Reading KALBIM BOOK 2 BY MAMUHGEE Chapter 23 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

da karfi.

Yanda yake kissing dinta ya saka jikinta mutuwa ta lumshe ido tana zagaye wuyansa da hannuwanta taja wani irin numfashi tana dauke wuta Jin saukan hannunsa me sanyi kirjinta daya fincike bra dinta ya jefar yana neman rasa nasa numfashin Shima sbd wani tsit dataji a cikin kwakwalwansa da kunnuwansa bayan sautin numfashinta dake sake kashesa babu abinda yake ji a kunnuwansa Dan haka yayi baya da Kanta yana saka kansa a kirjinta daya sakata Jan numfashi tana neman sumewa a gurin ta riqesa da karfi.

Rigar jikinsa me zip ce a gaba dan haka hannunsa daya ya saka batareda ya zare bakinsa daga nata ba ya bude rigar ya zare ya jefar da ita yana hada kirjinta da nata Wanda ya sakasa sake numfashin da gabaki daya dakin sai daya dauka ya sake kama bakinta cikin sanyi yana tsotsa hannunsa Kuma yana sauka tsakiyar cinyiyinta yana shafasu.

Kuka ne yazo mata ba zata sbd jin abinda yafi karfin kwakwalwanta da hankalinta ta rintse ido tana kokarin janyewa amma takasa sbd yagama kashe komai na jikinta ko yatsanta Jin take ta kasa janyewa daga garesa.

Nishi me karfi ta ringa saukewa cikin kukan tana Jin numfashinta kaman zai dauke sbd zafafan abinda yake mata.

Da hakoransa ya zaro sabon white panty din dake jikinta ya saka hannunsa ya Kaisa hancinsu ya shaqi qamshinsa ya lumshe ido yana Jin notikan kansa na zarewa gabaki daya bai tsaya komaiba ya dago wuyanta dake baya ya hade bakinsu ya dauketa ya nufi gadonsa da ita yana qarasa zare nasa kayan ya raba kafafunta a har bayansa ya isa gadon da ita ahakan ya kwantar da ita batareda ya saketa ba ya watso duka pillows din dake kan gadon kusan gida takwas ya tsotsa bakinta yai kissing wuyanta ya gangaro da bakinsa har kirjinta ya Bata Wasu hots kafin ya dago wuyanta ya rungume yana ware kafafunta da nasa daga nan komai ya sauya mata ta dena gane komai.


Wuya Tasha sosai a hannunsa ko a wannan Karan sedai ta Dan ji sauki kadan akan na farkon Dan haka zazzabi kadan da ciwon jiki ta kwana dashi sai bayan sallan Asuba daya sake kasancewa da ita ta rasa sauran karfinta gaba daya.

Magani tasha da milk tea daya hada mata da kansa Tasha ta koma bacci a cikin jikinsa Wanda Shima baccin ya koma.

Basu farka ba se 11 saura Dan haka wanka yayi yafito yana waya kafin itama tayi wankan ta gaso jikinta sosai taji ta warware ta shirya cikin free size din rigan christian Dior da blue ripped jeans ta zauna drying kanta ya shigo dakin ya karba yana tayata a hankali sbd bai iya ba.

Suna gamawa hannunta ya kama suka fito yana tambayarta Yaya take Jin jikinta ko akwai damuwa ne?

Girgiza kai tayi tana zaunawa a dining sbd yunwan datake ji.

Da ita dashi kadai sukai breakfast sbd Fatma tini tayi nata hakama sayd shi harma ya fita.

Daga dining room cinema room dinsa suka nufa acan sukaita shiririta ko kallan basuyiba ya gama gajulata suka dawo bedroom sukai sallan azahar suna gamawa ta koma baccinta.

Shi Kuwa baqi yayi ya fito palon dayake ganin baqi suka fara tattaunawa har yamma tukuna suka wuce.

Tada ita yayi tayi sallah tana idarwa ta sake wanka ta sauya kaya ta nufi gurin Fatma wadda ta shige cikin masu aiki tana ta firarta da Dan guntun turancin data iya zama dasu.

A gurin Fatma tayi zamanta se dare yazo da kansa ya dauketa suka koma suna isa wanka tayi tana fitowa ta saka rigar bacci mara nauyi wadda daqyar ma ta iya sakata sbd kusan duka kayan babu na arziki.

Yana fitowa daga wanka daure da towel idanuwansa akanta suka fara sauka tana tsaye riqe da ruwa a hannunta zata sha.
Farin qaramin undie din dake bayyane ta cikin rigarta ya zubawa ido yana mata wani Kallo kafin ya tako ahankali ya iso gabanta ya tsaye idanuwansa na sauka kan curve din rigar da yake rufe da flowers qananu amma ana iya ganin kirjinta a ciki sosai da babu bra.

Wani mayen yawu ya hadiye yana sake motsota suka tsaya gap da juna har kirjinta yana Dan gogan nasa.

Dagowa tayi da fararen idanuwanta ta kallesa cikin Wani sanyin daya sakasa karban ruwan hannunta ahankali ya budesu yana Dora mata akan baki tafara Sha wasu na gangara a jikinta suna jiqa gaban rigarta data fara bayyanarda asalin kirjinta da baida komai.
#MAMUH
07019691719

*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 51

Sanyin ruwan ne ya sauka a kirjinta har zuwa ciki da mararta ya ratsata ta Dan dauke numfashi ahankali tana rufe ido ta bude akansa ya gama tsiyaye sauran ruwan a jikinta tas yana Kafeta da ido.

Rigar jikinta dayake Kallo ta kalla a natse taga halinda take ciki ta yanda rigar ta manne mana a kirji da ciki harma da cinya.

Juyawa taso yi ya riqo wuyanta ta baya ahankali yana rungumeta tareda lumshe idanuwansa sbd hannunsa daya sauka kan sanyin ruwan rigar data lafe a jikinta kasancewanta rigan net.

Ita kanta lumshe ido tayi tana Jin yanda hannunsa ke yawo a cinyiyinta zuwa mararta ta birkitota a Hankali yana mannata da jikinsa dake da sanyin ruwan wankansa rigar ta qara manne mata shikuma direct yana samun full body contact na kirjinsa da nata ya shaqi qamshin Wani rikitaccen oud dayake tashi a jikinta ya sake lumshe ido yana shafo gefen abinda ya tsole Masa ido yafara jansa zuwa qasa ahankali da yatsarsa daya yana sake shaqar qamshinta yana goga mata sanyin fuskansa a nata fuskan ya bude baki cikin wani sautin da ita kadai ta iya ji yace

"Jannah zad na kasa riqe kaina akanki why..?

Bude idanuwanta tayi ahankali ta Dan kallesa tana riqe fuskansa da hannuwanta biyu ta kallesa ta gangaro da idanuwanta akan lips dinsa ta kalla ta bude baki a cikin Wani sautin da itama yake bayyana shauqi tace

"AZIZ LIMBA,I hate you"

Bakinta yai wa wani mayen Kallo yana hadiye yawu masu sanyi kafin ya Dora bakinsa akan nata din ya kamasa a natse ya fara tsotsan bakin cikin Wani irin Nishi me sanyi yana lumshe idanuwa ya ziro hannuwansa ta qasan rigarta yana mata wata irin shafar data saka Nishi masu karfi fara fitowa da bakinta tana kasa tsayuwa ya zube zaune akan table dake tsakiyar dakin ya bita a Hakan batareda ya saki bakinta ba ya gyara mata zama akan table din yana ware kafafunta da nasa tareda qarasa zare abinda ya tsole Masa ido ya saka a kansa zuwa fuskansa yana lumshe ido sbd wani mayen qamshin fem wash masu tsada da sauran kamshi suna tashi a cikinsa.

Hannuwansa ya saka ya kamo wuyanta ya fiddo fuskansa ta cikin gefen panty din yakai bakinsa kan nata ya sake hadewa nishinsa na qara tashi da wandon a wuyansa ya ware towel dinsa ya jefar yana qarasa binta kan table din yana fara samun abinda yake tsananin buqata.

A yanda take jinsa yafi karfinta sosai amma a Hakan take karbansa cikin dauriya da soyayya tareda kasheta dayake yi da wata irin zafaffiyar romance dake sakata karban komai ba fargaba.

Yana gamawa daukanta yai suka zube a gado suna sauke Wani irin numfashi me sanyi da kasala.

Sun jima sosai a Hakan kafin suka sake wanka da sauya kaya ta saka riga da wando gajere sosai shikuma dogon wandon bacci kawai ya saka Banda riga suka kwanta yana shigar da ita jikinsa kaman babu kowa a gadon sai shi kadai.


Washe gari ma very late suka fito breakfast suna gamawa ya fita sai a lokacin ta samu damar kanta suka shirya da Fatma tareda driver da aka kawo musu ya fita dasu yawo sbd ita tasan gari sosai tinda ba baqonta bane garin.

Card dinsa ya Bata Wanda da kansa ya kama hannunta ya saka mata taqi karban sai ya hadasu da Fahad Wanda yana Lagos din yazo Wani aiki tareda Wanda a yanzu shine boss dinsa duk da AZIZ din shine Boss dinsu duka.

Siyayya sukai wadda yawanci ma basusan me zasu siyaba sbd babu abinda suke buqata amma dai ta siyowa Dad dinta asalin turaren dayake amfani dashi me mahaukaciyan tsada hakama Maheer da Ammar duk da batasan tayaya zata basu ba amma dai ta siya sbd tasan yanda suke tsananin son qamshinsu.

Fatma ciye ciyen abinci masu tsadan gaske ta ringa yi wasu ma Bata iya cinsu tana dandanawa zata ajiye sbd dukansu basuda abin siya sbd basa buqata koma suna buqata bazasu iya komawa gida dasu ba sbd tsoro.

Se dare suka dawo Kuma har lokacin be dawo ba Dan haka wanka sukai da sallar ishai suka shige sbd duka sun gaji.

Cikin bacci tajisa ya dawo yayi wanka Shima ba yunwa tareda shi Dan hakaa shiryawa kawai yayi ya kwanta cikin jikinta yana lumshe idanuwa sbd nutsuwan daya samu a taken.

Washe gari ma tin daya fitarwa dare suka dawo shi da Sayd sbd abinda ya kawosu ne sukeyi kan yi sai daya kwana biyar baya zama sai dare yake dawowa tayi bacci tini kafin ya samu kansa ya kammala komai daya kawosa.

Yau da wuri ya dawo ko daya dawo tana zaune Palonsa tana kallan wani cartoon sbd Fatma yau tabi Jammy shopping din abincin gidan tareda Fahad.

Abinda take kallan ya kalla kafin ya dawo da kallansa kanta ya qaraso ta bayanta ya rankwafo yayi kissing gefen wuyanta da tsakiyar kanta ahankali yana cewa

"Hey 4&4"

Juyo fuskanta tayi ta kallesa tana murmushi tace

"Ka dawo da wuri yau"

Sake rankwafowa yai yayi kissing hancinta yace

"Daga yau AZIZ LIMBA is all yours Mrs LIMBA"

Murmushi tayi zata juyo ya dakatar da ita ta hanyar kama bakinta yayi kissing ya juya yana nufar bedroom sbd idan ta juyo gabaki daya komai zai iya sauyawa a seconds din.

Wanka yayi ya kwanta yayi bacci ya huta sosai sai yamma sosai ya fito cikin Wani wankan sanye da transparent sleeve shirt fara da wando faro Shima dai slippers na givenchy.

Qamshinsa ya sakata dagowa ta kallesa tana zubawa kyakkyawan fuskansa ido kwarjininsa da tsananin sonsa na narkar da zuciyarta harya iso Bata saniba se daya zauna kusa da ita yakai lips dinsa kan idonta daya yayi kissing a natse yace

"AZIZ LIMBA naki ne why stressing your eyes Mrs LIMBA.?"

Kunya taji Dan haka taqi juyowa ta kallesa qasa qasa tace

" I hate you"

Murmushi yayi yana cewa

"I heard that Mrs LIMBA"

Miqewa tayi da sauri zata bar gurin ya janyota ta fado mada ya lumshe ido yana budesu akanta sbd ba qaramin missing nata yayi ba a kwanakin da baida time ko na kansa.

Dukan kirjinsa tayi ahankali tana cewa

"Karka sake cewa komai"

Hannunsa daya ya Dora akan bakinsa yana cewa "ok ok Mrs LIMBA"

Murmushi tayi tace

"Ka tabbata"

Gyada kai yayi yana kama hannunta data nunasa dashi yayi kissing yatsan yana cewa

"Uhumm"

Murmushi ta sake yi zatai magana yace

"I'm famished"

Kallansa tayi tana miqewa daga jikinsa suka nufi hanyar dining room yana riqe da hannunta yana binta kaman qaramin yaro.

Zaunawa yayi da Kanta tayi serving dinsa white rice ce da sauce din hanta,koda da kwai sai carrot sai Kuma juice me sanyi data kawo Masa da Kanta ta fruits.

Abincin yaci cikin samun farin cikin itace tai serving nasa komai Dan haka harya gama yana kallanta cikin wata irin mayyar Soyayyanta.

Baici fruits din ba sai zuwa dare kila Dan haka baro dining din sukai bayan ta Maida fruits din fridge ta Dan gyara gurin da Kanta.

Zaunawa sukai tana kan kafafunsa suna magana yana shafi fuskanta yana sauraronta har lokacin magrib yayi.

Sallah sukai a tare sai a lokacin su Fatma suka dawo ta tafi gurinsu shikuma ya fara wayoyinsa da aketa kira babu Wanda ya kalla bare dauka.

A can tayi ishai Fatma taga kayan gargajiya su yalo da rake harda agwaluma ta siyo musu suka zauna suka ci suna fira har dare tukuna ta dawo.

Wanka tafara yi ta saka riga da wando qarami na bacci tana kokarin daure zaunawa gefen gado ya shigo dakin daga Palo da yake waya da Sayd akan baqonsu da zai iso a gobe.

Shima already yayi Shirin bacci Dan haka ajiye wayarsa yai ya kalleta yana miqa mata hannu.

Janta yayi har kitchen babu kowa tsit tini masu aiki suka Dade da komawa bangarensu Dan haka kwata kwata iya shi me gidan da matarsa ne a bangaren.

Fruit ta yanka Masa a bowl ta zuba qanqara a ciki ta wanke hannunta tareda daukan towel ta goge hannun ta juyo tana kallansa yana tsaye bayanta nade da hannuwansa yana kallanta.

Bude mata baki yayi yana matsowa kitchen island data ajiye bowl din akai ya nuna mata da ido.

Dariya tayi kadan tana Daukan fork din dayake ciki ta dauko slice na apple ta saka Masa a baki.

Fara ci yayi ahankali sbd yana Dan Jin yunwa ne ba sosai ba so iya fruit dinma sun isa yunwarsa.

Daukanta yayi ya zaunar a island din yana tsayuwa tsakiyar kafafunta taci gaba da bashi a natse yana ci yana kallan cikin idanuwanta da sukafi komai haske zuciyarsa.

Riqe hannunta yayi bayan ya koshi ya bude baki da qaramin sauti yace

"Am ok"

Ajiye bowl din tayi gefe ta dauki glass cup na chilled Madaran yoghurt data zuba Masa ta kai cup din bakinsa ta basa yasha ahankali ya janye hannunta kadan alaman ya isa.

Bakinsa ta kalla taga ya Bata Masa baki ta dauki tissue dake gefensu zata goge Masa ya saka hannunsa a natse ya riqe mata hannu yana kallan fuskanta.

"Da ido ta nuna Masa inda zata goge ya girgiza mata kai yana Matsowa cikin kafafunta sosai ya matsota jikinsa daga zaunen datake itama.

Da kunya ta kallesa sbd gane abinda yake nufi ta bude baki kadan da Wani sautin daya sake kashe jikinsa tace

"AZIZZ"

lumshe ido yayi yana sake shigewa tsakiyar kafafunta tareda zagayo bayansa da kafafunta.

Kasawa take kokarin yi ya kamo fuskanta da hannuwansa biyu yakai bakinsa gap da bakinta yana Bata damar data sakata fiddo harshenta cikin Wani irin sanyi da slow ta Dora kan lips dinsa ta lashesu ahankali ta gangaro gefen bakinsa ta sake fidda harshen ta lashi gefen Bakinsa tana lumshe ido sbd jin wata fixgowan da yayi mata yana mannata jikinsa sosai idanuwansa na rufewa da Wani irin yanayin da dumin harshenta ke sakata Masa a duka fatar jikinsa.

Cup din ya dauko da hannunsa ya Kara kaiwa bakinsa ya kurba a hankali yana Bata duka bakinsa harma ya zube ya sauka a cinyarta da take bayyane sbd qaramin wandon bacci ne jikinta.

Sake kai fuskansa yayi gap da tata har lips dinsu na gogan juna ta ja wani numfashi me sanyi ahankali tana kama fuskansa da hannuwanta biyu ta fiddo harshenta ta fara lashewa tana tana tada dukkanin gashin jikinsa.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 52

Tana gama lashewa Bata dauke bakinta ba ya saka nasa bakin cikin nata yana mata wata fitinanniyan tsotsa me sanyi da nutsuwa kansa na fidda hayakin dayake ji na fita ta kunnuwansa.

Kissing nata yay na tsawon mintina kafin ya saketa yana mata wani Kallo idanuwansa jajir ya sunkuyar da kansa ya Kalli fararen cinyiyinta da suke qal suna daukan idanuwansa ya bakinsa ya bude ahankali ya fiddo harshensa ya Dora akan inda milk yogurt din ya zuba ya laso yana lumshe ido tareda Jan wani mayen numfashi yana sake dora harshensa a cinyartata.

Wani sabon numfashin take ja tana yin baya da Kanta sbd yanda tsikar jikinta ke tashi.

Cup din ya dauka ya kama kafarta ya miqar ya Dora a kafadarsa ya fara zuba mata tin daga kafa har zuwa cinyarta har cikin wandon baccinta da yoghurt din ya gangara.

A wuyanta ya qarasa juye mata sauran cikin Wani irin slow yana gangarawa cikin rigarta da daman qaramin hannu ne Da ita.

Sanyin yogurt din ya saka numfashinta yin sama tana tana kokarin kallansa taji daukan bakinsa da harshensa cikin Wani irin sanyi a kafarta ya fara lashewa yana lumshe ido.

Na cinyarta da yayiwa wata irin Lasa ya sakata lumshe ido da karfi tana yin baya da wuyanta numfashinta na neman barin jikinta....

Numfashinta na kokarin dawowa ne taji saukan harshensa a Wanda ya gangara cikin wandon baccinta yana saka hannu ya janyesa gabaki daya ya zare tareda jefar dashi a qasan kitchen din yana binsa ahankali yana lashewa idanuwansa a rufe,

Dukkanin Wanda yake jikinta a hankali ya bisa ya lashe kafin ya dago ya Kalli wuyanta idanuwansa sun qarasa juyewa ya sauke ido akan na wuyanta wanda yake gangara ahankali....

Bude idanuwanta tayi itama ta kallesa tana kokarin Jin baya ya mannota jikinsa yana kai fuskansa wuyanta ya saka harshensa Saida ya lashi na wuyan a hankali ya dago ya kalleta nishinta na dumama jikinsa yaji ya sake zarewa ya Maida harshensa ya fara lasanta kaman paranto yana baya da wuyanta ya saka hannu ya zare rigarta ya jefar yana kallan tube bra din dake jikinta mara hannu..

Yanda Madarar yoghurt din ta gangara tabi ta tsakiyar kirjinta zuwa cikinta da cibiyarta yabi da ido yana hadiye Wani yawun daya wuce Masa da slow ta makoshi kafin ya kalleta itama shi ta kalla idanuwanta da suka sauya suna rufewa ahankali sbd ganin ze saka harshensa,,

Saukan harshensa da hannunsa ta bayanta ya balle hook na bra dinta lokaci daya ya sakata kama kansa hannuwanta na rawa ahankali shikuma ya jefar da bra din yana bin Madarar da wata mayyar Lasa yana fidda numfashi da Nishi masu tsananin karfi sbd dumi da santsin fatarta..

Har mararta Madarar ta isa Dan haka har can bakinsa ya sauka yana binta da abinda ya girmi kwakwalwanta Dan haka ta fara kukan da batasan na menene ba tana son ambatar sunansa ta kasa.

Daga shi har ita numfashin suke fiddawa me karfi Dan haka ya matso da ita yana sake shigewa jikinta tareda raba kafafunta a bayansa yayi baya da Kanta yana karanto adduan data sakata fara lumshe ido tana karbansa.

Yanda yake bi da ita ne ya saka hankalinta ficewa daga jikinta hannunta ya turo glass cup da glass bowl din da fruits din ke ciki qasa suka fashe suna watse basu ma ji ba bare gani.

Love din gaske suka gudanar a kan island din na kitchen Wanda gabaki daya kitchen din ya gauraye da nishinsu da numfashinsu dake tashi a cikin wani irin shauqi da tsananin soyayyar juna na abinda suke aikatawan.

Saida suka samu nutsuwa ya haye kitchen island din tareda Kwantawa jikinta suna Maida numfashi me sanyi hannunsa sarqe da nata tsawon mintina kafin ya samu cikakkiyar nutsuwarsa ta dawo Masa ya juyo ya kalleta tana kwance luf Bata iya motsawa.

Saukowa yayi ya dauketa kai tsaye suka wuce bedroom.

Toilet ya nufa dasu acan wanka sukai suna fitowa da kansa ya saka mata kayan bacci suka kwanta take bacci ya dauketa a jikinsa ta barsa yana lumshe idanuwa akanta yana Jin kaman ya hadiye ta.

Da safe latti sosai ta tashi tana tashi brush da wanka tayi ta saka rigar givenchy da jeans blue ta fito tana qamshi me sanyi Bata nufa koina ba sai dining tayi breakfast ita kadai sbd baya nan yana office na cikin gidan yana magana da Sayd akan aiki.

Tana gamawa yana shigowa da kansa ya qaraso gurinta yana Dan ware mata hannuwansa.

Qarasawa tayi a natse ta shige jikinsa tana cewa

"Good morning AZIZ LIMBA"

Murmushi yayi me Kyau da sauti yana cewa

"Mrs LIMBA rana yayi"

"Yaushe zamu koma kauye kada su Dad suyi magana dasu modibbo fa?

"Kinason komawa?

Gyada kai tayi tana sake lafewa jikinsa suna isa kujeran palon su zauna.

"Kin tabbata?

Gyada kai tayi tana cewa

"Yes,Dad zai.....

Light kiss ya sauke mata a bakin yana hanata qarasa maganar yace

"I have a very special surprise for you Mrs LIMBA amma me zaki ban tukuici??

Kallansa tayi da Kyau tana Dan wasa da hannunsa dake cikin nata tace

"It depends,Mr AZIZ LIMBA"

Murmushi yayi yana cewa

"No Miss, I want the best tukuici"

Murmushi tayi tana juyowa ta kallesa ta miqa masa hannunta tana budewa tace

"Ok bani na gani tukuna"

"Ba yanzu sai anjima"

Bata fuska tayi tana cewa

"Meyasa ba yanzu ba?

Tafin hannun data bude da niyar karba ya sakarwa kiss me sanyi yana daukan wayarsa da aka kira.

Fira suka wuni sunayi da wasa kala kala bai fita koina ba sai yamma sosai sukai wanka suka fito hannunsa riqe da nata yana sanye da navy blue designer shirt da jean sai takarmin givenchy da fcap din Prada blue kalan rigarsa.

Ita kuma doguwar rigar Alaia cowl neck ce a jikinta me tsadan gaske sai padded sandals na Bottega veneta da silk Louis Vuitton scarf.

Sayd ma sanye yake da wasu shegun designer wears da kudinsu zai siyawa wani fili ya Masa barka da fitowa yana kallan Jannah suka gaisa tana sake fuska sosai har lokacin hannunta na cikin na AZIZ LIMBA dinta.

Fatma ma cikin shigarta me Kyau ta doguwan riga ta fito tana qamshinta ta sauya sosai a cikin kwanakin daman gashi zaman 4&4 tagama sauyata gabaki daya tayi haske sosai sbd daman fara ce Dan haka hutu ya fara ratsa rayuwanta yanda ya kamata.

Sayd ne yake driving Fatma na gaba sai Ogan da 4&4 dinsa a baya suka fice tana sake tambayansa yaqi fada mata komai.

Tafiya sukai mara tsayi suka iso Wata lafiyayyan unguwan dataji securities da tsaro ana ganin motarsa aka bude musu gate din Wasu mahaukatan estate masu kaman villas.

Da mamaki take kallan gidajen kafin ta juyo ta Kalli AZIZ din shima ita ya kalla yana sake riqe hannunta.

A wani gate da securities uku ke zaune Sayd yayi horn sukai saurin miqewa suna bude gate din cikeda girmamawa ganin motar Waye.

Juyowa Jannah tayi idanuwanta suka sauka akan plt Numbern gidan da aka rubuta ZADs VILLA.

Kasa dauke idanuwanta tayi daga kan sunan har suka shige harabar gidan dake da girma da motoci biyu a parke masu arniyar tsada sukai parking.

Jikinta ne kawai taji yai sanyi ta kasa juyowa ta Kalli AZIZ kokarin nutsuwa ta Kalli inda aka sake rubuta ZADs VILLA.

Sayd ne ya fito motar ya budewa AZIZ yana basa guri ya fito a natse a hankali.

Zagayawa yayi ya bude mata motar da kansa yana miqa mata hannu ta fito a natse.

Kai tsaye babbar qatuwar bulletproof door din shiga asalin main sitting room na villa din suka nufa ya tsaya cak ahankali tareda sakin hannunta ya miqa hannunsa ya danna inner Door bell da alerm dinsa zai isa kowane sako na gidan sbd akwai ringer mara hayaniya a ko ina da zata sanar da kowa akwai baqi a kofa.

Yana dannawa matsawa yayi baya a natse yakoma bakin motarsa inda sayd da Fatma ke tsaye bayansa suka zubawa kofar ido.

Juyawa tayi a hankali ta kalli AZIZ din zuciyarta na harbawa jikinta na sanyi,

Bude kofar dataji anyi ne ya sakata juyowa a slow idanuwanta suka sauka akan Wanda ya saka bugun zuciyarta tsayuwa cak tana Kafe idanuwanta akansa bakinta na budewa da kyar cikin wani irin shock ta furta

"SALEEM ZAD"

#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 53

Kasa motsawa tayi sbd zuciyarta da jikinta da komai ya tsaya cak idanuwanta Kafe akansa tana kallansa ba kyaftawa,

Sake maimaita sunansa tayi a karo na biyu sbd ta kasa yadda da abinda take gani tace

"My Saleem Zad"

Saleem dake tsaye sanyeda wasu shegun designer Short wears Shima zuba mata idanunsa da suka ciko da wasu hawayen da baisan yaushe suka taru idanuwansa ba na tsananin kewa da kaunarta me azababbiyar karfi sandarewa yayi a tsayen Shima sbd bai taba tinanin ganintaba a yanzu ko a mafarki.

Takowa yayi ya tsaya gap gabanta ya shaqi kamshinta ahankali yana tabbatarda Jannah Zad dinsa take ya bude ido akanta ya fizgota da karfin gaske ta fada jikinsa tana Masa wata irin qanqamewa da karfi tana fasa kukan daya tada tsikar jikin AZIZ LIMBA da shi kansa Saleem din yana sake mata wata qanqamewa har yana Rabata da qasa wasu hawayen da yafi shekara biyu basu taru idanuwansa ba suna gangaro Masa yace

"Alhmdllh ya Rabb"

Kuka takeyi sosai me karfi tana sake Masa wata qanqamewa tana ambatar sunansa daya kasa barin bakinta.

Sakin juna sukai a tare suka zube gurin sukaiwa Allah sujjada suna miqewa ta sake fadawa jikinsa tana hawaye masu gudun gaske tana cewa

"I love you,I love you Saleem,I miss you,we all miss you Saleem,Saleem Saleem"

Kissing tsakiyar kanta yayi yana cigaba da tsiyayan hawaye sbd bakinsa ya kasa furta komai Dan zuciyarsa ta shiga halinda bazai iya misaltawa ba.

Sayd kasa cigaba da kallansu yai ya sauke kai sbd sanyi da jikinsa yayi gabaki daya Dan daga Saleem din har Jannah babu Wanda ya saka ran haduwa da Dan uwansa a yanzu hakama Saleem bai taba sanin familynsa sun fitoba shiyasa bai taba nemansu ba sbd ya dage ya tsayu akan Gina musu sabon sunan da zai fiddosu da dignity dinsu shiyasa bai taba cewa AZIZ komai akan familynsa ba kaman yanda

Please Login or Register in order to submit comment