Reading KALBIM BOOK 2 BY MAMUHGEE Chapter 36 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

duka na dena shiga lamarin yaran ba na barsu,
Gashi ma yanzu komai lafiya"

Numfashi Umman ta sauke ahankali tana dagowa ta kallesa cikin nutsuwa tace

"Haryanzu akwai damuwan auren Jannah da AZIZ dayake damunka,
Kai fa mahaifi ne,tayaya kana kallo yarinya da aurenta tana zaune gida ta zabi zaman gida akan gidan mijinta sbd kawai tasan abinda yake ranka,

Aure tsakanin LIMBAs da Zaadens dai bazai taba yiyuwaba Dan haka kowane auren ma a hakura dashi kawai idan zaka zo karban takardar 'yarka saika kawo Masa takardar uwarsa daga nan.."

Tana gama fadar Hakan ta juya zata wuce Dad ya share wani mugun zufan dayake tsiyayo Masa yana kallanta duk yama rikice cikin qasa qasa da murya kada Yara su jisu yace

"Fatima wane takarda ana Zaune kalau da girmanmu?
Dena fada ma kada Yara suji
Ni yaushe nace zanje karban takardar Jannah?wallahi tallahi bance ba Kuma bazance bama,
Yi hkr yanzu ki koma ciki sai miyi magana anjima kinji?"

Numfashi ta sake saukewa tana zare hannunta ta wuce gaba tana cewa

"Kowa ya riqe nasa ai haka kakeso ko?

Mota ta isa daman sayd ya bude mata tana isowa ta shige a rufe Dad na qarasowa ya tsaya yana Kallo Falaq ma ta iso ta shige sayd yaja motar suka bar gidan.

Suna barin harabar gidan Jannah dake sama tana Kallo ta silale qasa tana kuka.

Fatma ma tashi hankalinta yayi jikinta na sanyi ta zauna tana rafka tagumi.

Dad jiki a tsananin mace ya dawo ciki ya shige Palonsa yana Jin gidan na Masa wani irin empty yakuma San duka yaransa babu Wanda bazai shiga tsananin damuwan rashin Fatiman ba musamman Ammar Wanda itace kamar garkuwansa a yanzu.


Sayd da Falaq baby Wanda ya iya cewa komai a motan har suka isa gida aka shiga ciki da kayan Umman Wanda ya saka Mama mamaki amman batace komaiba sbd ganin kowa na nan,

A lafiyayyan bedroom din dake Palo daya da Mama aka Kai kayan Umman,

Koda AZIZ ya taho gaida Umman yana ganin kayan datazo dasu baice komaiba Shiru yayi kaman bai luraba sbd ya dena shiga tsakanin Umman da Zaadens.

Har dare babu Wanda ya cewa ummah komai gameda dawowan nata itama batace komaiba haka suka sakewansu cikin walwala da farin cikin kasancewanta cikinsu.

Ammar na komawa gida a daren ya Samu Ummah Bata gida Dan haka kai tsaye LIMBAs din ya taho gurinta.

Yana zuwa har ciki aka shiga dashi bayan sun gaisa dasu AZIZ harma da baba Al'hassan Falaq ce takaisa har dakin Umman datake zaune tana waya da Jannah daketa rokonta ta dawo tana shashantar da ita.

Tana ganin Ammar din tai sallama da Jannah ta kashe wayar tana ajiyewa gefe tareda kallansa cikeda kauna da kulawa tana nuna Masa gurin zama.

Acan Zaadens tinda Ammar ya tafi suke fatan yadawo da Umman tinda sunsan tana ji dashi zata iya biyosa ta dawo Dan haka duka suke zaune a palo suna jiran dawowansu.


Sai dare sosai Ammar ya rabu da ummansa bayan sun tattauna sosai ya dawo gida,

Da mamakin rashin ganin Ummah suke kallansa Shima da mamakin ya kallesu yana basarwa yaci abincinsa ya shigewansa daki.

Haka kowa ya kwana jiki a mace washe gari kafin Maheer ya wuce office LIMBAs ya fara biyawa gurin Umman Shima yayi nasa rarrashi ya Dade sosai Shima kafin ya wuce office.

Kafin Kace me zaadens suka fara zarya a LIMBAs takai har dasu ake cin abinci wasu lokutan musamman Ammar Wanda babu ranar da baya zuwa gidan yakai dare sosai,
Maheer ma kullum saiya biyo kafin ya wuce office kokuma bayan ya dawo,

Saleem dayake kaman da gida shikam koyaushe ma zuwa yakeyi,
Muhammad ma tin yana Jin nauyin zuwa harya fara zuwa duba Aysha da cikinta da Kuma Umman.

Jannah da fatma ne kawai basu samu daman zuwa ba sbd Jannah na kunyar yanda zata zo gidan ta koma hakama shi kansa AZIZ din ya kawo idanuwansa ya saka mata bai nemeta ba bare ce mata Komai,
Itakuma fatma batasan yanda zata je gurin Maheer ta rokesa son zuwan bane shiyasa duk damuwa da kadaicin rashin Umman ya musu yawa suka koma abin tausayi a cikin gidan gashi su modibbo sun koma.


Dad ma da kwata kwata ummah Bata daukan wayarsa a cikin sati biyun take ciwon zuciya da damuwa suke neman Kaisa kwance Dan haka yau yana tashi Tara yaran yayi gabaki dayansu yayi zaman nasiha dasu yana Jin Sam bazai iya rayuwan ba Dan kadaici zai Masa illa da yaran duk da ba Yara bane amma zaman Umman yana sake bawa familyn farin ciki da jinsu a cike.

Da daddare kusan karfe goma Jannah harta fara Shirin bacci jiki a mace saiga Kiran Dad din a wayarta.

Hijab ta sako akan kayan baccinta ta sauko ta nufi Palonsa.

A tsaye yake ko data shiga Dan haka a Sanyaye ta qaraso tana gaidasa.

Amsawa yayi yana kasa kallanta yace

"Je ki hado kayanki yanzu ku fito muje"

Kallansa tayi da Dan sauri ya kalleta Kai tsaye yana cewa

"Kije"

Juyawa tayi ta fice cikeda mamaki me girma amma ba fuskan tambaya a gurinsa.

Dakinta taje ta kasa ma hada kayan sedai fatma da jikinta yake tsananin mace ne ta hada mata tana Jin kadaici tin yanzu yana mamayeta ba Ummah ba Jannah.

Saukowa sukai gidan tsit kowa na dakinsa Dad ya kama hannunta fatma Kuma takai mata kayanta har motan da Dad ya kira Muhammad ya Kaisa.

Fatma suna shigewa mota hawaye suka fara gangaro mata ta juya da Sauri tana komawa ciki sukuma suna ficewa Jannah ma hawayen takeyi.

Fitan motarsu Dad din ya saka Maheer fitowa sanyeda kayan baccin Frnsess masu santsi black da suka qarawa haskensa haske ya nufi kofar palon yana kallan time.

Fatma data shigo tana kuka mara sauti tana Jin gidan itama duk ya isheta Bata lura dashiba sbd hannuwanta dake fuskanta sai Jin tayi tai karo dashi da sauri ta janye hannuwanta hawayenta na gangarowa ta kallesa cikin sanyi da kuka tace yayi hakuri.

Kallan bakinta da yayi maganar da hawayenta dake gangarowa yai yana Jin tausayinta kafin ya bude Baki yace

"Waye ya fita?

"Dad ne da Jannah ya tafi kaita"

Shiru yayi yana kokarin juyawa ta bude Baki tace

"Yaya Maheer nima dan Allah zan bisu saimu dawo tare da Ummah"

Dakatawa yayi sbd Jin zancen wani iri da Kuma muryan datai amfani da ita gurin zancen.

Juyowa yayi ya kureta da kallo me sanyi kafin ya miqa hannunsa ahankali ya kama nata ya janyota gabansa sosai har kirjinsu na haduwa yace

"Ita Jannah gidan aurenta ta tafi,
Ita ummah mijinta ne yakai mata sirikarta ya daukota ita Kuma ke Kuma me zaace kinje yi?

Kin manta kinada aure ne yanzu?

Gyada kai tayi cikin wauta da Kuma fadan gaskiyanta tace eh ta manta.

Da mamaki ya sake Kafeta da ido yana auna shekarunta Dana Jannah wadda ya kusa haihuwa.

Ajiyan xuciya ya sauke yana Dan rankwafowa ya dauketa cak gabaki dayanta yana nufar dakinsa da ita sbd Bata matsayin da zai hanata manta auren dayake Kanta daga yau din.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 80

Kai tsaye bedroom dinsa ya nufa da ita yana shiga da kafarsa ya tura kofar dakin yana rufewa tareda saka key.

Tsakiyar dakin ya ajiyeta yana Dora idanuwansa akanta tayi Dan baya ahankali tana kasa dagowa ta kallesa kirjinta na Dan bugawa da karfi ta bude Baki Jin Shiru a sanyaye tace

"Ba nufina na manta ba,ina nufin zanje ne....

Shiru tayi tana kasa qarawa sbd yanda ya matsota sosai ahankali qamshinta na shigar hancinsa direct hakama tana Jin saukan numfashinsa me dumi a fuskanta.

Sake ja baya tayi kadan tana Dan dagowa ahankali ta kallesa da idanuwanta da suke cikeda hawayen datake tin a wajen.

Idanuwansa akanta suke bai dauke ba yana qare mata wani nutsatsen kallo sbd bai taba tsayawa ya Kafeta da ido ya Kare Mata Kallo ba sai yau din.

Kayan baccin dake jikinta ya kalla riga da wando masu tsantsi har qasa sai qaramar hula dake Kanta wadda bata rife gashinta dayake a tsaf gyare duka ba.

Wuyanta dayake bayyane yafara Kai hannunsa ya shafa ahankali tareda yanjota ta fado jikinsa ya sake shaqar qamshinta daya fara kashe Masa jiki yace

"Fatmah" cikin wata murya Mai cikeda kasala sbd rabonsa da koma a mafarki shaawansa ta mace ta motsa tin bayan rabuwansa da Anny Dan haka ya sauke ajiyan xuciya data fidda numfashi Mai dumi a fuskanta again take ta rintse idanuwanta tana Dan qanqame jikinta tana kokarin janyewa baya ya mannota jikinsa gabaki daya yana hadesu kirjinta yayi kyakkyawan sauka a kirjinsa yana Jin wani irin taushinsu da tudunsu a lokaci daya suna tada tsikar jikinsa gabaki daya.

Fargaba taji tafara shigarta hannuwanta suka Dan fara rawa ta kasa dagowa ta kallesa ta bude Baki tace

"Kayi hakuri to Yaya Maheer bazan sake ba nafasa zuwan zan zauna gida"

Tana fadar Hakan tana Dan kokarin zame jikinta amma ba damar Hakan sbd harga Allah gabaki daya haduwan jikinsu ya gama tada Masa komai musamman Kamshin datake fitarwa me tsananin dadi a hancinsa da kwakwalwansa.

Cikin wata murya me sautin daya sakata kallansa ahankali tana sake shiga fargaba yakai fuskansa ya hade da tata yana shaqar qamshi da numfashinta dakyau yace

"No nasan zaki sake ne gwara kema ki zama cikakkiyar matan auren saiki koyi zaman gidanki tinda kafarki yawo takeso"

Girgiza Kai tayi tana kasa magana sbd hannuwansa dake yawo jikinta suna sake manneta jikinsa yana rungumeta tsam tsam da Kyau.

Daqyar cikin wani sauti ta bude Baki tace

"Yaya Maheer dan Allah fa"

Shima kasa Bata amsa yayi yana kama fuskanta ahankali sbd hakurinsa da control dinsa dasuke qarewa ya Dan dago fuskan nata yayi mata wani irin mayen Kallo kafin yakai bakinsa ahankali kan nata yana hadewa cikeda wani irin yanayi ya lumshe ido yana jinsa kaman yau zai fara sanin mace.

Kissing nata yakeyi yana Jin wata lafiyayyar shaawansa na sake motsawa tareda abubuwan dayake samu a tattare da jikinta Mai laushi da kamshi Dan haka ya fara Jin zai zare gashi ita gabaki daya tsoro takeji rawa kawai jikinta yakeyi sbd ta kasa sakewa da Yaya Maheer dinne ajikinta saduwan aure Kuma zaiyi da ita gashi Bata iya ko saba wannan kisses dinba Dan haka ta rasa me zatai sai hawayen fargaba.

Daqyar ya iya sakinta sbd yanason wannan Karan aurensa da zuria idan Allah zai basa su kasance masu albarka Dan haka janta yayi sukai alwala suka fito da kansa yakaita har dakinta ta sako hijab ya sake dawowa da ita suka shige.

Sallah sukai tareda addua me yawa kafin suka shafa ya sake janyota jikinsa suna daga zaunen basu tashi ba ya dorata kan kafafunsa yana kallanta cikeda mamakin kunya da fargaban datake ciki.

Hijabinta ya zare mata ahankali yana sauke idanuwansa akan kirjinta dake sama yana qasa sbd harbawa da fargaban datake ciki sosai.

Murmushi me sanyi yayi yana rungumeta jikinsa ahankali yana shafa bayanta Dan samar Mata da nutsuwa tukuna yana ambatar sunanta cikin sanyi yana sake fada mata mahimmancin aure dayake Kanta yanzu.

Shiru tai a jikin nasa tana sauraronsa fargabanta Da tsoronta ya tafi sosai sbd yanda yake mata da Kuma tinanin ya fasa komai.

Ahankali taji hannunsa me laushi da sanyi yana shiga cikin rigarta ya shafi bayanta zuwa wuyanta kafin ya fara gangarowa cikinta dayake a shafe ya shafa ahankali take ta qanqamesa tana Jin wani irin numfashi na kufce mata ta tashi daga kwancen datake jikinsa tana dagowa zata kallesa ya Dora bakinsa kan nata yana mata wata fitinanniyan tsotsa yana bude botiran gaban rigarta gabaki daya lokaci daya batareda ya tsaya daya bayan daya ba kawai rigar ya bude suka ringa zubewa ya zare rigar daga jikinta yana jefarwa.

Non padded bra din dake jikinta nude kala ya zubawa ido yana kallan fararen Kirjinta da suke ciki ya lumshe ido yana Kai hannuwansa ta bayanta ya balle hook na bra din ya zare ahankali ya jefar tayi saurin daga hannuwanta zata rife kirjinta ya riqe hannuwan yana saka kansa a maimakonsu take ta fasa wani irin malalacin kuka tana Jin jikinta na Dan tsananta rawa Dan Bata taba sanin da wannan rikitacciyar wasan ba Mai zare Kai.

Rigar jikinsa ya jefar Shima yana sake hadesu yana mata mayyar tsotsa tako ina kafin ya miqe da ita a jikinsa ya nufi babban lafiyayyan gadonsa yana kwantar da ita tareda mata rumfa yana zare wandon baccinta da kafarsa sbd hannuwansa are busy da wani zazzafan aikin a kirjinsa da bakinta daya kissing kaman zai cinye.

Fatma Jin abinda yafi karfin rayuwanta gaba daya kuka ta ringa Masa Wanda yake sake zare nutsuwan kansa yana sake Jin dadi da shauqi me karfi sbd Anny Bata taba Masa kuka ba ko a Daren farkonsu.

Lafiyayyan nutsuwa da gamsuwa ya samu da fatman wadda taji jiki ba laifi Dan Kuwa gajiyan gaske ya sauke mata ta shekarun daya debo ba samun cikakkiyar gamsuwan aure da samun mace me sauran yarinta.

Rungumeta yayi jikinsa yana lumshe idanuwansa yana Jin duniyarsa ta gama cika cif cif a yanzu dayake mace kaman Fatman Dan haka baisan lokacinda ya ringa sakawa su modibbo da duk Wanda yaje daurin aurensu ba albarka harma da Garba da Nicky da sukai sanadin rikicewan komai akai musu auren.

Fatma Kam bacci da Dan zazzabin gurzuwa ne suka sakata lafewa a jikinsa sai gap da Asuba suka tashi.

Wanka sukai tareda sallah kafin ya sake maidata bacci a jikinsa bayan ya sake samun wata gamsuwan a tareda ita wadda ta sakasa baccin me nauyi Shima yanajin kaman bai taba samun kwanciyan hankali da nutsuwaba kaman yau din.


******Dad a lokacin da yabar zaadens din cikin Daren da Jannah Kai tsaye LIMBAs suka nufa yana Jin zuciyarsa na hakura da dukkanin abinda ummah bataso,

Abu daya gani ya Kuma fahimta ya Kuma saka kansa a gurin shine idan har yana so da kaunar umman kaman yanda yake ji to dole zai sakawa ransa kaunar danta idan har bazai iya kaunarsa ba sbd tsananin son da Jannah ke Masa dakuma kasancewansa uban jikansa dayake so tin baizo duniya ba,

Ummah tana tsananin kaunar nasa Yayan da har ta zabi barin nata ta zauna dasu Wanda yasan shi bazai taba iya barin yayansa ba sbd tsananin son dayake musu Dan haka yasan dole tayi sadaukarwan da har abada bazai iya dena Sonta ba Dan haka ya zabi son dayake mata ya kaunaci 'danta akan abinda zuciya take saqa Masa.

Suna isowa dayake securities sunsan Muhammad da motarsa take aka bude Masa ya shige suna Masa barka da zuwa.

Parking yayi tareda Dan juyowa ya Kalli Dad din Wanda ya sauke ajiyan xuciya yana sake cirewa ransa Komai ya fidda wayarsa ya karbi numbern AZIZ LIMBA a gurin Muhammad din ya saka Kiransa Kai tsaye.

A wannan lokacin AZIZ na tareda Sayd suna wata tattaunawa so lokacin daukan wayarsa ya wuce hakama baquwan number ce Dan Haka Kai tsaye kashe kiran yayi tareda kashe wayar gabaki daya yana ci gaba da abinda yakeyi.

Duk me buqatan ganinsa ko magana dashi sayd yake nema Dan haka Dad bai sake Kiransa ba sai kawai ya kira sayd Kai tsaye Wanda yana ganin Kiran ya Kalli AZIZ din Wanda bai dago ya kallesaba hankalinsa na kan abinda yake karantawa.

Daukan wayar sayd yayi Wanda take ya gane me magana cikeda yar girmamawa ya gaidasa yana miqewa yafice zuwa harabar gidan Dan tarbonsa sbd sanar dashi yayi Kai tsaye yana LIMBAs.

Da girmamawa sayd ya tarbesu tareda bude Masa motar ya fito hakama Jannah wadda hannunta yake cikin na Dad dinta tana kallansa cikeda tausayawa sbd tasan ya ajiye komai ne ya hakura sbd soyayyar dayake mata dakuma wadda yakewa Umman AZIZ din.

Babban palon gidan Kai tsaye sayd ya isa dashi yaje ya sanar dasu Mama harda Umman sai gashi duk sun fito cikeda girmamawa aka gaisa fiddausi ta gaidasa taje da Kanta takawo Masa ruwa batareda ma saka masu aiki ba sbd basa girmamawa a matsayin mahaifin Jannah da Kuma mijin Ummah.

Ummah Bata fito ba mama dasu fiddausi ne kawai suka fito sai ga AZIZ Wanda sayd yaje ya sanarwa da zuwan Dzad din.

Sanye yake da jallabiya fara qal me tsananin laushi da santsi tana Daukan ido ta zauna jikinsa daidai size nasa data fidda tsawonsa da kakkarfan jikinsa sai kamshinsa me sanyi dayake tashi hankalinsa kwance da kwarjininsa da sai ayau yake cike idanuwan Dad din Wanda ya qare Masa Kallo tin daga nesa yana hango kyawawan kamannin Fatimansa a gurin AZIZ din.

Yana qarasowa gaida Dad din yayi yana kawar da mamakinsa cikeda girmamawa kafin ya zauna yana kallan Jannah wadda tayi Masa kallan tsaf kafin ya iso tana dauke Kanta sbd ganin nutsuwa da kwanciyan hankalin dayake ciki abinsa ita Kuwa duk tabi ta zama abinda ta zama sbd Tinaninsa da tinanin halinda yake ciki na damuwa.

Dauke idanuwansa yayi daga Kanta yana Dan basar da murmushin ganin yanda tayi wani irin ya dawo da hankalinsa kan Muhammad suka gaisa Nan fiddausi da Falaq suka fice daga Palon suna barin manya,

Sayd ma ficewa yayi hakama Muhammad fiddausi ce tayi Masa jagoran zuwa duba Aysha da jikin sai ahankali daidai lokacin Ummah ta fito sanyeda hijab har qasa hankalinta a kwance ta kallesa tana musu barka da zuwa Harshi har Jannah din Wanda Hakan ya sakasa rudewa ma daga abinda yake kokarin son fada ya fara kame kame.

Dan boyayyar murmushi AZIZ ya sake yana tayasa Nemo zancen Daya manta yace

"Duka komai ya wuce Dad"

Karban zancen Dad yayi da cewa

"Komai ya wuce ga Jannah Nan ta dawo hannunka,matarka ce iyalinka ce ina fatan har abada zaka zamo gata da majingininta itada Yayan da zata Haifa maka,
A matsayin na mahaifinta ni nakawo Maka ita da kaina sbd na baka amanar yarinyata da kaina ina fatan soyayyar da kake mata zata dore har abada,
Allah ya sake kawar mana da shedan yayiwa aurenku albarka tareda zuriarku"

Amin" kowa yace kafin yaci gaba da nasiha tareda neman afuwa ga duka ahalin LIMBAs bisaga abinda ya faru shekaru wanda bai taba bude Baki ya nema yafiyar ba.
#MAMUH
07019691719*_KALBIM_*
Mamuhgee

Book 2
Chapter 81

Muhammad da bai taba isa dakin Aysha ba duk zuwan dayake yi ganinsu yawanci a Palo yake tsayawa a cikin mutane yake Dan iya ganinta ya gama ya tafi wani lokacin ma ko ganinta baya samun damar yi sedai yabar tarin kayan fruits dayake kawowa kaman hauka ya tafi sbd daga shi har ita sun rasa ta Yaya zasu fara fuskantar juna Dan hakanne suke da avoiding haduwansu su kadai.

Ko a yanzu ma ya dauka fiddausi zata tsaya tareda su ne Dan haka ya isa dakin a natse fiddausi tayi knocking ta bude bakin tareda sallama ta duba taga Nicky din bata dakin tana toilet Dan haka tace ya shigo.

Shigowa dakin yayi yana zaunawa a sofa cikin nutsuwa yana shaqar qamshin turarenta da bazai taba Manta kamshinba har abada sbd a wancan lokacin da kaddarar ta afku tsakaninsu ya dauki lokaci qamshinta na jikin kayan dasuke jikinsa lokacinda ya hadu da ita,

Qamshin yayi yayi yaqi fita kayansa sbd tsadan turaren da karfinsa Wanda daga karshe kona kayan yayi sbd koyaushe suna Tina Masa yanayin nasu da bayason tinawa.

Fiddausi juyawa tayi ta fice dakin tana jan kofar dakin.

Shiru yayi yana Dan duba wayarsa a natse.

Babu daukan time sosai sai gata ta bude kofar bathroom din tafito batareda tasan dashi ba Sai data fito sosai ta fara takowa tsakar dakin me girman dayake dauke da babban lafiyayyan gadon Turkish set da sofas masu laushi da ctable da sauran luxury decos.

Kaman daga sama taga mutum a zaune kawai da sauri ta dakata tana kallansa da idanuwanta da sukai laushi sosai sbd Amai ne ta gamo tai brush.

Ajiye wayarsa yayi Shima a natse yana dagowa ya zuba mata idanuwansa masu kyau da hakuri yana kallanta.

Kasa daukan kallansa tayi tana Kuma rasa abin fada ta tako ahankali tana isowa bakin gado ta zauna shi Kuma ya gangaro da idanuwansa akan cikinta dayake bayyane sosai sbd sanye take da rigar bacci doguwa har qasa Mai Dan kauri babu ko hula akanta gashinta da bai taba samun kitso ba yana daure tsakiyan Kanta baa tanke ba sbd kada Kanta yayi ciwo.

Tana zama qaramin mayafin dake kan gadon ta dauka tana rufe Kanta tana kasa dagowa ta kallesa ta fara kokarin hada maganar da zata fada ya katseta ya hanyar saukaka mata shi yayi maganar sbd tausayinta daya cikeda haka kawai sbd ganin yanda cikin yake mata kaman nauyi.

"Yaya jikin?

Ba karamin taimaka mata yayi ba daya karbi maganar Dan haka ajiyan xuciya ta sauke a boye tana Dan dagowa ta kallesa Shima ita yake kallan ta zubawa fuskansa me haske Ido tana mamakin kasancewansa fari sosai duk da a kauye ya rayu hakama nutsuwa da sanyinsa suna Nan babu sauyi duk da zai sameta a matsayin matarsa bai taba nuna wani rawar kai ko nuna girman Kai akan hakanba duk da yasan bai cancanci mace kamarta ba Amma duka yayi Shiru ya runguma sbd darajar abinda yake cikinta Wanda koma tayaya aka samesa dai jininsa ne.

Hawaye ne suka ciko idanuwanta taji tana kasa iya yadda da zuciyarta akan cutatar dashi da aurenta Dan haka Bata iya amsa tambayarsa ba ta bude bakinta muryanta cikeda danasani da kunyar abinda taja musu tace

"Ina rokon yafiyanka sbd nice sila Kuma sanadin halinda kake Ciki ayau na bacin suna da auren dayake kaman na dole a gareka"

Ahankali cikin kunya da baqin ciki ta sanar dashi abinda ya faru Wanda tayi datasani da nadama harma da baqin ciki da tsanar Nicky din baya ta Kuma fara kuka tana rokon gafararsa.

Shiru yayi yana kasa cewa komai sbd baisan mema zai fada din ba Dan haka ya kasa ma kallanta sbd zuciyarsa datai duhu sosai yana mamakin macen da zata iya bawa namiji abinda zai sadu da ita kenan a wancan lokacin da AZIZ dinne yasha haka zata basa Kanta ya sadu da ita ko me?
Hakama da Ammar ne yasha haka zai haqewa Jannah da auren wani akanta sai rayuka da dama su lalace kenan duk sbd zuciyarta data Kitsa mata wannan mummunan tinanin da qazanta.

Miqewa yai ya fice dakin kawai yana Jin tsanar kansa gabaki daya kasance yaji wannan mummunan zancen daga bakin macen da zata zamo matarsa Kuma uwar 'yayansa.

Miqewa tayi tana kuka tabi bayansa da sauri tana Kiran sunansa muryanta na rawa sedai bazai iya tsayawa ba Dan bayason ya tsaneta yana buqatan tafiya kafin Tinaninsa ya dawo daidai zuwa wani lokaci.

Palon ya ratso inda su Dad suke zaune suna magana har lokacin idanuwansa ko gani basayi itama nata idon ya rife ta biyosa da sauri tana sake Kiransa.

Ganin yanda take tafiya Bata duba gabanta ne tana neman faduwa ya saka Mama tashi ta tareta tana cewa

"Aysha lafiya Kuwa?

Kuka ta fasa tana kasa boye komai ta fara fadan komai akan yanda ta samu cikin kunya da baqin cikin kalaman nata na sake kasheta tana kuka sosai tana ce su roki Muhammad din ya yafe mata.

Kowa Shiru yayi sai a lokacin AZIZ ya Tina da lokacinda Jannah ta shiga halinda Ayshan ke fada Wanda shi kadai ne yasan da Hakan take yaji wani mummunan zufa na rufesa sbd kenan a wancan lokacin da Ammar Jannah tafara haduwa dashi komai zai iya faruwa ko me???

Saurin ajiye tinanin yayi sbd wani mugun nauyi da zafi daya rufe kirjinsa da idanuwansa take ya miqe baya ko gani sosai yabar palon.

Dad ma da zufa ya gama jikasa miqewa yayi jikinsa na yar rawa yabar palon Shima yana nufar kofa sbd kenan da Mummunan balain da suke ciki yanzu ya kere komai da duka plans din Nicky din sunyi aiki da cikin Ammar da auren wani akanta ne yake kan Jannah din hakama da Shima AZIZ din cikinsa ne a jikin Nicky din,Jin Dad yayi kaman ma zaiyi amai Dan haka ya isa mota batareda angama meeting dinba kowa ya watse babu Wanda ya iya cewa komai sai Ummah datakai Ayshan dakinta ta wuce nata itama.

Jannah ma da rawa jikinta yakeyi sosai miqewa tayi tana rasa gurin zuwa Dan haka tayi dakin fiddausi Kai tsaye tana neman guri ta zauna har lokacin rawa jikinta yakeyi ta dafe cikinta tana ta jerowa Allah godiyan da cikinta ayau ya kasance na mijinta AZIZ dinta bana Mummunan kaddarar da zata kashe Kanta ba akan baqin ciki.

AZIZ ma yana isa Palonsa Jin yayi jiri ya debesa ya zaunar kujera da karfi,

Abinda yakeji a kirjinsa Jin yayi yana Masa yawan da kaman ciwonsa Daya fara mantawa yana neman tashi sbd kishin Jannah kadai dayake neman kashesa na iya wannan maganar da abinda ya tashi faruwa kenan a baya.

Jin yayi numfashinsa na toshewa babu abinda yake tsananin buqata face Jannah din gabaki dayanta Dan ita kadaice zata yaye Masa abinda yakeji ya ganta a gabansa ya

Please Login or Register in order to submit comment