Reading KALBIM BOOK 2 BY MAMUHGEE Chapter 28 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ma dauki maganar cikin ba sbd ba abu me yiyiwa bane kwata kwata ciki a jikin Jannah wadda batada aure Dan haka sai take ganin bai gama ganewa bane ciwonsa ya tashi.

Tana fitowa ta nemesa ta rasa ta rasa inda yabi ya bace mata Dan haka kai tsaye dakinsa ta nufa tana kokarin daidaita tashin hankalinta Dan gudun dad ko Maheer ko kowama yasan abinda ake ciki Dan ba abinda wani zaiji bane har sai ta gama dawo Ammar hayyacinsa taji daidai daga garesa.

Ammar Kuwa Kai tsaye dakin su Jannah din ya isa ransa na kokarin barin jikinsa Dan haka yana isowa Kai tsaye ya bude dakin ya shigo Fatma na zaune tana kokarin Kwantawa ta Kalli kofar da sauri.

Kasa magana yayi sbd gabaki daya masifar azabar dake ci a jininsa da zuciyarsa bazasu iya barinsa magana ba daqyar ya iya bude Baki yace "Jannah????

A rikice Fatma dataga yanayinsa da yayi munin da duk me Imani zaiji tashin hankali tace

"Bata nan tana....." Kasa qarasawa tayi sbd rudewa saura kadan tace gurin AZIZ LIMBA din.

Wani kallan azabar dake tsananin cinsa a kirji Ammar yayi mata yana kasa magana ya juya ya bar dakin ya nufi can gurinsu Falaq.

Kai tsaye ya haye har sama yana kwala Kiran Jannah din wadda bata saman kwata kwata Dan haka ya sauko kafafunsa na hardewa gap da sauka stairs din karshe ya kife ya fadi yana sake buga goshinsa da take ya fashe yana fidda jini kadan amma bai tsayaba ya miqe jiri na dibansa gabaki daya ya fice hayyacinsa Jannah kawai yake tsananin son gani sbd ya rungumeta a jikinsa ya tambayeta yanda take ji iska a jikinta,
Yanason ya tambayeta tasan da cikin iskan aljanu dayake tattare da ita Wanda ta samo a kauye kila a bandaki ko dajin dayake bayan gidansu.

Babu inda bai ringa fadawa ba a gidan yana nemanta idanuwansa a rife bayaji baya ganin komai komai nasa ya dena aiki daidai Jannah kadai ce warakar da zai gani ya ji warakar halinda yake ciki daga bakinta ya samu sassaucin da dawowa hayyacinsa daya rasa kenan har abada idan ba Jannah ya gani ta sanar dashi ko a cikin jerin munanan mafarkai Bata taba ganin ko aljani ne ya kusanceta ba bare dan Adam me rai.
#MAMUH
07019691719

KUYI HAKURI DAN ALLAH WLH TIN SUNDAY INA ASIBITI NE AMMA ALHMDLLH INSHALLAH ZAMU QARASA DAGA INDA MUKA TSAYA.*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 63

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
  (Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
  (Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi  baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291

*********
Kai tsaye Palon AZIZ LIMBA ya nufa gashinsa har lokacin jini yake fiddawa ahankali sbd buguwan da yayi amma ya kasa dawowa hayyacinsa.

AZIZ daya sauko da Jannah har palon qasan tana jikinsa Dan daukota yayi bayason tayi wahalan saukowan da Kanta tinda ta dage Masa akan zata koma kada Ummah ta nemeta Bata nan tinda a gurinta take kwana kaman qaramar babynta.

Sauketa yayi akan akan wata doguwar drawer me Kyau da marble glass dake farkon shigowa palon nasa na qasa yana kallan fuskanta zuwa cikin idanuwanta dake rura wutan Sonta dake sake dahuwa ajininsa kowace daqiqa ta rayuwarsa yana Jin kaman ya hadiyeta da abinda yake cikinta Wanda Bata fada Masa komaiba akai tayi Shiru Dan haka Shima yayi Shiru yanason ta fada Masa da Kanta.

Wuyan rigarta ya Dan zame ahankali tareda Kai bakinsa kan fatar kafadan tata ya Dora lips dinsa cikin sanyi ya sauke mata wani kiss me ratsa fata daya saka tsikar jikinta tashi gabaki daya ta Dora idanuwanta akansa tana kallansa a kasalan da Bata gama sakinta ba tin ta farko.

Kallanta yake Shima yana hade tafin hannunsa da nasa tafin hannun yana Dora hannunsa daya a fuskanta yana shafan gefen fuskanta ya bude baki cikin wani mayen sauti me taushin gaske yace

"Kina Jin daidai Kuwa??

Gyada Masa Kai tayi tana Dan kwantar da Kanta a hannunsa dake shafa fuskanta tace

"Ummah bazatai bacci ba saina dawo"

Lips dinta yayi kissing cikin sanyi yana shiga tsakiyar kafafunta ya tsaya yana rankwafowa hannunsa daya na zagayeta ya mannota jikinsa yana sake kissing lips nata ya sauke mata numfashi me dumi a fuska yana cewa

"Thank you Jan"

Kallansa tayi jikinta na sake mutuwa a jikinsa ta bude baki tace

"Thank you AZIZ LIMBA daka kawo kanka cikin rayuwata"

Bakinta ya saka nasa yana kissing nata cikin wata irin sanyayyan salon daya sakata saka hannuwanta wuyansa ta zagayosa tana sake kissing nata itama cikin salo me sanyi da tsananin so me karfi dake dawainiya dasu.

Kissing juna sukeyi yana saka hannunsa daya ta qasan rigarta yana shafa cinyiyinta zuwa mararta tana Jan numfashi tana sake kissing nasa nasa hannunsa daya yana sake manno wuyanta fuskansu na hadewa sosai numfashinsu na sake haduwa.

Yanda yake shafanta suna kissing juna kaman Wanda basu jima da gama gamsuwa da juna ba,

Da hannunsa daya kawai ya zare net panties din dake jikinta yana ratayewa a wuyansa yana sake yaye rigarta cinyoyinta na bayyana daga qasa yana shafasu kafin ya sake rigar yana kamo fuskanta ya hade dakyau da tasa yana mata wata lafiyayyar tsotsan datake sakata Wani numfashin da saukansa a fatar wuyansa da fuskansa kawai tada gashin jikinsa yake,

Hannunsa daya ya saka a cikin rigarta daga sama yana shafa fatar kirjinta da babu Komai sbd sun baro bra dinta acan balcony dinsa.

Bude idanuwa a wahalce AZIZ yayi yana Jin bazai iya hakura da barinta ta tafi tabarsa ba Dan haka ya sake Kama bakinta yana kissing dinta yana gangarowa wuyanta anan idanuwansa suka sauka akan Ammar daya bude palon Kai tsaye ya shigo idanuwansa suka saukan abinda ya dauke ganinsa take shikuma AZIZ din sakinta yayi a hankali sbd kada ta firgita ta shiga shock da tashin hankalin da zai taba lafiya cikin dayake jikinta.

Rigarta ya fara gyara mata wadda ya riga ya kareta babu inda Ammar ya gani ko zai iya gani a jikinta ya juyo yana zira panties dinta dake wuyansa aljihun qandonsa batareda barin Ammar yasan ko menene ba bare gani Dan haka ya fuskanci Ammar din Wanda sai a lokacin Jannah ta gansa ta sauko da karfi dukkanin jikinta na daukan wata masifaffiyar rawa kanta na neman juyewa sbd tsananin tashin hankali masifaffen karshe dake dabaibayeta.

Ammar din take kokarin nufa AZIZ ya riqe hannunta yana bude bakinsa fuskansa ba rahama ko sauki ko kadan yace

"Bazaki koina ba saina fara Jin dalilin shigowansa inda nake hutawa da iyalina batareda izinina ba"

Ammar da komai nasa ya dena aiki scan din hannunsa da tin dazu yayiwa riqon Rai yana nemanta subucewa yai daga hannunsa yana faduwa qasa ganinsa Da jinsa suna daukewa dip baya iya ganin komai se haske hakama baya Jin komai sai iskan dayake shiga kunnuwansa mara hayaniya.

Wasu zafafan hawaye masu tsananin zafi da ciwo ne suka gangaro mata tana kokarin kwace hannunta amma AZIZ din da Shima nasa ran yayi mummunan baci yaqi sakinta.

Ammar juyawa yayi yana neman kofar fita kaman Wanda babu laka ko daya a jikinsa yana taku daya biyu ya bugu da bango da karfi yayi baya ya fada kan wani decor dake gurin na glass ya fashe da karfi yana yanka hannuwansa duka biyu da gefen fuskansa data fara Jini take.

Baya gani baya gane komai ya dafa fasasun glasses din yana miqewa tafin hannuwansa na sake yankewa da jini ya sake nufar hanya ya fice yana fita ba daidai ba acan ma wani table din yaci karo dashi ya fadi a gurin yana kokarin tashi ne Jannah ta fizge hannunta da karfin gaske tana nufarsa kuka me karfin gaske na kufce mata ta isa ta riqosa da duka hannuwanta biyu tana tayar dashi hannuwansa gabaki daya jini sukeyi hakama fuskansa Kuma gabaki daya baya iya gane komai kansa kwata kwata ya dena Masa aiki bare zuciyarsa data buga.

A palon sarari ya iso daidai ummah na shigowa palon itama ganinsa ya sakata tsayuwa cak zuciyarta na bugawa da karfin gaske ta bude baki cikin wani slow da mamaki tace

"Ammarrr"

AZIZ daya iso zuciyarsa na tsananin ciwo da ciwo da wani irin radadi cak ya tsaya yana kallan Ummah wadda muryanta ta shiga kunnuwan Ammar ya dago idanuwansa jajir da suka dauke gani ya sauke akan inda yaji muryanta ya nufeta yana Jin ransa na kokarin fita kirjinsa taku daya yayi yana yin na biyu kirjinsa ya kasa dauka da riqe numfashinsa kafafunsa suka yanke a gurin kan gwiwansa kafin Ummah da Jannah su qarasa da gudun gaske suna ambatar sunansa da karfin gaske tini ya zube gabaki dayansa a gurin Wani irin jini na fara gangarowa daga hancinsa idanuwansa suka rife yana dena motsi kwata kwata ba alaman numfashi a jikinsa.

Ummah da jinin dayake gangaro Masa ya daga gabaki daya hankalinta tana isa dagosa tayi da karfin gaske tana ambatar sunansa dukkanin jikinta na karfi,

Jannah ma rigar jikinta ta saka jikinta na tsananin rawa ta fara goge jinin hancinsa tana tarewa cikeda tsoro da firgicin da Bata taba shiga ba akan Ammar din tana ambatar sunansa kuka me karfin gaske yana zuwan mata.

AZIZ mutuwan tsaye a inda yake tsayen yana kasa motsawa idanuwansa Kafe akan mata biyu da sune rayuwansa suna rawan jiki da shiga tashin hankali mafi girman rayuwansu akan waninsa Wanda ya tabbatarda yana matsayi me mahimmanci ne a rayuwarsu Dan haka take jikinsa yayi sanyin da yaji hutar dake cin jininsa tana sauka da Kanta.

Babu alaman Rai ko sauran ran a tareda Ammar Dan haka ihun Kiran sunansa da kukansu ya tsanantar data saka Dad fitowa daidai Muhammad cikin tashin hankali suka nufosu Muhammad na Kiran sunan Ammar din da karfi Dad Kuwa wata Sarawa kansa yayi ya dafe kirjinsa dake neman bugawa ganin Ammar ba alaman Rai sai jini dake fitowa hancinsa.

Maheer ne Shima hayaniyan ta fiddosa yana fitowa kafin ya isa ta Ammar din yaji numfashinsa na daukewa daqyar kafafunsa suka iso dashi ya zube gaban Ammar din yana fizgosa jikinsa da tsananin karfi yana ambatar sunansa da karfin daya saka gabaki daya mutanen gidan fitowa hankali tashe.

Duk Wanda ya sauko yana qarasowa dakatawa yakeyi cikeda karyewan zuciya sbd a cikin mintina kalilan Ammar ya zama abin tausayin da kowa yasan babu Rai a jikinsa.

Sayd ne ya ya qaraso da sauri ya Kalli garba yace

"Muhammad daukosa Maheer bazai iya ba sbd halinda ya shiga"

Daukansa Garba yayi daga jikin Maheer Jannah na kasa sake hannunsa ta bisu da sauri kukanta na tsananta tana ambatar sunansa.

Ummah ma dake kuka sosai kallan Dad da zuciyarsa ke kokarin bugawa tayi tana miqewa ta isa garesa ya rungumeta da karfi yana Jin kaman zai samu sassauci amma kwata kwata babu Dan haka umman da Dad din da Maheer bin bayansu sukai gabaki daya suka dunguma zuwa asibiti aka bar AZIZ tsaye yana kallansu sun tafi da mahaifiyarsa batareda ta juyo ko kallansa tayi ba.

Falaq da fiddausi dake gefensa da Mama suka matso jikinsa Falaq na kwantawa jikinsa ta rungumesa tana basa wani irin kwarin jikin dayake kokarin rasawa ya sauke ajiyan xuciya yana Jin sanyi na ratsasa kafin Mama ta kama hannunsa daya itama riqe cikin nata tana kallansa batace komaiba ta gyada Masa Kai tana qarasa basa wani karfin daya yaye abinda yaso taba zuciyarsa.

Ajiyan xuciya ya sake saukewa yana Jin daman sune karfin gwawansa tin farko Dan haka ba komai bane Dan su Ummah suma sun bawa Wanda yake nasu kulawa.

Juyawa sukai suka bar gurin.

Yana isa sama wayarsa ya dauka ya kira sayd sai Kuma ya kashe ya tura Masa sakon a tabbatarda an bawa Best likitocin asibitin din Ammar a kashe duk dukiyar daya kamata Dan nema Masa lafiya.

Ajiye wayansa yayi yana zamewa qasa ya zauna yana Dan dafe kansa idanuwansa na rufewa.


Acan asibitin Kuwa ana isa aka karbi Ammar da gaggawa akai ciki dashi Ummah ta dafe goshinta tana goge hawayen fuskanta ta bude baki tace

"Ya Allah ka hanamu ganin baqar rana"

Ummah juyawa tayi ta Kalli Jannah wadda ke kuka sosai tana Jin duniyar gabaki daya tayi mata Daci ta isa gareta ta kama hannunta taja gefe ta kalleta tsoro da fargabanta a bayyane tace

"Ummijan,da gaske ciki ne a jikinki?
Ki fada mun gaske kada ki kuskura ki boyen komai Dan Shine abinda Ammar ya gani a scan naki,
Menene gaskiyan fadamun kada zuciyata ta buga Dan Allah kicemun ba ciki ne na haihuwan Dan mutum ba a jikinki sbd......

Kaman daga sama sukaji muryan Maheer cikin wani masifaffen tashin hankali muryansa na rawa da karfi yace

"Wace Jannah din ce take dauke da ciki?

"Ciki????

Garba ya fada da karfi yana juyowa gurinsu gabaki daya yana sakin Dad dayake riqe dashi sbd kirjinsa dake tsananin ciwo.

Fatma fitsari ne kawai taji yana neman kufce mata me karfin gaske sbd tashin hankali da firgita.

Zubewa qasa Jannah tayi tana fasa wani irin azababben kukan dayake nuna maganar da akeyi ta gaskia ce.

Dad na ganin hakan sai ganin akai ya yanke jiki a gurin ya fadi a sume.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

book 2
Chapter 64

*_ZUZEAM VENTURES_*
Best kayan Mata
08144015291
*NEW ALERT*
*END OF DISCUSSION PACKAGE*
~25k~ promo 12k
Barka da Sallah promo pack
1. Tabajen kankana da fruit
(Mai saukar da niima nan take ta kara miki dadi na musamman keda oga sai kunyi kukan dadi ranar )
2. ⁠gumbar chakwala dadi
(Hmm yar uwa daga jin wannan kema kinsani basai anbaki labariba wannan hadin na zallar dadi ne da ciko da gaba)
3. Turare kyauta dole
(Wannan turaren na amsar kyauta ne ina masu fama da miji mai mako wanda ba a cin kudinshi Ga shi da abun amma ba a ci to yar uwa matsalarki tazo karshe da izin Allah Sai kinci abunshi ina yan kasuwa duk kina amfani da wannan turaren sai Kinga budi da izinin Allah)
4. Zumar bata gaban kishiya yar asali
( wannan zumar Ga mata wanda kishiya ta shiga gabansu mijinki baki gane kanshi ya fifita yar uwarki akanki baya son mu’a mala dake ko wadda mijinta ke biye biye yar uwa kukanki yazo karshe duk kikayi amfani da ita duk machen da yayi sex da ita zaijita salab kamar dusa don haka aji tsoron Allah banda wanda suke zaune lfy da kishiyoyinsu)
5. End of discussion powder
( wannan garin karshen zance kenan hajiya oga ya taba miki kukan agwagwa ko mussoshi 😁to ranar duk da kika sha wannan hadin garin hajiya sabbatu sai kin rufe mishi baki ihu da kururuwa ba sauki kuma garin wata 7 yake ajiki yana aiki )

Hajiya karki bari wannan promo ya wuceki 25k ne promo saboda sallah 12k kacal

TikTok: Zuzeam.ventures5
Instagram: Zuzeam_ventures
WhatsApp: 08144015291


**********
Muhammd ne yayi saurin yi kan Dad yana ambatar sunansa da karfi Wanda ya saka hankalin Sayd dake magana da wasu doctors yowa kansu shi da doctors din suka Taho da sauran ana kwala Kiran nurses.

Ummah ma gurinsa ta nufa tashin hankalinta na qaruwa akan biyun datake ciki na Ammar da kaman tabbatan ciki a jikin Jannah.

Jannah sake fashewa tayi da wani irin kukan qunci da tsananin tashin hankalin dayake tattare da tsoron ganin halinda Dad dinta ya shiga ta silale qasa tana zubewa zaune a qasa kukanta na tsananta.

Fatma ce ta rungumota jikinta da sauri tana kasa cewa komai sbd halinda take ciki itama na ganin girmama da lamarin yayi sosai.

Daukan Dad akai ana wucewa dashi emergency cikin sauri doctors din dake tareda sayd suna bin bayan nurses da suka daukesa cikin sauri.

Maheer dararewa zaune yayi a kujeran dake gurin yana yin qasa da kansa tareda dafewa sbd yanda kan nasa ke neman tarwatsewa sbd mummunan tashin hankalin rayuwarsu da ayau suka fada Dan Ashe baya basuga komaiba Dan Kuwa lalacewan rayuwan Jannah harda ciki shine asalin mafi munin rayuwar da zasu fuskanta.

Muhammad ne ya zauna kusa dashi yana kokarin rage Masa abinda yake ji ta hanyar cewa

"Inshallah daga Ammar har Dad zasu tashi cikin amincin Allah muyita fata da adduan hakan"

Maheer bai iya cewa komaiba sbd kansa da tinaninsa basa tafiya daidai kwata kwata a lokacin fatan tashin Ammar da Dad kawai yake sbd samun nutsuwan sanin yanda zaiyi da Jannah.

Ummah ma Jannah dake kuka sosai har karfinta na neman karewa ta zaunar a gefenta kan kujera tana zuba mata ido tana sake karanceta tsaf ya tabbatar dai da ciki Kam akwaisa a jikin Jannah din Dan haka take jikinta yayi wani mugun sanyi sbd ciki a jikin macen da 'yayanta biyu sukewa tsananin so fiyeda rayuwansu ba qaramin illa da tashin hankali zai sakarwa rayuwansu ba ga Ammar nan ya shiga nasa halin bayan ya sani,
Saura AZIZ da batasan Shima Yaya zai ji lamarin ba wane halin zai shiga tinda dai ta tabbatarda yana tsananin son Jannah haryanzu duk da sun rabun tsawon shekara uku da akace mata a labari,

Yanzu ta ina AZIZ zai fara Jin zancen?
Yaya zuciyarsa zata dauka?
Shima zai iya shiga halinda Ammar ya shiga akan labarin koma fiye?

Shiru tayi itama nata tashin hankalin na ratsata sbd masifun basu qare ba kenan,
Abin tashin hankalin dayafi koma daga ina cikin ya fito?

"Daga kauye?????" Shine abinda zuciyarta ta fara fada mata sbd daga can ta dawo ba lafiya Wanda tin lokacin ya kamata su gane Dan babu abinda bai sauya a jikin Jannah dinba me nuni da sabon ciki a jikinta,

"Innalillahi wainna ilayhirajiun" shine abinda Umman ta furta a fili tana dafe goshinta itama sbd Kanta dayake ciwon da kaman zai juye mata.

Shiru sukai dukkaninsu Banda Jannah datake ta kuka har muryanta ya dishe jikinta yayi wani irin zafi sosai zazzabi me karfin gaske yana shigarta dole fatma ta jata zuwa waje inda ta ringa wani irin wahalallen amai tana qarasa galabaicewa.

Qara tashi hankalin fatma yayi akan Wanda suke ciki sbd jikin Jannah din daya rikice mata lokaci daya gashi ta kasa dawowa ciki ta fadawa Maheer sbd a yanda take ganin wuta na cinsa ta bacin Rai zai iya musu dukan da cikinma zai bare Dan haka suka kasa dawowa ciki suka tsaya acan baya waje tana kokarin taimakawa Jannah din ta hanyar shafa bayanta Aman yana Dan tsayawa.

Miqewa Jannah ke kokarin yi Bata ma iyawa sosai zata koma ciki fatma ta riqeta tana cewa

"Jannah ki zauna anan kinga acan din ba iskan da zai ringa buga Miki Aman ya dena tahowa Kuma kin Dan matsa daga gaban Yaya Maheer da ransa yake a tsananin bace kada ya fusata ya Miki wani abin tinda bake daya bace.

Qin tsayawa Jannah din tayi sbd tafisan Maheer dinma ya kasheta akan tayi nesa dasu musamman yanzu datake ganin itace sanadin duka abinda yake samun familynta tin daga kan ciwonta tin tana qarama ta gama zama kaddarar rayuwarsu gashi yanzu suna kwance suna kokarin rasa rayukansu sanadinta.

Miqewa tayi da Dan sauran karfin daya rage mata wani irin jiri ya debeta ta dawo baya zata fadi Fatma tayi saurin miqewa zata tarota Wanda ya iso gurin ta bayansu ya tareta jikinsa tana fada Masa gabaki daya shikuma ya saka hannuwansa ya zagayeta yana Bata kyakkyawan runguma a jikinsa batareda yace komaiba ya dauketa gabaki dayanta yana barin gurin da ita Fatma da Sayd na bayansa.

Wata hanyar yabi daban zuwa saman asibitin Wanda likitan daya kira da kansa yake jiransa ya nufa da ita idanuwanta na rufewa a jikinsa sbd ta mummunan gabalaitiwa kuka da tashin hankali sun cinye karfinta tas dana abinda yake cikinta.

Suna isa likita ya taso da kansa yana Masa barka da shigowa ya nuna Masa gado lafiyayye a wani dakin dayake saman ya kwantar da ita daman sayd da Fatma basu shigoba nan take likitan ya kira nurses guda biyu suka Taho take aka fara duba Jannah din Wanda yake tamkar a some Dan Bata iya ko bude idanuwanta.

Yanzu zaune riqe da hannunta cikin nasa aka fara dubata da sauran abubuwan har aka gama komai aka daura mata ruwa take bacci ya dauketa na wahalan gaske.

Scanning sabo Dr yayi masa na cikinta yana kallan Arzikinsa Dr na Masa bayanin dayake saka duniyarsa gabaki dayanta sanyaya da nutsuwan data Fi Masa komai na kyallin duniya.

Sake riqe hannunta yayi cikin nasa bayan angama komai nurses din da Dr sun fice ya zubawa fuskanta datai fayau idanuwansa yana kallanta kaman zai dauketa subar komai da kowa su tafi inda zata rayu a kwanciyan hankali itada babynsa su renesa babu hayaniyan komai da kowa.

Hannunta dake hannunsa yakai bakinsa yayi kissing cikin sanyi da tsananin kauna yana lumshe ido yanajin hankalinsa na kwanciya kawai ba ruwansa da tashin hankalin da kowa yake ciki.

Sayd da Fatma ne suka shigo suka nema guri suna zaunawa Dan taruwa a jinyar matar oga.

Shiru Shiru kowa na cikin nasa kalan damuwa da ciwon xuciya har akai Asuba tukuna dukkaninsu suka fita sallah,

Da LIMBA din dasu Maheer a masallaci daya sukai sallah amma Allah ba saka sun ga juna ba Dan haka suna gamawa kowannensu ya koma inda yake sai a lokacin Ummah da Garba suka ringa neman su Jannah wadda daga baya sukai tinanin sun koma gida da Fatma Dan haka suka ci gaba da zaman fargaba.

Sai guraren 8 na safe Dad ya farka dukkaninsu sukai private dakin da aka maidasa suna godewa Allah ganin shi ya tashi sauransu Ammar a yanzu Wanda dukkanin adduarsu ta koma kansa kacokam.

Dad tinda ya tashin baice komaiba Shiru yayi radadin zuciyarsa na sake qaruwa kowace daqiqa har lokacin yana kasa yadda da masifar datake kokarin fado musu wai cikin haihuwan 'dan mutum a jikin Jannah,
Ta ina?
Ta Yaya?
Ba abu ne me yiyuba Dan yasan wacece Jannah bazata taba aikata barna ba Dan ba tarbiyanta bace,
Ba hali ko dabiun Banza datake dashi ko daya tin tana qanqanuwanta bare yanzu,

Jannah ko saurayi batada shi Bata kula kowa,shi kansa Ammar da zaayi musu auren bata wani sakewa sosai dashi a yanzu kaman baya sbd LIMBA daya cire mata dukkanin shaawan yin aure ko soyayyar datai a baya sbd abinda yai mata Dan haka tayaya Jannah zata dauki ciki ita kadai ba miji ba komai?

Shi kwata kwata bai yadda da ciki a jikin Jannah ba labari ne da zancen da yake neman kashesa da ransa kawai amma yana buqatan tabbatarwa Dan Kuwa badai cikin mutum ba sedai na iska.

Sake nitso a Shiru da tinani yayi nauyi kirjinsa na tsananta a ransa yace

"Kodai ciwon Fatima da Ammar bai gama warkeba yake kokarin dawowa suke tinanin ciki a tattare da Jannah daga tana malaria tinda suna tsananin kaunarta kawai kwakwalwansu ta basu wannan tinanin??"

Numfashi ya sauke me zafi cikin mutuwan jiki da sanyi yana dagowa ya Kalli Ummah dake gefensa cikeda tausayinta da kaunarta me karfi Dan baya kaunar ciwonta ya dawo ko kadan amma ga alaman Hakan nan Dan haka hannunsa ya Dora akan nata yana kasa cewa komai radadin zuciyarsa na karuwa sosai da qunci.

Umman ma cikeda kulawa da kauna ta dafa hannunsa daya Dora akan nata daya tana dagowa ta kallesa tace

"Dad ka dena saurin saka magana a ranka sbd gudun samun shock irin Hakan baida amfani komai tsananin lamari da muninsa sai an kwantar da hankali ake iya magancesa a warwaresa,
Ammar yana kwance muna fatan tashinsa sai Kuma kaima ka saka mu cikin wani tashin hankalin Dan Allah ka cire komai a ranka Allah

Please Login or Register in order to submit comment