin ubanta da aka basa bayan ga ubanta Daya haifeta a zaune dashi ake tausarsa yasakasa amincewa.

Dad na ganin ya amince ya fidda sadakin dasuka zo dashi akai Komai cikin Sunnah take aka daura aurensu Amma da sharadin da AZIZ din ya bayar karatu zatai sai tagama zaayi biki ta tare.

Hakan kowa ya yadda dashi take akai karkar arziki cikin farin ciki.

Saleem a ranar Jin yayi kaman zai taka kan jariri sbd murna da farin cikin cikar Burinsa.

AZIZ daya shirya daukan matakin yanke haduwan Saleem din da Falaq din sbd da gaske yake bayason kowace sabuwar rayuwan aure ga 'yarsa saita gama karatu Dan haka take yasa sayd ya fara Shirin tafiyarta da Aysha Nicky tayi karatunta acan a gidansu Muhammad din batareda ya sanar da kowa kasar da zata karatun ba musamman Saleem din.


*******Saida Mimi tayi wata biyar cikin na shida tukuna suka bar qasar zuwa Malaysia tareda Falaq wadda tinda aka daura mata aure Bata sake haduwa da Saleem Zad ba a zahiran.

Jannah ma suna barin kasar ta koma gidanta tareda AZIZ LIMBA junior cikeda lafiyayyan gyaran data samu daga ummanta hakama tareda dukiyan aure me yawan gaske.


Jannah na komawa fatma ma Takoma gida haihuwa bayan Maheer ya yadda dakyar bayan su modibbo sun roka sosai Dan haka yace idan zata haihu zaa aika mata nurses.

Mama Jannah na dawowa tafiya tayi itama zuwa kauye ganin gida sbd AZIZ din daya koma mata sabon mutum gabaki daya ya zare a cikin gidan kaman bashine Mai kamewa ba idan ya fita ba fuska.


******Jirginsu Aysha Nicky na sauka Malaysia,Mimi's Dad kaman yanda Nicky ke fada shine yazo da kansa airport ya tarbesu cikeda tsananin kauna da soyayyar data ginu a xukatansu batareda sun saniba sbd 'yarsu.

Ya sauya sosai ya zama Wani sabon mutum daban Wanda kana kallansa kasan Allah ya masa halittar Kyau da nutsuwa.

Ita Kanta Nicky ta sauya sosai tayi jikinta me Kyau haskenta ya qaru sbd ta koma yar gayunta ta baya tayi fresh ga babynta me Kyau kana gani kasan yar turawa ce ga hutu da daulan d suke ciki.

Kallo Daya muhammd din yayiwa Ayshan yaji sanyi da nutsuwa na cike zuciyarsa data matsu da zuwansu.

Itama kallansa tayi ta sauke ajiyan xuciya tana Jin daga karshe dai sun iso hannun Wanda zasuyi rayuwan farin ciki kaman kowa itada Mimi.

Karban yarsa yayi ya rungumeta jikinsa tsam yana kissing fuskanta data daukosa sak yana mata addua.

Falaq ya kalla da kulawa ya mata barka da sauka kafin ya tsayar da idanuwansa akan Aysha data dauke Kai qasa a natse da kulawa ya miqa mata hannunsa daya yana cewa

"Barka da sauka Mimi's Mum"

Murmushi me sanyi ta sake tana kama hannunsa ahankali da nata hannun suka sauke ajiyan xuciya a tare yana nufa mota dasu hannunsa riqe dana matarsa daya matsu ta iso garesa sbd yanda yake jinta a zuciyarsa yanzu da Kuma gama kunce Masa lissafi datai gabaki daya a videocalls da sukeyi da bayyanarda nonuwanta gurin baya Mimi.


Mota suka shiga suka isa gidansa Mai Kyau da tsari nanny din da Dr Nico yariga ya samarwa Mimi a ranar itama ta iso tana gidan tana jiran su Dan haka Falaq aka Kai babban lafiyayyan bedroom dinta dayake palon farko sai bedroom din Ayshan da nasa Master bedroom din dayake Dan kurya kadan da qaramar Palo me Kyau,

Komai na gidan me Kyau da tsari da wayewa ne sbd Dr Nico da kansa yazo suka kama gidan sbd yasan tsarin kanwarsa Muhammad ya bada kudinsa sosai akai Komai sbd bayason Dr Nico ya taimaka Masa sosai yanason ya riqe matarsa da yarsa da kansa.

Dr Nico yayi mugun yabawa da Muhammad din sbd halayensa masu kyau da nutsuwa Dan haka yaga inda kanwarsa zatai rayuwa da Kuma mijin da zatai rayuwan dashi Shima ya bawa muhammd dukiya me yawa yace a hada duka a juyawa Mimi yabar Malaysia ya koma.

Tsarin gidan ya saka zuciyar Aysha sake yin fes sbd zasu rayu a cikin inda zasu ji dadin rayuwansu da soyayya.

Hutawa sukai sai dare suka fito da wankansu ya fita dasu cin abincin sikaci suka dawo suna sallan ishai kowa ya shige sai baccin gajiya.

Washe gari da kansa shi kadai yaje shopping na abubuwan buqatan Mimi da sauran abubuwan komai da zaa buqata a gidan yana dawowa Shima ya karbi Mimi ya shige dakinsa da ita sukai baccinsu sai yamma sosai suka fito ta tashi lokacin.

Sake mata wanka da kaya akai Shima Wonkan yayi ya fito a dining sukaci abinci gabaki dayansu Wanda nanny ce tayi girkin.

Suna gamawa fita yayi sai dare after 9 ya dawo lokacin Falaq ta shige tini hakama nanny babu kowa.

Rufe koina yayi ya kashe komai yana isa dakinsa yayi wanka haryayi Shirin bacci yaji kukan Mimi ya fito y isa dakin Ayshan ya bude Yana shiga idanuwansa akansu.

Sunyi Shirin bacci Mimi tafara rigima.

Karbanta yayi yana mata yar wasa ba Bata lokaci Kuwa bacci ya sake dauketa.

Tafiya yayi da ita dakinsa yana cewa Ayshan ta Kai Masa gadonta can.

Biyosa tai da gadon tana shiga dakin sanyin AC da kamshinsa me sanyi kaman shi suka shiga hancinta ta qaraso tana gyara gadon shikuma ya kwantar da mimin yana mata addua.

Yana gamawa ya juyo yana kallanta tana tsaye itama tana kallansa cikeda Burgewa sbd yanda yake kaunar yarsa.

Kayan baccin dayake jikinta ya kalla wata yar qaramar riga ce wadda ba transparent ba Amma batada tsayi.

Cikin sanyi tace

"Goodnight" tana juyawa zata fice ya kamo hannunta yana Dan takowa ahankali ya iso bayanta gap ya Dan shaki kamshin wata fitinanniyar khumrah datakeyi wadda take cikin kayan Mama data siya mata na gyaran jiki.

Sake shakar kamshin yayi yana Dan sake hade bayanta da kirjinsa ya zagayeta da hannuwansa ya sauke numfashi me sanyi ya sake saukewa yana sake shigar da ita jikinsa yace

"Ina zaki tafi ki barni da Mimi bayan zata iya tashi neman Mum dinta"

Kasa juyowa tayi ta bude Baki tanajin yanda yake sauke mata numfashi me dumi a fatar wuyanta tace

"Idan ta tashi ai bana nesa"

Fatar wuyanta da tsikar gurin ta tashi sbd numfashinsa dayake sauka yakai bakinsa ahankali yayi kissing wuyan yana cewa

"If baki yiwa Mimi nisa ba Mimi's Dad fa??

Sai a Lokacin ta Dan juyo Kanta kadan ta kallesa tana kokarin janyewa daga kisses din dayake sauke mata wuya sbd zazzabin dasuke neman sakar mata.

Matseta yayi jikinsa yana birkitota suka fuskanci juna yana sake Jin kamshinta har cikin kwanyarsa.

Idanuwansa suka fara nuna mata halinda yake ciki take taji Dan tsoronsa sbd Tina karfinsa.

Zamewa take kokarin yi ba zato sbd bai iya kwana kwana ba ya bude baki yana mata kallan abinda yakeji yace

"I love you Nana Aysha,
I love you Mimi's Mum"

Cak ta tsaya tana kasa janyewa daga garesa Kuma sbd gabaki daya zuciyarta dataji tayi mata wani irin fayau da fresh.

Kallan cikin idanuwansa yayi ya sake maimaita mata zancen Wanda ya sakata fasa janyewa ta shige jikinsa ahankali tana rumgumesa.

Shima rungumeta yayi yana jero mata gaskiyan abinda yake ransa gameda ita Dan yarsa.

Gabaki daya kashe mata jiki yayi da kalamansa da gaskiyansa Dan haka ta bude Baki ta fara Masa godiya da nuna kaunarsu garesa itada yarta.

Janta yayi sukai alwala suka fito sukai sallah yayi musu addua da Kuma duk abinda zasu Haifa kafin ya zare mata doguwan rigar sallar yana daukanta cak ya nufi lafiyayyan gadonsa da ita yana Jin tsananin buqatan kasancewa da ita.

Laushi da qamshin dayake tashi a fatar yake sake ruda Tinaninsa Dan haka rigarta kawai fara zarewa ya yar yana zubawa plunge bra dinta idanuwa sbd cikakkun kirjinta da suke ciki suna daukan idanuwansa.

Rasa ta inda zai fara yayi sbd shauqinta da yai mugun Masa yawa Dan haka itace ta kamo fuskansa ahankali tana Dora bakinta akan nasa tafara kissing nasa cikin sanyi Wanda take ya karba kissing din yana mata mayen tsotsa yana mannota kirjinsa idanuwansa na wani rufewa.

Kissing din da sukewa juna yana mata wata irin shafa ya dagota jikinsa gabaki daya yana sake manne bakinsu kaman zai hadiyeta gabaki dayanta.

Bra dinta ya dago yana yiwa Wata mayyar Kallo ya rasa t inda zai zareta daga jikinta Dan haka ya balleta gabaki daya ta gaba yana Rabata biyu ya jefar yana qarasa kwantar da ita flat akan gadon bayan ya jefar da nasa kayan baccin kasa yana fara kokarin kasancewa da ita kaman a Karan farko yakeji sbd ya goge wancan kaddarar tasu a ransa.

A yanda suka kasance da juna cikin Daren ya tabbatar mata da Muhammad din da gaske yake Sonta Dan haka ta fara sake jikinta sosai dashi a cikin kwana biyu suka mannewa juna amarci kawai sukeci ba sauki,soyayya, kwanciyan hankali da nutsuwa dajuna na sake wanzuwa a tsakaninsu.



**********Watansu uku da zuwa Falaq ta fara zuwa makaranta Shima Muhammad karatunsa yakeyi sosai basuda matsala sai farin ciki da kwanciyan hankali.


Fatma da fiddausi duka sun haihu sedai fatma ta riga haihuwa harma ta dawo ta haifi Dzad junior Wanda Shima suke tsananin ji dashi,

Fi Kuwa UMMITAH ta haifa da haka a LIMBAs an sake samun Hamma ABDULAZIZ da UMMITAH wadda AZIZ LIMBA ke ji Da ita itama sbd kasancewanta takwarar ummitansa.


Jannah wadda hankalinta yake Dan tashe a yau din yar damuwa ta shiga har dare Bata wani walwala,

Wanka tai tayi Shirin bacci cikin wata qaramar riga tana kokarin isa gado ya fito daure da towel daga wanka yana isowa gurinta ya rungumeta yana shafa mata ruwan wankan jikinsa yace

"Meya samu Matan AZIZ LIMBA ne??

Jin tayi haushin komai yana rufeta ta turesa kadan tana cewa

"Duk Kaine ka sake Jamun zaace na ake ciki bayan AZIZ junior bai gama girma ba.......

"Wat" ya fada yana kallanta da wani irin mara misalin farin ciki yana dauketa sama gabaki daya kafin ya sauketa ya zira bakinsa kawai cikin nata yana Bata wata irin crazy tsotsa yana saka hannunta daya ya zare towel dinsa dashi ya yar a gurin yana sama da ita bakinsa na yaga rigar baccinta ya wurgar yana sake bude bakinsa gaba daya yana hadesu da nata yana mata kissing din dabai taba yi Mata ba na asalin maita.

A daidai wannan lokacin Falaq data fita tin safe school Bata dawo da wuri ba sai yamma ko data dawo Yaya Muhammad da antynta basa gidan sun fita shaqatawansu da suka saba suma koyaushe yake free.

Bacci tai ta huta sosai sai magrib ta tashi tayi wanka tayi Sallah ta saka doguwan riga mara hannu har qasa ba komai akanta ta fito taje kitchen tana fira da Nanny Anna tanashan cornflakes tana gamawa Tasha fruit tana sake fira da Anna din.

Door bell dinsu ne yayi Kara dan haka Anna ce taje dubawa.

Munti Daya ta dawo ta Kalli Falaq din tace

"Kinada baqo"

Da mamaki Falaq ta kalleta kafin ta fito tana kokarin isa dakinta ta dauko abin rufe jikinta kafin ta isa kofar tana fitowa palon taji muryansa me shegen dadi da Bada nutsuwa a kunnuwanta yace

"Hi Mrs Saleem"

Cak ta tsaya tareda juyowa da karfi zuciyarta na wani irin harbawa ta kallesa ta Kuma kallansa taga shi dinne da wani irin gudu da farin cikin gaske ta iso gurinsa tana isowa ya dauketa sama yana qanqameta jikinsa yana Jin yau rayuwarsa data firgice tana haduwa guri daya sbd daga karshe dai ya samu ganin abincin ruhinsa matarsa Falaq AZIZ wadda mahaifinta baisan ya samu sanin inda take ba haryaxo.

Kuka ta fasa Masa kawai ita tana sake shigewa jikinsa yana sake kankameta kafin ya dago ya Kalli fuskanta ya sake qanqameta ya sake dago fuskanta sai kawai ya hade bakinsa da nata ahankali for the first time a rayuwansu su duka suna fara kiss.

Kissing dinta yakeyi cikin sanyi kaman zai hadiyeta tsawon mintina kafin ya saketa yana sauketa qasa ahankali.

Hawayenta y fara share mata yana cewa

"I love you Falaq Aziz"

Hawayen ta sake gangaro Masa tana rasa abin fada sbd ba qaramin kewansa tai ba tsawon watannin masu yawa.

Jacket din jikinsa ya zare yana barin shirt din ciki ya saka mata ahankali tareda hulan dayake kansa kaman qaramin yaro saka mata ya kama hannunta zai fice da ita tayi saurin tsayawa tana kallansa tace

"Ina zamu?

Kallanta yayi Sonta na neman Masa illa ya janyota jikinsa ahankali yayi kissing hancinta ya kalleta yace

"Karki manta ke matan saleem Zad ce ayanzu??

Sai a lokacin ta sake kyakkyawan murmushi tana zare hannunsa dayake shafa fuskanta tace

"Idan Daddyna yasan kazo inda nake harma ka tabani ko tafiya Dani wani gurin zai rataye ka"

Wani mayen murmushi ne ya kubce Masa ya janyota jikinsa da dan karfi suka manne sosai ya Kalli idanuwanta masu kyau dake sake kashesa a kasalance yace

"Idanma ban tafi dake ba mutuwan zanyi so gwara na tafi daken daga bayan ya rataye ni shekana at least bazan mutu ban bar little me ba"... Ya qarasa zancen yana sake hade bakinsa da nata tareda daukanta cak ya fice da ita zuwa motarsa ya sakata ya zagaya ya shige yabar gidan gabaki daya da ita yana sarqe hannunsa cikin nata sbd sedai Daddyn nata ya ratayesa dagaba baya Amma zuciyarsa ta kasa hakura da matarsa.
#MAMUH
07019691719
ALHMDLLH ALHMDLLH ALHMDLLH

BANDA ABIN FADA BAYAN ALLAH YA SAKAWA MABIYA LABARIN KALBIM DA MAFIFICIN ALKHAIRINSA SBD NUNA KAUNARSU GARENI DA KUMA LABARAINA,

AKWAI KURA KURAI NA SANI,
AKWAI ABUBUWAN DA AKA MANTA BAA SAKABA NA SANI,
HAKAMA AKWAI WAINDA ZASUGA ANYI BA DAIDAIBA,
AKWAI WAINDA ZASUGA GAZAWATA

TO DUKA INA BAWA KOWA HAKURI AKAN DUK ADINDA YAKE BA DAIDAIBA,

ALLAH KA YAFE KUSKURE DA BA DAIDAIBA DAYAKE CIKI
ALLAH KUMA YA BAMU IKON GYARA INDA BA DAIDAI DINBA,

DAN ALLAH KADA KUCE KOMAI BAYAN KHAIRAN SBD ANRIGA DAI ANGAMA KUMA NA ROKI AFUWAN INDA AKAI BA DAIDAIBA DAN HAKA KUYI FATAN ALLAH YA HADAMU A NEXT BOOK WANDA INSHALLAH ZAI ZO MUKU BADA JIMAWA BA.

NAGODE ALLAH YA BIYA KOWA

MASU NEMAN SABUWAN NUMBER NA NA RASA WANCAN LAYIN NE SBD WAYAR DATA FADI NA KASA WELCOME BACK SBD MATSALAR REGISTER AMMA INSHALLAH ZANYI KOKARIN NAGA NA DAWO DA LAYIN SO KAFIN NAN INA AMFANI DA AIRTEL DINA SHINE LAYINA A YANXU.
07019691719
MAMUHGEE

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment