Reading KALBIM BOOK 2 BY MAMUHGEE Chapter 24 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

AZIZ bai taba ce Masa komaiba akansu ko fada Masa an Dade da sakinsu sbd yanason ciwo da radadin Tina suna gidan yari cikin tsanani zai sakasa jajirwa da tsayuwa yanda ya kamata ya zama successful a kankanin lokaci ita Jannah Kuma ya San tana kauye tini sbd bai bar kasarba Saida ya bibiyeta ya tabbatarda tana hannunsu modibbo tukuna yabar qasan bai Kuma taba fadawa AZIZ yasan inda Jannah take ba sbd basu taba ko maganarta so daya ba.

Yau itace ranar datafi kowace rana farin ciki a rayuwar Saleem Zad bayan shekaru cikin qunci da gwawarmaya zuwa samun cikar Buri amma duka yau bayyanar Jannah gabansa akan idonsa a cikin jikinsa yafi Masa dukkanin nasarar daya samu farin ciki mara misali.

Sakin juna sukai ya zuba mata ido yana kallanta kaman zai hadiyeta da kulawa yana dubawa da Kyau babu alaman daga kauye ta fito sbd asalin princess Jannah Zad din baya yake gani a gabansa wadda babu komai rayuwanta se hutu da Jin dadi dabaibaiye da luxuries tako ina.

Itama shi take Kallo tana ganin asalin Saleem zad dinsu na baya da babu komai a tattare dashi sai class da nutsuwa,pure soul din zaadens.

Sakinsa tayi ahankali tareda juyawa cikin sanyi da tsananin mutuwa da jikinta ke yi da soyayyar Wanda ya sadata da wannan farin cikin da bazata taba mantawa ba dashi har abada ta sauke idanuwanta akansa tana Masa Wani irin kallan daya saka Sayd yin baya ahankali tareda juyawa yayi bayan mota yana tsayawa,

Fatma ma daketa hawayen taya Jannah murna sbd kamanni da sunan Saleem data ambata ya tabbatar mata da shine Saleem Zad zuciyar Zaadens ta biyu bayan Jannah.

Fatma ma janyewa tayi tana gefe hawayenta na sake gangarowa sbd tsananin farin cikin yanda su Dzad zasu samu kansu idan suka ga Saleem a gabansu.

AZIZ LIMBA wayarsa ce tayi ringing ya Dan dauke kallansa akan Jannah din dake Masa wani Kallo yaga Falaq ce me Kiran Dan haka ya dago Wayan hankalinsa na rabuwa gida biyu Dan ganin Jannah na dososa da wani irin shauqin dayake bayyane a fuskanta hawayenta na sake gangarowa.

Yana daga Wayan kafin yakai kunnensa tana isowa da wani irin shauqinsa me karfi na tsananin farin cikin daya mata Wanda ya gama samunta har abada Bata tsaya komaiba ta dago sama sbd tsayi da girman daya fita ta saka hannuwanta biyu ta kamo fuskansa ta Dora bakinta akan nasa ta zira harshenta cikin bakinsa ta fara Masa wata irin tsotsan daya sakasa sakin wayar hannunsa qasa yana dafe motar bayansa da hannunsa daya sbd gabaki daya loosing balance nasa yayi da wani irin shock din rayuwasa data basa sbd wannan shine Karan farko datai kissing nasa a cikakkiyar hankalinta.

Fatma duk kukan datake jiki a mace da farin ciki fiddo idanuwa tayi da karfin gaske ganin abinda Bata taba gani ba a fili kafafunta na rawa ta juya baya da karfi tana hadiye yawun rikicewa cikeda mamakin Jannah da AZIZ din kansa.

Sayd Kuwa baiji komaiba juyawa kawai yayi yana daga wayarsa da Falaq ta dawo da Kiran gurinsa Jin Daddynta Shiru ba magana.

Kissing din bakinsa tayi da Kyau ta gama kashe duka karfin jikinsa ta sakesa tana kallan fuskansa cikin idanuwansa ta bude baki tace

"I hate you AZIZ LIMBA,
I hate you AZIZZ,
I hate you with All my heart Mr LIMBA.....

Fadawa tayi jikinsa ta rungumesa da karfi yana dagata sama ya rungume Shima yana cewa

"Thank you Mss Jannah Zad"

Saleem dinne ya qaraso gurinsu yana kallansu cikeda kauna da kulawa zaiyi magana ta saki AZIZ ta sake dawowa jikinsa ta rungumesa tana Jin kaman zuciyarta zata fashe sbd farin ciki ya qanqame hannunsa cikin nata sai a lokacin ya Kalli AZIZ da girmamawa a idanuwansa sosai yace

"Thank you Boss"

Murmushi AZIZ yai yana miqa masa hannu yace

"Karka manta am not your boss now tinda ka tsayu da sunanka a yanzu kai owner ne na ZADS EMPIRES so we are Business partners a dayan hannun Kuma..... Jannah ya kalla da fararen idanuwansa masu kwarjini yace

"Ni zuciyan kanwarka ne.....

Da sauri ta kallesa tana kai Masa duka da hannunta tana cewa

"AZIZZ"

Murmushi yayi haka Shima Saleem din sbd yasan tsokanarta yayi ya bude baki yace

"Thank you Boss"

Murmushi AZIZ yayi yana wucewa gaba suka nufi ciki gabaki daya yana cewa

"Ina alfahari da kai Saleem Zad,
Ba iya sunanku ka dawo dashi ba da kimarsa ka zama Wanda naji dadi da farin cikin inganta rayuwarsa sbd ka banbance mun dabiu da halinka da suke iri daya Dana Matata wadda na jima da fahimtar a cikin matacce ko lalatacce ake samun me rai ko me tsafta.

Suna shiga Jannah ta Kalli tsarin wani mahaukatan lafiyayyan Palon da tsarinsa da uwar dukiyar da aka zuba take kusa iri daya da gidansu na Greece,

Ta taso ta saba da luxurious life amma a yanzu datake kallan gidan da duk abinda yake cikinsa da sunan wai gidan zaadens ne Jin tayi kaman ta kasa yadda da zasu iya sake rayuwar kansu a irin wannan matsayin,

Kai tsaye Fatma ta nemi guri ta zauna tana kallan palon da girmamansa har ya baci duk da dai gida AZIZ da suke yanzu Aljannar duniya ce me zaman Kanta amma nan dinma yayi kyan da dai data ringa kallan koina.

Masu aiki biyu ne mace da namiji suka fito daga hanyar kitchen cikeda girmamawa suka tsaya daga nesa kadan suna yiwa AZIZ din barka da zuwa kaman zasu zube qasa.

Amsawa yayi kafin suka gaida Jannah wadda ka maqale jikin Saleem ta kasa sakinsa kaman yanda Shima yake rungume da kafadunta suna magana.

Fatma ma gaidata akai ta amsa sayd Kuma waya yakeyi tin dazu yana daga nesa dasu guri hanyar babban dining room dayake palon Wanda yake dauke d dining din da kusan mutum 15 koma fiye zasu iya zama.

Kasancewan masu aikin sunsan me Boss dinsu gabaki daya yafi buqata ya saka suna komawa kitchen ba bata lokaci aka kawo Latte coffee aka ajiye Masa tareda yankakken Apples masu sanyi sai Fatma da aka kawowa smoothie da Indian Samosas mai zafi ita Kuma Jannah ruwa mara sanyi sosai kawai tace a kawo mata Bata buqatan komai.

Shima Saleem Mocha coffee aka kawo Masa nan suka fara magana sosai da Jannah da AZIZ din Wanda baya wani saka baki sosai sbd basu daman magana.

Cikin sanyi Jannah ta kwanta kafadan Saleem din ta bude baki tace

"Saleem meyasa ka tafi ka barni?
Kasan halin Dana shiga a rashinka?
Na shiga damuwan datafi nasu Dad akan tafiyanka sbd su na San inda suke a rife babu inda zasu bacemun amma ka tafi ka barni da tsananin kewanka da ciwon rashinka.

Kuka ne me sanyi yazo mata hawaye masu tsananin zafi suna gangaro mata tace

"Kana tafiya suka koreni daga Zads mansion,
Na fito Banda gurin zuwa Banda Wanda zan nema bayan kai,
Na nemeka,naje gurinsu Dad baa barina ganinsu,
Na kwana a hanya,na kwana a shago nayi garari nayi yawon kafa ba ruwa ba abinci ba sitiran sakawa,

Saleem I needed you more than koma na rayuwa a wancan lokacin meyasa ka barni ni kadai?
Meyasa baka tafi dani ba?

Na cire rai a komai na rayuwa sbd na kasa rayuwa babu ko daya daga cikin family ne sai gashi Allah ya hadani da Uwar datake cikin hali na neman nata ahalin 'ya da 'danta,

Na hadu da Ummah tana hali na garari itama kaman ni,
Na hadu da Ummah tana cikin ukuba da ciwon rashin ko inda zata kwana itama a titi da hanya take kwana,

Ummah ta zama bangona sbd ta cikemun gurbin iyaye da yan uwa Dana rasa,

Ummah batada lafiya amma kulawa da soyayyarta gareni ya sakani jajir cewa nayi aiki da karfi da lafiyana gurin kulawa da ita da ciwonta,

Duk inda akasan Ummanah nada rashin lafiya qyamatanmu akeyi sbd tsoronta ahakan muka samu aiki gidan abincinda mukai rayuwa mun Dade acan ina kulawa da ita tana kulawa Dani kafin daga baya na dauketa muka tafi kauye,

Acan mun samu tarba da kaunar data saka kuncin rayuwarmu ragewa har muka samu sanaar ciyar da kanmu,

Ahakan muka rayuwa cikinsu da rayuwarsu ba hantara ba tsangwama ba qyama duk da sunsan Ummanah batada cikakkiyar lafiya,

Shekaran su Dad daya cif aka sakesu muka taho kauye dasu inda muka dasa sabuwar rayuwa...

Satar kallan AZIZ tayi ahankali Wanda idanuwansa sukai jajir hannuwansa na rawan da harya manta yanda ciwonsa yake tashi sbd nutsuwan daya samu se ayau din.

Hannunta ta Dora ahankali kan hannuwansa dake tsananta rawa ta kama tareda dagowa ta sake kallansa hawayen idonta na gangarowa ta bude baki tace

"Ummah ciwonta ya tashi a wata rana ne da duka bama kusa tayiwa yar yadikko matar modibbo duka sosai sbd ta tsokaneta da sunan mara hankali Wanda yayi sanadiyan suman yarinyar Dan haka su modibbo suka ce sai ummah tabar gidan da kauyenma gabaki daya sbd zama da ita hadari ne,

Tashin hankalin da aka ringa yi kenan har da fitina Hakan ya saka Dad auren ummah sbd Bata kariya da Bata cikakkiyar matsayi da sunansa a bisa dole su modibbo suka hakura da zancen tafiyar Wanda tin daga nan suka janye hannu daga tallafa mana sedai su Maheer suka shiga aiki suma Dan mu tallafi kanmu.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 54

"Auren Ummah da Dad shine ya zama gata da kariyar da zamu iya bawa Ummah wadda ta zama uwa a zaadens da bazamu taba iya rabuwa da ita ba,

Su Ammar sun zabi fara neman aiki da yawon gwawarmaya sbd inganta rayuwata data Ummah tareda son neman lafiyanta,

Dukkanin hanyar samu ta gagara sbd kallan da akewa zaadens mara Kyau,

Sunyi yawo sunyi neman har takai su modibbo sun fara barazanar korarmu Wanda ya saka su Dad karban aikin 4&4 bisa ga rashin zabi,

Munyi aiki a 4&4 batareda sanin Waye me shi ba mun tsaya muna aiki ne sbd mu samu abinda zamu nemawa Ummah lfy Kuma mu nema muhallinda zamu samu nutsuwa,.

Sake kallan AZIZ tayi kafin ta Maida kallanta kan Saleem dake kuka sosai kansa a qasa tace

" A ranar da muka hadu da Mama a ranar muka San inda Mike Kuma a ranar tayi mana Barazana da rayuwarka akan mu Bata Ummah tasan yan uwanta daga karshe da muka hanata sai ta ringa threatening namu da rayuwanka koyaushe kafin tace mu dauki umman mu tafi nesa kada mu taba dawowa rayuwansu ita da AZIZ LIMBA,

Munso tafiya lokuta da dama amma Allah bai bamu saan Hakan ba har sai da Allah ya hadamu dashi shikuma ya hadu da mahaifiyarsa,

Saleem bamu taba sanin kana raye ba sbd mun cire ran sake ganinka a rayuwa Saida Mama ta sanar mana kana raye,

Meyasa baka nememu ba Saleem tinda Kai kanada daman Hakan mu bama da dama ko daya a hannunmu sbd aiki mukeyi,aikatau mikeyi dukkaninmu bama da yancin kanm......

Kasa qarasawa tayi sbd kukan dayake tsananta mata ta fada jikin Saleem din ya rungumeta da karfi kukansa na tsananin tsananta ya ringa furta mata kalman "KUYI HAKURI KU YAFEMUN"

qanqamesa tayi tana cewa

"Bama fushi dakai Saleem tsananin kewanka mukeyi"

AZIZ da tini Shima ya fice nasa hayyacin da Jin abubuwan da suka faru musamman irin yanda Jannah ta samu mahaifiyarsa takula da ita sukai garari a tare,suka samu mafaka suka rayu a tare daga karshe suka taru itada ahalinta suka Maida ummansa tasu Dan Bata kariya.

Miqewa yayi ya fice batareda kowannensu ya lura ba yana fita Sayd yayi saurin isa mota ya bude Masa sbd ganin yanayinsa take suka bar gidan zuwa gida.

Dayake ba nisa kusan duka a anguwa daya suke Dan haka ba Bata lokaci suka isa gidan suna isa Kai tsaye AZIZ din ya wuce underground dinsa ya isa bedroom hannuwansa na wata irin rawa ya dauko maganinsa yasha ya fada toilet yana zubawa qasa bayan ya kunnawa kansa ruwa.


Jannah ma da Dan uwanta hadda Fatma dake zaune kuka sukeyi sosai har tsawon lokaci kafin suka rarrashi kansu yana Jin dukkanin kuka da baqin cikinsu ya qare sbd ya kebe kansa ya Hana rayuwarsa hutu da sukuni Saida ya sake kafa sunan ahalinsa a cikin jerin manyan businesses na duniya da taimakon AZIZ LIMBA daya tsaya ya zama ubangida,Dan uwa,Yaya Kuma masoyi a garesa ta hanyar basa kulawa da kuma dukiyarsa da connections nasa da hanyoyinsa da dubarunsa da dukkanin iliminsa.

Komai nasa ya kammala sauran lokaci qanqani Wanda shine kadai ya rage Masa ya nema yar uwarsa da familynsa da baisan sun fitoba sbd AZIZ bai sanar Masa ba amma a yanzu Jin sun Dade da fitowa suna tare dukkaninsu a hade yaji gabaki daya duniyarsa ta gama dawowa daidai ta zama cikakkiyar dayake fata sbd yanason bawa ahalinsa sabuwa tsaftatacciyar rayuwa da damar sake zamowa asalin zaadens na baya.

Jannah ma Jin takeyi dukkanin kuncinsu da damuwansu ta gama yayewa sbd ahalinsu ya cika cif zasu cike a yanda suke koda babu komai da Saleem yake dashi su dawowansa a garesu shine babban arzikin dayafi musu komai.

A nasa bangaren baida labari na bayarwa sbd tin a ranar daya bayyana ga AZIZ LIMBA komai na rayuwarsa ya sauya dan AZIZ LIMBA a take ya basa damar sauya kaddarar ahalinsu ta hanyar tayar dashi daga saddaqarwan da yayiwa rayuwa,

Shine ya nemowa Falaq Donor a Wani asibitin da Ammar yayi aiki Dan haka yayi amfani da sunan zaadens ya samar Mata donor a cikin iKon Allah Kuma aka samu bayan kowa ya cire rai daga rayuwar Falaq din sun barwa Allah komai sun rungumi kaddara.

Wannan labarin ya Bata tas yana riqe da hannunta tareda bayyanar mata irin matsayi da girman da AZIZ yake dashi a zuciyarsa Wanda yake jinsa tamkar jininsa.

Ajiyan xuciya ta sauke tana sake Jin soyayyar AZIZ din nata sake cike xuciya da ruhinta.

Fira suka yi sosai kafin suka miqe yana riqe da hannunta ya fara nuna mata koina na gidan Wanda ya siya komai da guminsa da sunan zaadens,

Bayan main palon da suke tsaye bangare hudu ne a villa din,

Daga nan palon Kai tsaye zaka shiga palon kowane bangaren Wanda yake dauke da wani lafiyayyan Palon da luxuries kawai tako ina sai bedrooms biyu Master bedroom da bedroom kawai kowanne da makeken lafiyayyan toilet da shima kansa duniya ne.

A cikin 4 bangaren Dad ne da babban Wanda yake dauke da Palo biyu sai dayan na Maheer zad sai dayan na Ammar Zad sai Kuma dayan nasa amma dukkaninsu babban main palon daya ne dayake dauke da dining room babba da kuma wani palon daga farko na ganin baqi sai Kuma office da library dinsu.

Jannah ce kadai dakinta yake sama sbd saman Palo daya ne babba da bedrooms biyu sai bathrooms.

Dakinsa ya wuce sbd lokacin sallan magrib da yayi ita Kuma da Fatma suka wuce sama sukai alwala da sallah.

Sai da sukai ishai suka sauko tareda shi suka ci abinci a dining da aka hada lafiyayyan abinci ne soyayyar doya fara da sauce din kwai da hanta sai macaroni cheese da juice kawai.

Suna gamawa ya koma Palo ya zauna sbd already yayi wanka ya sauya kaya kyakkyawan fuskansa sai annurin samun farin ciki da nutsuwa take fidda cikin sanyi da Wani irin class dayake tattare dashi irin na ogansa.

Murmushi ta sake tana tahowa da gudu tai kissing gefen fuskansa tace

"Saleem Zad ya dawo mana"

Dariya yayi itama dariyar takeyi farin cikinta na kasa boyuwa sbd ko kallansa tayi farin ciki takeji.

Juyawa tayi da sauri ta wuce sama tana Jin ranta fes.

Wanka tayi ta fito ga mamakinta har ankawo musu kayan sakawa dayake har kusan kayan duka zaadens ankawo jerawa ne kawai baayiba sbd baa gama gyarawa ba.

Undies din da aka siya sbd ita kadai data gani mamaki tayi sbd tarin yawansu da tsarinsu bare nasu Maheer musamman Ammar da komai nasa unique ne.

Riga ta saka scoop neck doguwan riga har qasa mara nauyi sbd zata sauko suyi fira da Saleem din sai zata kwanta zatai Shirin bacci.

Hula kadai ta sako akanta mara nauyi itama ta sauko tana fidda Wani sanyin kamshi.

Tana saukowa ko zama bataiba Saleem ya kalleta yace

"B AZIZ ya iso yace bazai shigoba ki samesa a waje"

Kallan hanyar tayi da idanuwanta tana sake murmushi kafin ta nufi kofar fita ta fice a natse.

Yana harabar gidan Zaune cikin wata orange Lamborghini sanye da short Gucci wears fuskansa fresh kaman sabon saurayin da yake fara zuwa fira yau.

Kafeta yayi da idanuwansa masu Kyau da Haske yana Jin wata sabuwar nutsuwa da kaunarta na kashe jikinsa.

Itama tin daga nesa take kallansa ta iso motar zai bude ya fito ta dakatar dashi da hannunta tana qarasowa har bakin kofar motar takai hannu ta bude motar tareda kallansa da idanuwanta farare shauqinsa gabaki daya na rufeta sbd sabuwar soyayya da kaunarsa dake ratsa koina nata.

Shima kallanta yakeyi da idanuwansa dake nuna tsananin Sonta dake cikinsu.

Shigowa tayi motar ahankali ta haye kafafunsa suna fuskantar juna kafafunta na zagaye bayansa.

Wani kallan mamaki da killer smile ya sake yana kallanta idanuwansa na shigewa ciki ciki.

Murmushi ta sakar Masa tana kamo gaban rigarsa takai fuskanta gap da tasa har suna shakar numfashin juna tace

"Barka da zuwa Mr AZIZ LIMBA"

Wani mayen murmushin ya sake sakewa yana mata wani lazy Kallo ya bude baki zaiyi magana ta Dora yatsanta daya akan lips dinsa tana cewa

"Anan zaka barni na kwana gurin Saleem right?

Girgiza kai yayi yana cewa

"Duk yanda kikeso Mi Lady"

Murmushi tayi tana Dora lips dinta kan nasa ta tsotsa ahankali tana dagowa zata kallesa ya riqeta cikin sanyi yana Maida bakinsa cikin nata yafara kissing dinta cikin wani irin shauqin tsananin Sonta da kaunarta data ninku ta Kuma ninkuwa ayau.

Kissing dinta yakeyi itama tana kissing dinsa sbd a cike suke da tsananin soyayyar juna data ninku iya ninkuwa ayau din.

Hannuwansa ya zira cikin rigarta yana yayewa cinyoyinta na bayyana ya fara shafasu suna ci gaba da kissing juna kaman zasu cinye juna tana sake kamo kansa shikuma yana zame rigarta ta sama.

Babu Wani haske a harabar gidan hakama tsit koina sbd babu kowa securities na waje hakama su Saleem na can ciki.

Nishinsu ne me Wani irin shauqin zafin romance yake tashi motar a slow ga qamshinsu daya gauraye sanyin AC na motar dake tashi.

Strapless bra din dake jikinta yakalla da jajayen idanuwansa bayan ya zame rigarta daga sama zuwa qugunta yakai hannunsa ya saka lock a mota yana zame bra din tareda Kai fuskansa akai yana lumshe ido numfashinsu na sake gaurayewa.

Hannunsa ya saka cikin cinyiyinta dake bayyane ta qasan rigar ya shafi cikinta zuwa mararta kafin ya balla net panty din dake jikinta ta gefe daya ya sake yaga dayan gefen ya zaresa ya jefar seat din gefensa yayi sama kadan da ita har lokacin bakinsu na hade ya samu damar bawa kansa hanyar zuwa inda ya kamata suka lumshe ido a lokaci daya tana sauke numfashi me karfi na yar wuya sbd koyaushe zai hadu da ita Jin take kaman komai yafi karfinta.

Kissing din juna sukeyi yana fara basu dukkaninsu abinda suke so ta fara baya da wuyanta tana Jin kaman ranta zai bar jikinta sbd abinda takeji shikuma kugunta yake riqe dashi yana mata yanda ya kamata kansa notikan kansa na zarewa suna fidda Wani irin sexy numfashin da zai iya tada tsikar jikin duk Wanda ya ji.

Sun dauka Dan time a cikin yanayin kafin suka samu nutsuwa ya bude Ido ya kalleta yana lasar lips dinta cikeda kauna yace

"Thank you for the best tukuici Mrs LIMBA"

Lafewa tayi jikinsa tana sauke numfashi Mai sanyi har tsawon mintina kafin sukai magana sama sama kafin ya Maida mata bra dinta da rigarta ta fito shikuma yayi amfani da tissue din motan suka fito yana riqe da hannunta har kofar palon tareda qaramar LV suitcase qarama daya xo mata da ita da kayan da zatai amfani dasu na kwana biyu sukai sallama ta shige ya juya ya koma mota.

Yana isa gida idanuwansa suka sauka akan pant da tissue dayai amfani dasu ya sauki pant din ya saka aljihunsa da tissue din yafito ya wuce ciki sbd wanka da Shirin bacci.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 55


A closet dinsa ya jefa panty din ya wuce toilet yayi flushing tissues din ya sakarwa kansa ruwan dumi yana lumshe ido zuciyarsa cike da nutsuwa da kwanciyan hankali.

Wankan tsarkake Kai yayi ya fito ya shirya cikin kayan bacci ya haye gadonsa yana rufe ido.


*****Itama a Dan kunyace da fuskewa ta shiga Palo riqe da jakan daya kawo mata ta Kalli Saleem Wanda yake zaune har lokacin a Palo suna Dan fira da fatma wadda ta sauko itama yana tambayarta labarin kauye da yanayin familyn na kauye tana fada Masa suna kokarin sakewa da juna tinda anzama makusantan family a yanzu.

Babu Wanda ya kalleta a cikinsu Dan haka ta wuce Kai tsaye batareda itama ta tsaya ba.

Hayewa sama tayi tana isa bedroom dinta ya ajiye jakan tana nufa bathroom ta zare doguwar rigarta da bra da su kadai ta samu dawowa dasu ta fada ruwan dumi ahankali tana rufe ido Soyayyansa da kewansa na rufeta.

Wankan tsarkake Kai tayi itama ta fito ta sake saka wasu kayan amma na bacci riga da wando har qasa masu santsi ta ziro slippers ta sauko tazo ta zauna gefen Saleem tana shiga firarsu batareda kowannensu yace mata komai gameda baqonta daya xo ya tafi batareda yashigo ba itama batace komaiba akansa.

Snacks masu aiki suka kawo musu aka cike table din gabansu dashi da milk drinks masu sana fira suna Dan ci sama sama har kusan tsakiyar dare tukuna kowa ya miqe sukaje suka kwanta kowa ransa fes.

A daki daban daban suka kwana da Fatma wadda itama ta koya kwanan daki ita kadai a yan kwanakin.

Da Asuba kowa na sallah suka koma bacci babu Wanda ya tashi sai kusan 11 Dan haka Fatma ce ta fara tashi tai wanka ta saka kayan da ita kanta tasan bana marara karfi bane sbd tanajin banbancinsu sosai a jikinta musamman na gidan AZIZ LIMBA komai nasa a babban level yake.

Saukowa tayi dayake ta saba da aiki Bata cika son zaman Banza ba ko tace hutu sosai Dan haka kitchen ta nufa ta taimakawa masu aiki suka qarasa aikin breakfast da sai a lokacin.

Jerewa sukai a dining ta hado fruits datasa Jannah ko tace zaadens koma tace yawancin masu kudin basa cin abinci su gama ba fruits a gurin tinda ko AZIZ LIMBA taga Hakan ne sam indai Yana dining koshi ko ahalinsa to dole zaa kawo fresh fruits bayan abinci.

Tana kokarin gama jera komai Saleem ya fara shigowa Jannah na bayansa yana sanye da navy blue Armanis kamshinsa na tomford ya cike gurin kyakkyawan fuskansa a natse.

Jannah murmushi takeyi tana kallan Fatma din tace

"Wow chief Fatma har kin karba kitchen din kenan"

Murmushi Fatma tayi tana gaida Saleem ya amsa yana mata sannu da kokari daga nan suka zauna har da Fatman suna fara breakfast.

Suna gamawa basu wani dauki lokaci ba Saleem ya fito da key din motan Jaguar Ford me shegiyar Kyau da tsada suka fita.

Yawo sukai irin Wanda suka saba abinsu a can baya na kashe kudi a banza a wofi sbd yanda ake siyan wasu abubuwan da kudin daya kamata a siya Wani abin me mahimmancin dasu.

Basu dawo ba se dare sosai Kuma AZIZ bai nemesu ba sbd yanason basu isashiyar time da juna tinda ba yanzu Saleem din zai koma gida ba sai an Dan sake kwana biyu sbd akwai abinda ya rage Masa amma dai Nigeria din ita ya dawo kenan a Lagos zan jira ya qarasa komai kafin ya bayyanar musu.

Washe gari ma fita sukai se dare sosai suka dawo Dan yawon Daren bawai Wani abin damuwa bane garesu tinda Tare suke.


Kwanansu hudu cif suna fita suna shaqatawansu dukkanin wata rayuwar da Jannah ta manta ta hakura da ita ta baya da suna cikin daularsu Saida Saleem ya dawo mata da ita sbd takai a dakinta a closet dinta babu abinda babu bakuma kadan ba hakama designer bags,shoes, scarfs,shirts,jeans, jackets, earrings, bracelets da turarikanta babu abinda babu a yanzu,

Ba ita kadai ba ita kanta fatma babu abinda aka siyawa Jannah din da bai siya mata ba sai Wanda Bata saba ko iya amfani dasu ba.

Yau kwanansu shida a gidan Dan haka hankalinta gabaki daya yanzu ya koma kan tinanin AZIZ LIMBA da sam baizoba bai kira ba duk da kullum yana magana da Saleem batareda ta sani ba.

Batada waya har lokacin Dan haka batada daman kiransa,Saleem yaso siya musu waya amma ta Hana sbd tana son sai ya bayyana tukuna Dan a yanzu idan taje da waya su Dad na gani zasu ce AZIZ ne ya bata.

Da dare yau har guraren 10 tana duba abu Apple laptop din da aka siya

Please Login or Register in order to submit comment