kyauta ba
"Kiyi hak'uri Hafsat wlhy bada sona bane"
"Ni dason nawa ai ya Maheer, wannan ce soyayyar dakake cewa zaka nunamun kanamun tunkan ayi sati harka soma nuna mun rako mata duniya kurin nayi, mesa acikin kwanaki uku kacal zaka dasamun so da k'aunarka azuci sannan ka soma azabtar dani, wlhy seka ciremu " wowta take zazzaga masa meze cire ya tambayi kansa? Ba amsa
"Kiyi hakuri abun dukba haka bane ba, kuka ta saka masa, lokaci s'aya kanta ya k'ara hargitse mata da ciwo me tsanani, dafe goshi tayi tana sauke numfarfashi a hankali, daga haka kuma seyaji shiru bugun zuciyarta ya tsaya cak!!!! Kamar yanda numfashin ta ya d'auke cak!!! Lalubar hannunta yayi ya cira shi ya sako yaga yazo lagwaf....
" suma tayi" ya furta a sarari....tunawa yayi da maganar likitan ta tun a Nigeria....
"Idan kukayi sa'a zata warke na har abada, amma sekun kula idan damuwa ta mata yawa zata rik'a suma kuma ba'ason irin wannan suman sabida wani zubin dagashi basa tashi se k'abari" wata mahaukaciyar k'ara ya sake had'eda kiran sunanta, su sophie duk hankalinsu yadawo kanshi suka fito a guje har catrine ma suka nufi d'akin....
Mom Nu'aiym
*Haske writer's Asso (Home of expert and perfect writer's)*
*🗿WATA FUSKA🗿*
🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉
*Billy galadanchi*
*Sadaukarwa ga qawata Hafsatul Elham*
45
Harara Fareedah ta wurgawa Anty Nasara
"Haba Anty, waime ya sanya arayuwa ke bakya k'aunar kiga an rabu lafiya ne?" Huci ta somayi
"Wlhy se umma taga wannan iskancin,dama zaman kenan da kukeyi a london, shisa mana matarka taga abinda ta gani ta tashi hankalinta...... Shidai kan Hafsat yai yaci gaba da jijjigata, anan ne mommy tashigo hankalinta bekaita wurinba seda Nasara ta nuna mata
" kalli Hafsat Umma, Maheer yayi zina da ita yau Allah ya toni asirin su" wanka mata lafiyayyen mari umma tai kai tsaye
"Maza Fareeda kauce mun zan duba ta, ke kuma Nasara karki fita tsaya a wurin" tafad'a tana tunkarar Hafsat d'in da kanta, Dubawa tayi sannan tace
" ki suturta mata jikinta mijinta ya dauketa kukaita mota kije asibitin ku da ita, lallai a dubata da kyau, kinsan matsalarta akuma duba wannan raunin dataji ajikinta" To fareeda tace aka daura mata zani da hijab Maheer ya kinkimeta, har lokacin Anty Nasara se sauke numfarfashin wahala takeyi, bayan sun fito umma ta kalleta
"Muje d'akina" ta furta, sannan batare data jira cewarta ba ta juya, seda Umma tajima da fita sannan tabi bayanta bayan ta zaro wayarta ta danna lambar islam
"Ke wlhy, wawiya ce toki sani wlhy yaudai da idona na kama Maheer da Hafsat sunyi zina, in tak'aice miki ma jini ya b'alle mata inaga dama sun saba yau akazoyi kila cikin shege ne da ita ya b'are, an kwasheta a sume kije tana asibitin su Fareedah ki ganewa idanki" zabura islam tayi tana salallami, lokaci d'aya ta soma kuka, ta rasa wanda zata gayawa tunda innan ta ta wuce!!!!!! Zarar Hijabi tai ta zura ta barwa yarinyar da aka kawo mata me reno mamaa ta fita da sauri, driver na ganinta ya taso da escort biyu, ta shige mota suka cira!
**********
Ba wani abu bane ciwon daine ya tashiwa hafsat, amma da sauk'i bekai wancen ba, an samu ta farfad'o sedai ta gagara bari a mata d'inkin wurin se kuka takeyi tana cewa tsoro takeji, Dr. Samha aka k'ara baiwa damar dubata inda kai tsaye tace za'a iya barin wurin hakan yankuwar bekai ace se anmata d'inki ba, sabida ba wani sosai bane daze gagara warkewa da ruwan d'imi, a cikin satima idan jikinta yanada kyau zeyi healing da kanshi, da wannan aka barta akan baza'a mata d'inkinba.....Anty Fareeda ta kalli Maheer sunbar hafsat tana bacci sun koma office d'in fareeda tace dashi
"Maheer meya kaika? Wane haukan ya kaika hayayyak'ewa mace haka, bazamuce baka saba ba tunda yake kanada mata harda arziqin 'ya, meye na yuwa mace wannan hawan k'awarar?...." Lokaci d'aya kunya ta dabaibaye Maheer yace
"Anty Reedah ba haka bane ba wlhy bansan ma anyi ba, bani acikin hayyacina sedaga baya" D'an murmushi tayi bataso ta k'ureshi ta kula kalaman suna masa nauyin fad'a
"Babu damuwa, amma kanada aiki, dan yarinyar seta dinga gudunka yanzu kam...kuma ka sani seka barta ta huta koda na one month ne, and nxt time plss kamata a hankali, hanyar budurwa komai yawan shekarunta se'a hankali ake mata wannan dakayi yanzu, a hankali zakabi da ita idanma tanada k'arancin ni'ima seka nemi wata hanyar ta sauk'ak'a mata, barema ina zancen saukar ni'ima ga yarinyar datake a tsananin tsorace, Dr. Samha tace ko suman datayi tsorone, dan Allah ka rik'a yin komai a hankali, lastly kuma kaida Anty Nasara kasan dai seta gayawa matar ka ko?"
*************
"Ke Nasara waime sa koda wane lokaci kikeyin abu kamar wata k'ank'anuwar yarinya ne? Tayaya zaki kalli idon k'aninki kice masa yana zina?" Cikin takaici ta furta
"Yaro da matarsa dan rashin tarbiya seya kawo mace cikin gidan ubansa ya hayayyak'e mata har haka, inada yak'inin cikine da ita Allah ya toni asirinsu"
"Waike bakida hankaline? Toki sani Hafsat Matar Maheer ce, ubanku da kanshi ya d'aura auren su, yace kar a gayawa kowa, ban gaya kiki bane ba sabida nasab halinki sarai, kuma ko yanzu akul d'inki kika gayawa matarsa wannan maganar kotajin wai matar sace Hafsatun" wara idonta tai
"Matarsa kaman yaya?" Dak'uwa ta mata da hannunta
"Kamar yanda nake mata a wurin ubanki, ki sani aurensu yafi watanni shida, watak'in yaune ya samu keb'ancewa da matarsa harya mata aika aika haka" tana tab'e baki na bak'in ciki tace
"An nunamun umma banida muhimmanci a gidan nan, ace anwa k'anina aure na biyu banida labari, to narigada na gayawa islam komai a waya wlhy....." Zaro ido waje Umma tayi😳😳😳 kantace wani abun wayanta ya soma ringing, a hankali ta d'aga ganin Fareeda ce ta kara a kunne
"Umma mun shiga uku, wlhy islam tazi har asibiti anwa Hafsat Allurar bacci ta shak'eta gatanan yanzu ba kanta, sanda tazoma bama nan nida Maheer yanzu bamusan abinyiba, ga jikinta cen ya rikice da k'yar aka k'waceta a hannunta" Allah umma tasoma kira kanta ce
"Ganin zuwa wurinku" ta mik'e ta sab'a hijab, Nasara ma ta biyota....
"Karki biyoni wlhy, karma ki sake zuwa inda nake!!!!
Mom Nu'aiym
*Haske writer's Asso (Home of expert and perfect writer's)*
*🗿WATA FUSKA🗿*
🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉
*Billy galadanchi*
*Sadaukarwa ga qawata Hafsatul Elham*
44
Se jijjigata yakeyi amma ko motsi suma cirko cirko sukai a kanta babu me magana, ganin haka bazata haufa masa d'a me idoba ya bashi damar kwasarta zuwa asibiti, jalkabiya kurun ya zura, a tsaye ya kwana ranar dankuwa likitoci suna kanta....Allah sarki k'addara ta riga fata bincike ya nuna kan natane har lokacin da 'yar matsala wanda inhar ba'a dena b'ata ranta ba bazata tab'a dena suman ba, kuma idan anyi nasarar samun rayuwarta yanzu ba lallai a samu rayuwar tata wata rana ba, sabida haka suna shawarta su akan su dena yin duk wani abu daze jawo b'acin ranta ko yayane, amata abinda takeso, Dr. Ya k'ara da cewa akwai ulcer a tattare da ita wanda yanada yak'inin rashin yin breakfast ne da wuri ya janyo mata shi, anan ma yabada shawar wari sosai, hankalin Maheer ya tashi akan wannan ciwon da haka akayi sunan a tsaitsaye babu me kwanciyar hankali se su islam da a yanzu fatanta befi ace Nanuwa ta shek'a lahira ba.....wuni d'aya cur tana kwance an mata alluran bacci, maheer zaune a bakin gadon datake ya kifa kanshi akan gadon, a yau har Abba ya kira yake gaya masa matsalan Nancy cikeda damuwa Abba ya mata adu'a, yayi fad'a sosai akan akula da ita......
Hannunta dayake rik'e dashi ta matsa a hankali, da sauri ya d'ago kanshi ya kalleta, mik'ewa yai har lokacin hannunsu yana had'e da juna, su sophie ma suka taso dukkansu suka sunkuyo suna kallonta, murmushi ta sakarwa Maheer ta lumshe idanta, shima yana murmushi yace
"Swthrt sannu, sannu kinji kin tashi, yanzu inane yake miki ciwo?" Matse hannunshi ta k'arayi
"Ba komai amma inajin yunwa sosai, da kaman kuma tea nakeso nasha" Kanajin muryanta kasan tanajin jiki, daurewa kurun takeyi, kallon shauty yae
"Shauty dan Allah ki had'o mata tea da sauri, ki had'o kinji" Shagwab'e fuska tae
"Yaa maheer ka d'agani in tashi zaune naji duk jikina ciwo na gaji da kwanciya" A hankali ya d'agata zaune ya zauna a bayanta ya d'aura bayanta a saman faffad'an k'irjinsa, ya zagaye ta da hannunsa d'aya a haka har aka kawo tea d'in da kanshi ya bata tasha, sekuma ya bata magani kai tsaye tayi bacci ajikinsa, wani sanyine ya ziyar cesa har ransa sabida ta bashi tausayi.....
*****************
*Bayan sati uku*
Shirin dawowa sukeyi sabida su Nancy sun gama exams, tun daga ranar da aka sallamota asibiti bata k'ara zuwa kwana d'akin Maheer ba, sedai takan masa dukkanin abinda yakeso, gudun b'acin ranta ya sanya be tashi mata da maganar kwanan ba, a cikin hikima suke gudanar da soyayyar su dukkaninsu sunyi na'am da cewar k'aunar dasukewa juna ta samo asalaine daga indalla..
A hanyar shiga d'akinsa tayi mantuwa da caja wayarta gashi anata cewa sui sauri, shikuwa saurin yake ya fito sukai karo, kanta dake kallon k'asa ya daki k'irjinsa da sauri ta d'ago ta kallesa, se kuma ta shagwab'e fuska tawa kanta masauki a k'irjinsa had'e da dunk'ule hannunta takai masa naushi cikin wasa a k'irjinsa
"Shine kuma baraka kalla gabanka kana tafiya, so kake ka fasan goshi Hero?" Murmushi yayi ya zagayeta da hannayensa
"Am so sorry Swt hrt kinji, bansan kinzo ba kiyi hakuri" Tsalle ta daka ta sumbace sa a kuncinsa
"Karka damu Hero, sannu nima ban kula kana zuwa ba" Bata jira amsawar saba ta rab'a shi da bow legs d'inta tanata sauri ta zaro caja d'in ta ta fito......
***************
A b'angaren Ummul kuwa, kullum cikin sallan dare take da adu'o inta na neman tsari ta fauwalawa Allah lamuranta kuma da tsohon cikin ta take azumin nafila, tunanin Nana khadija ne yake neman illata mata rayuwarta, sabida akan Nanan ko abinci seta gagara ci, ta kasa cire tunanin 'yar akanta sabida batasan halin dasuke ciki ba, tadai Mayarda komai awurin Allah.
Ameenu ma yana cikin wani yanayi, ya tashi hankalinsa sosai, ya gagara d'aukar wani mataki, amma a yau yayi niyya da shirin tunkarar alhaj baba akan maganar matarshi.
*****************
A jirgi kowa yayi shiru tamkar ba tafiyar mutane da yawa ba, Islam, innan ta, sophie, shauty se kuma Maheer da Nancy, kujerar dake kusa data maheer itace ta islam, gefensu kuma sophie da Nancy ne, sophie ke gun window cen mak'ale se Nancy dake farkon kamar yanda maheer ma a farkon yake, jefi jefi sukan watsowa juna kallo dasu kad'ai suka san ma'anar sa a haka ahaka har suka sauka lafiya, inda suka kai mak'ura wurin k'ure islam dan kuwa tana kula da yawan murmushin dasuke sakarwa juna wanda bata gane kan saba....
****************
Gidan umma dukkansu suka sauka, acen akaci aka sha aka kuma wataya da hirar yaushe rabo, kowa yasha mamakin sakewar Nasara da islam, ga yaranta en mata harsu biyu ma sunzo, anty Fareedah da Nancy tamkar zasu cinye juna, Allah kuma ya had'a jinin Nancy da yarinyar Anty Nasara ta biyu da Nancy me suna Haneepha, se dare kowa ya fashe......su Nancy Umma se shagwab'ata takeyi wanda wannan ma bewa inno da islam dad'iba, har kanta ta d'aura akan cinyar ta tana mata shagwab'a, ita kuwa lokaci d'aya ta nemi kunyarta ta rasa, setake gani tamkar ta samu wata uwar ta cikinta.
****************
D'akin datake mallakinta ta zauna dama a gyare yake, ita kamma ta soma mantawa da nik'afi, kwana biyu da dawowar su, Bayan la'asar lokacin Umma batanan sunfita da anty Nasara da Fareeda, Maheer ya dira agidan, kai tsaye d'akin Hafsat ya shige ya sameta kwance tana bacci, sosai ta bashi sha'awa a yanayin shigarta wannan ne ya bashi damar d'are gadon ya kwanta a bayanta ya shiga shashafa jikinta, acikin bacci dabe jima da d'ibar taba taji alamun ana mata wannan abun, wannan ya sanya ta zabura ta ta mik'e zaune, juyowa tae ta fuskance sa lokaci d'aya ta sakar masa lallausan murmushi, kana tamik'e zuwa toilet, sanye ajikinta under skirt ne kurun sabida zafi sosai takeji an saba da sanyin london had'arine a garin shisa zafin sosai ya taso gadan gadan......kunna ac tai ta cire komai na jikinta ta ja under skirt d'inta sama ta kwanta kasancewar itada masu aikin sukai girki yau ta gaji....bakinta ta wanko sannan tazo ta d'auki cingom na kampanin orbit amma na waje ta sanya abakinta, zama tayi ta kwantar da kanta saman cinyoyinsa, ta zagaye waist d'insa da hannayenta
"Yaa Maheer nayi kewarka, jiya ban gankaba" shafa sumar kanta yayi
"Kiyi hakuri My princess, jiyan ina tare da Ameenu ne akan naganar yayarki, so bansamu kainaba se dare, sabida seda muka dangana abun ga Abba kuma kinsan ganin Abba wahala,appointment ma daya bamu wlhy kusan sati uku yace, gashi mune ma zamu sameshi mascow" jinjina kanta tayi
"To Allah ya shige mana gaba Hero" sunan dayake cewa seta gaya masa kenan shisa harta soma sabawa......." Shafa kanta ya somayi har wuyanta, cikin kunnenta yake tura yatsansa a hankali, tayi shiru tana jiyoshi yana mata wasanni ta lumshe idanta dai kawai, tako ina shafarta yakeyi shida kanshi ya soma fita hannaya cin sa, gashi sam be shiryawa yin komai da itaba seya jira umarnin Abba, Amma ya kasa hakura ita da kanta ya kula yau d'in son abun takeyi, besha wahalar kwanta da ita ya cire kayan jikinsaba, ya k'arawa Ac karfi ya kashe fitilar d'akin, sosai yake mata wasanni naji da fad'i Sanda yakai bakinsa kan manya manyan nipple d'inta kuka ma tasaka masa dabatasan na meye shikuwa a wannan lokacin bayaji akwai abinda ze dakatar dashi daga neman halalinsa ayau, Rarrashi da ban baki yasomayi mata yanata kissing nata dayi mata abubuwan daya tabbatar cewar zasu gigita masa duniyar ta, a hankali yakai harshensa kan cibiyarta me zurfi ya soma lasa yana zagayewa hannunsa d'aya yana kan mararta yana shafawa a hankali, se wani shigewa marar keyi tana masa wasu numfarfashi abun harya kai ga tasoma shafe masa kansa itama, soyayya aka gudanar me tsafta, sunkusa one hour suna wasanninsu seda yakai hannunsa gun manajanta ya tura acikin pant d'inta sannan ne ta tsorata ta soma rawar jiki, daban hak'uri
"Kayi Hakuri yaa Maheer kaji, wannan ma isa wlhy" shibemasan tanayiba, dan iya k'arfinsa ya zage wandon, Be b'ata lokaci ba wurin kai mata hari iya k'arfinsa sabida harga Allah a matse sosai yake, tunda joy stick d'insa ta isa a me martabanta yaji wani sanyin dad'i da ni'ima dabe tab'a jinsaba, se kuka take shi kuwa wannan dad'in ya sanya gaba d'aya ya rikice ya mata shigar sauri, hanyar daya samu ita ya daddage ya fatattake hafsatu baiwar Allah, tun tana kuka tana ban hak'uri daban baki hardai tayi shiru yadenajin motsinta, hafsat ta tsorata sosai a ranar tashiga firgiji mara iyaka, ga zabar rad'ad'in datakeji, maheer seda ya samu nutsuwa sosai sannan ya kwanta, surutu yake mata dabema san yanayiba harna tsawon 15 mns jin shirun yayi yawa ya sanyashi tarwatse idanuwanshi akanta, lallai ya aikata b'arna dan kuwa da sauri ya zabura, babu wadatar haske a d'akin amma hakan be hanashi hango bed sheet d'inta na cinderella da jini ba sosai dama ya wuce na kecewar verginity....mik'ewa yayi yaje ya kunna fitilar d'akin......."Innalillahi wa inna ilaihiraji'un" itace kalmar daya furta, da sauri yayo kan Hafsat, sam bata Numfashi ko kad'an ta sheqe, ga uban jini ga alama ya gama yanka er mutane, indai ba ciwon ta bane ya motsa, seda ya soma suturta kanshi cikin gaggawa sannan yai kanta, har ruwa ya saka mata masu sanyi amma ko motsi, kuka kawai ya somayi, ya kira anty Fareeda akan tazo cikin gaggawa yana d'akin Hafsat, kuma karta gayawa kowa, koda ya kira suna gate na gidan kuma Nasara sarakan muna furci tajiyoshi sarai, seta lafe seda Fareeda ta haye sannan tabi bayanta da sand'a, Ko Anty Fareeda ta tsorata da abinda ta gani ta kalleshi a hargitse
"Mahii meka aikatawa 'yar mutane?"
Jikinsa har b'ari yakeyi
"Ba abinda na mata Fareeda, dama kwanciyar aure ne bamu tab'a yiba kuma wlhy ko yanzu k'addarane ban zata ko kad'an haka zata faruba, Fareedah kofa numfashi batayi?" Kanta ta juya ta kunna fitilar wayarta ta haska k'asanta
"Innalillahi wa inna ilaihiraji'un, haba maheer, wane abu kayi haka sekace jahili, kaga yarinya a haka bazaka lallab'a ba, ka sumar da ita dan akwai sauranta amma wlhy se am mata d'inki, wannan ai haukane, haka aka gaya maka anayi?" Yana share kwallah
"Ki taimakeni anty Fareeda kar ummay taji, muje asibiti seta farfad'o hankalina ze kwanta" wani beyi maganaba acikinsu Anty nasara ta fad'o, Tafa hannu ta somayi ta juya tana kiran Umma itama umman da sauri tazo.....
Mom Nu'aiym
*Haske writer's Asso (Home of expert and perfect writer's)*
*🗿WATA FUSKA🗿*
🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉
*Billy galadanchi*
*Sadaukarwa ga qawata Hafsatul Elham*
49
Anwa Ummul aiki susscesfully an cire mahaifan gaba d'aya ta huta, sedai bata farfad'oba dayike an mata alluran bacci....'yan biyu se cancara qarar yunwa sukeyi dole aka soma musu da madara karsu jigata......
********------********
Dukkansu sun kasa yin komai se kallonsu dasukeyi, hankalin Umman ya tashi ganin su a haka, tana zargi ko fad'a ne sukayi harya kai suka fad'a daga saman,sophie dake bacci acikin baccin tajiyo kururwan su wanda yasanya tai hanzarin tashi ta sakko itama, itane tai jarumtar zuwa ta d'aga hafsat amma t kasa, tadai kula tana numfashi amma sam bata cikin hayyacinta, ita kuwa islam jini ta hanci da baki...hankalin kowa ya mugun tashi da taimakon securities na gidan aka wuce dasu asibitin su Fareedah inda umman da kanta ta mata waya, cikin gaggawa aka karb'esu aka shiga duddubasu.....
Hafsat kam ciwon tame yai mugun tashi se kuma islam data samu targad'e a kafad'anta da kuma k'afanta se buguwa datai ba laifi tad'anji ciwo sedai ba masu hawalan warkewa bane...kowa yarigada ya gama cewan islam ce taja tajata fad'a suka fad'o a tare se tsine mata ake, har aka kwana biyu suna asibitin ga kuma babu wanda aka sallama, amma ita islam da magana da komai tanayi har tashima dukda raunin k'afarta yayinda Hafsat ke cikin tsananin rad'ad'i da azabar ciwo sabida har yanzu batamasan inda take se dogon bincike akeyi akanta kasancewar tanada matsalan da ake neman ciwo kanta tun farko.
*Bayan kwanaki biyu*
Kwanansu hud'u aka sallami islam, inda hafsat har lokacin shiru ko motsi, abincinma ta NG tube ake bata, sosai take shan wuya abubuwa sun mata nauyi a zuci........ Yau su maheer suka dira Niger ta jirgi suka zo a kano suka sauka, kai tsaye gidan islam suka nufa har ummul da Ameen, a d'ayan part d'in suka sauka gidan akwai tight security ya sanya suka sauka acen, beko lek'a wurin islam d'inba dama ya sanya kuku ya dafa abinci da komai ya fice, yana matuk'ar so yaga Hafsat, yana sani ya shareta be sanar mata zancen tafiya ba sabida yasan condition nata tabbas zata shiga damuwa.
A sukwane ya shiga cikin gidan, yaje d'akin umma batanan, ya duduuba parlor na sama dana k'asa bata ban. Kai tsaye ya juya d'akin Hafsat, ya d'anyi knocking shiru kanya tura k'ofar d'akin ya shige da sallama d'auke a labb'ansa, ganin ba kowa ya sanya shi juyawa yana tunanin ko tasamu sauk'ine sun soma fita, a k'ofar d'akin yaci karo da Gimbiya me aikin gidan, zubewa tai tana kwasar gaisuwa cikin k'aguwa ya d'aga mata hannu ya kuma ce
"Ummana da Hafsat fa?" Kallon shi tai.... Tana rik'e baki "Yallab'ai dama baka san abinda ya faru ba?" Gyaran tsayuwar sa yae cikeda mamaki, ko kan su taso yai waya da ummansa amma bata sanar masa komai ba, anty fareedah ma bayan ya iso sunyi waya amma komai batace masa ba
"Meyene ya faru kuma?" D'an jim tai batai magana ba seda ya daka mata tsawa
"Danla malama dake ake magan nace gayamun dalla dalla meya faru ne?" Cikin rawan jiki ga tulin munafurci na cinta, dan sarai taji uwar na gayawa k'awayen ta besan miyan da ake shaba tace
"Yallaba'i dama fa umman kane naji tana rok'an Anty hafsat akan wai su had'e kai acewa me gida bata sanka araba auren, injin umman wai bazasu barka ka nutsu ka samu kwanciyar hankali ba, kuma sannan islam ita takeda tsatso dakai dan haka ita ta hak'ura kawai dakai karka tsufa da wuri akan tashin hankalinsu, to daga sannan dai ban kuma jin d'uriyan anty Hafsan ba, sedai naji umman tanata dukan k'ofar d'akin ta tak'i ta bud'e se da yamma sosai Anty islam tazo tanemi ganin hafsat d'in akace tana sama, to dagacen dai dambe ya kaure a tsakaninsu suka gangaro daga saman nan har k'asa bame motsi, Alhamdulillah ita anty islam an sallameta jiya daga asibiti dan ta samu sauk'i ita anty Hafsan dai ko d'azu danaje asibiti kai abinci da driver gwanin tausayi ta hanci ake bata abinci" ta k'arashe maganar cikin share k'walla alamun tausayi" yama rasa mezaice mata ko kuma wane tunanin zeyi be tsaya cewa da ita komai ba ya sakko daga matattakalar benen da gudun fanfalak'i zuwa mota, body guard d'insa naganin sa suka bankad'e masa murfin mota kai tsaye convey suka rufa masa baya da kusan mota biyar tasace a tsakiya suka bar harabar gidan me k'atoton gate har round about ne aciki, tafiyan kusan mintuna uku kansuje gate nan take ha wangale kansa sukai waje...dama yanada guards nashi baya buk'atar yawon dasune sam yanzu ma akan Alhj Baba ne basusan ta ina ze bullo musu ba...kai tsaye office d'in farida ya wuce, beko wani tsaya knocking ba ya bankad'e k'ofar, ita da umma ne da mijinta suna tattaunawa, dukkansu mik'ewa sukayi tsaye ganinsa yace cikin sauri
"Fareeda Hafsat fa? Tana inane yanzu" labb'anta sun gagara sanar masa tana ICH (Intensive care Unit) tana kwatanto hankalin sabyanda ze tashi inhar itama d'azu da akai refering nata can tasha kuka shifa dake tsananin san matar sa? Ta gaza furta masa kalma d'aya kowa se kallonsa yake, tunkan tai Magana yaji zuciyar sa ta tsinke ya gagara tsayuwa zubewa a wurin gaba d'aya seda mijin fareeda ya rik'esa
"Ka kwantar da hankalinka matar ka tana nan, amma bazamuji k'warin gwiwar sanar maka ba harseka bamu nutsuwarka ka kwantar da hankalinka gaba d'aya....kallon sa kurun yakeyi baya ko k'iftawa tamkar ze cinyesa haka yakeji
" inajinka tana ina yanzu?" Seda Dr. Ya g'yara tsayuwarsa sannan yace "ICH" Mik'ewa yai tamkar wanda aka tsikara ya nanata kalmar ICH a bakinsa sekace me koyon magana, da riverse ya juya da gudu zuwa wurin baya ko ganin gabansa, dukkansu da gudu suka rufa masa baya, har suka isa an hanashi shiga se cizge cirge yaje yanda yaganta daure da ox da glass ita kad'ai batasan inda kanta yake ba, ya kalli umman sa
"Umma keda islam ne ko, kina kallo islam ta wurgo mun ita daga saman ita tanacen tana hutawa amma Hafsat na na nan tanashan bak'ar hawala ko, ummana nine fa mahee d'inki yaushe kika dena san farin cikina? Naji komai daya faru a wurin Gimbiya, yaya yarinya batada lafiya kuma kin sani, da aurenta kaman daga sama kice araba? Wlhy ni idan babu hafsat arayuwa ta banga amfanin taba ma, ita kuwa islam kinsan tayi attempting kisa daga farko yanzu kuma kin dawo kin bata damar ke b'ancewa itada Hafsat again, ga sauran abinda kuka ragemun nan a kwance, wlhy umma ban tab'a zata zakimun haka ba, amma shikenan" kowa yai shiru yana sake sak'e a xuci yayinda ya juya kurun zuwa gidan islam cikin rashin kuzari, har aka isa bema sani ba seda tukunna suka ankarar dashi k'arasowar tasu ya fito, kai tsaye ciki ya nufa yaci karo da 'yarsa a hannun maid ya karb'eta yanata masa wasa tamkar ba komai a ransa yayi missing d'inta sosai, islam dataji sallamar sa ta fito seta tsaya kurun ta kasa ce masa komai, bed room nashi ya shige ya kwantar da 'yar ya rubutawa islam takarsar sakinta ya fito da babyn ya baiwa maid d'in ya bita d'akinta, mik'a mata
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 19 Chapter of 20