ko skul batajeba se soyayya aketayi dukta gama tatsewa Maheer ruwan jikinsa, yayi lagwaf, bacci yayi se magrib yanayin sallah sukaci abinci sukayi isha se suka kara adana kansu acikin lallausan duvet bacci ne me nauyi yayi awon gaba dasu basu suka farka ba se asuba, anan ake rigimar kuwa cox a b'angaren Hafsat kwana tayi tana zuba uban kuka babu k'akk'autawa, shikenan ita an aureta an mayar da ita banza, an hanata auren Mahal sannan kuma anzo ana cutar da ita wlhy zata rama ne, Anty Fareedah ma wayau take mata tafison d'an uwanta akanta, ta mayar da ita jaka banza anzo duk anbi an tsaneta, meye amfanin wannan auren? Tayi bakin ciki sosai, kan daga bisani ta baiwa kanta magana akan tahak'ura kurun.
************
Maheer bashi yazo gidan ba se bayan kwana biyu, gaba d'aya islam ta hanashi fita ko company bejeba so biyu yana cancelling meeting nashi, Allah ne shaidarsa Nancy tana cikin ransa, har kunyan ganinta yakeji, Da sallamar sa ya shiga gidan, suna zaune susu uku, ko wacce sanye da riga iya cinya suna shan fresh milk, dukkansu wasanninsu suke suna raha amma banda Hafsat tayi shiru tana dannan wayanta, da Ummul take chat, su sophie atare suka had'a baki wurin gayar da maheer amma sam Nancy ko d'ago kanta batayi ba bare ya saka ran zata gayar dashi, ganin haka ya sanya yace dasu
"Ku barni da Nanuwa, zamuyi magana ne" Mik'ewa sukayi amma sophie sarakan gulma ajikin k'ofar d'akinsu ta mak'ale....ko kallon sa batayiba ya zauna kusa da ita ya rik'o hannunta tana zaune akan kujerar ko motsi batayi ba, gashin gemunsa ya sanya a bayan wuyanta yana gogawa a hankali, tsikan jikin ta ya miqe, lokaci d'aya taji saukar wata muguwar kasala lumshe idanta tayi ta bud'esu a hankali, d'ayan hannunshi ya sanya ya shafi k'irjinta zuwa wuyanta, sannan ya d'ago fuskarta suka fuskanci juna, Idanuwan su suka gauraya dana juna, idanta harya soma ja yana shirin kawo ruwa, mekenan batada zarafin ramawa ? Meke sanyata kasala? Mesa bata iya yi masa rashin m, mesa yazo mata ta wannan sigar dabazata iya hanawa ba, suna kallon juna kowa da abinda yake sak'awa a ranshi yace Nanuwa lagonki kenan, kina cika bakine kurun amma kinfi kowa bukatana......muryanshi kaman baya iya magana yace
"Kiyi hakuri Nanuwa, zazzab'i nake tunda mukaje cen, ko nemana bakiyi ba, kema kinsan bayanda zanyi in kasa koda kiranki ina lapiya, kyau ace ai kinemeni da kanki" har yanzu cikin idanshi take kallo ta kasa gaskata zancen sa takuma kasa k'arya tashi, shikuwa bakinta ya d'auke masa hankali kasa hakuri yayi seda ya manna bakinsa da nata wuri d'aya, ta kasa katab'us batada k'arfin hanasa, bazatace tana manta wancen ranar ba, harshenta ya lalubo ya soma tsotsa a hankali, har yana mata wani numfarfashi wanda shine yake k'ara kashe mata jiki, yanayin qshin da numfashin ke fitarwa yana k'ara kasheta gaba d'aya batada yanda zatayi daya wuce ta rike masa waist d'inshi sabida tasoma kasa iya rik'e kanta, janye bakinta tasoma k'ok'arin yi amma ya hanata, sake harshen yayi ya sanya nashi harshen ya lashi lips nata, ya dawo ya sumbaci wuyanta, saketa yayi suka k'ara manna idanuwansu acikin na juna, sam bata iya d'auke idanta a nasa, k'wallan idanta ya sakko tace dashi da k'yar
"Ka dena kallona dan Allah" murmushi yayi
"Kema ki dena kallona" yau kawai ta d'auke idanta a nashi da k'yar, amma ta kasa nutsuwa ji take idan yana kallonta tamkar yana jona musu wani magnet ne da dole seta kalleshi, d'ago idanta ta k'arayi a hankali ta gauraya a nasa, har yanzu ita yake kallo, kanta ya janyo ya sanya harshe ya lashe mata wannan hawayen dake ambaliya a idanta,ya k'ara manna bakinsa a nata, kuka tasoma yi masa yanzu kam, abinda bata saniba wannan kukan ne yake jinshi wani irin daya sanya ya kasa d'auke bakinsa anata ya soma shafa cinyar ta, da k'yar ta kwace idan nan dukya sauya tace
"Kayi hakuri karfa ka manta su safiyya suna nan fa" Dafe kanshi yayi ya saisaita nutsuwar sa, besan yanda za'ayi ya yadena kai hannunshi jikinta ba, bashi bane yake wannan shaukin akanta, gangar jikinsa ne ke masa izgilan cin nan, harga Allah yashiga tsoron yanayin zamansa da islam, kiss kurun dayawa Nancy ranar idan yana tarawa da islam seya sanyo tunaninta a zuci tukunna yake samun gamsuwa
"Kiyi hakuri bankiraki ko a wayaba, bazan k'araba banji dad'i bane shisa kinji" lumshe idanta tae ta qara budesu akansa kasala ya dirar mata, batasan meye feelings ba Allah be d'oro mata se yanzu
"Babu komai, Allah ya baka lapiya nizan shiga ciki bacci nakeji" D'an yatsanshi ya sanya yana mata yawo a cinya
"Kiyi baccinki asaman jikina Nanuwa kinji" ta kasa koda qwaqwaran motsi se kallonshi kurun datake yanameci gaba da yi mata yawo a cinya!!!! Sophie mamaki ya kamata taje d'aki tanawa sha'awa gulma, aikuwa suka had'a rai sunsan brother su bashida neman mata, shine kenan ya sanya taketa bakin rai, ashe iskanci take koya masa?....
Ya dade tare da ita a parlor sedaga bayane ma yawuce, tana shiga dakin sha'awa tamata kwal, wai ita er iskace zata iskanta musu yayansu kowa yasan shi mutumin kirki ne waye waye...... Tayi kuka tamkar zata mutu amma ta rasa kalmar yi musu magana.......bayanin mema zata musu su fahimceta? Ai babushi wlhy, ga abinda yaja mata nan, wannan muqun muqun ya isheta, zuwa tayi ta kira anty Fareedah ta fayyace mata komai...
Mom Nu'aiym
*Haske writer's Asso (Home of expert and perfect writer's)*
*🗿WATA FUSKA🗿*
🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉
*Billy galadanchi*
*Sadaukarwa ga qawata Hafsatul Elham*
37
"Kinga Sis ki kwantar da hankalinki zan kira sha'awa na musu bayani zuwa anjima kad'an nanda ma 1 hour yanzu inada patient ne" tana kuka tace
."To anty nagode sosai" tanata faman kukanta a parlor Sophie tazo ta zasemta ta zauna kusa da ita
"Kiyi hakuri Hafsat banji dad'i bane dana ganki keda yaa Maheer kuna wannan abun, kinsan fa ba kyau kuma Abba yamana nasiha akan tsare mutuncin mu, mesa zakiyi hakan?" D'agowa tayi ta kalleta
"Haba sophie tunda muke dake kin tab'a ganin koda saurayi nayi? Kyau ace yanda muka shak'u da juna kifi kowa sanin halina" langwab'e kai tayi cikeda damuwa
"Kamar miji da mata amma Hafsat, kofa hanashi bakiyi ba kalli yanda kuke kallon juna mesa zaki biye masa?" Ranta a b'ace cikin d'acin murya ta furta
"Amma Sophie idan ma hakanne shi dayake yayanku bazeyi laifi ba seni, shiba d'an iska bane ba, shi bakwa zarginsa da lalatani seni ce zan lalatashi" riqo hannunta fiyya tayi
"To kiyi hakuri, amma kin san bakyau ko? Bedace koda shi ya nemeki ba ki bashi kanki, kinsan fa ko kadan babu kyau irin wannan, dan Allah karki k'ara bari yakai hannunsa jikinki, dama akn wannan ne kurun ya d'auke matar sa" k'ura mata ido tayi
"Kinsan amma yafi zama haramun ka hanawa mijinka kanka ko? Allah yana tsinewa duk macen datake hanawa mijinta kanta alhali yana cikin bukatar ta" Mamakin kalamanta ne ya sanya tayi mintuna kusan biyu bata samu abun cewa ba, da k'yar tace "ban gane ba, toke mujinki ne" wasu yawu ta had'iya kantayi magana ma Shauty ce tafito da gudu ta fad'a jikin Hafsat
"Dan Allah hafsat kiyi hak'uri, wlhy rashin sanine, karki d'auki kalaman mu har zuci, bamusan an d'aura aurenku da yaa maheer ba, dabamuyi wannan haukan ba" kukanta ta tsananta ta rungume shauty basu hanata ba seda tayi ya isheta tukunna ta tsagaita
"Banso ko kad'an ace ko 'yan uwana su gagara shaidan halina ba, nayi tsammanin koda fin haka kuka gani kumun uzuri da magana me dadi, amma se kuka gaggasamun maganganu da zeyi wahala na mantasu da wuri" shauty ce tace
"Dukda bamu kyautaba amma kinsan bazaki hanamu yin dogon zargi akan kuba, kema duk yanda muke dake ace wai ki gagara gaya mana aurenki dayaa maheer " kallonta takeyi kaman bazatayi magana se cen tace
"To Amma shauty Abba ne fa yace karmu fad'a"
"Dukda idan kika fad'a mana wazamu gayawa? Daduk abin bekai ga haka ba" sophie ce ta nemi qarin bayani awurin shauty kai tsaye ta gaya mata tub zuwan yaa Mahii Nigeria aka daura auren, murnarsu ne ya mantar da Nanuwa damuwar datake ciki dole ta hakura suka ware sunada jin dadi, amma ance karsu nunawa yaa Maheer sun sani ko umma karsu gayawa.
***********
Maheer ranar da yamma ya dawo gidan, su Sophie kuwa en iska suna ganinsa suka tsiri zuwa group discussion, be kawo komai a ransa ba, kurin dai suna fita ya rufe gidan da nufin wanawa Hafsat kai, dan ita batasan yazoba, shisa ma dasukace zasuje group discussion tace bazatayi ba ita ba course dinsu daya ba....... Kwance take asaman gadon tayi ashe ashe tanashan iska daga ita se vest da boxers irin na mazan nan, amma vest irin ta matace b'ingilalliya ce me fad'i, cotton bod ne a kunnen ta tana sosa kunnenta a hankali tana lumshe ido, jin anshigo d'akin be sanya ta bud'e idanta ba cox tama zata en shiriritar ne suka dawo, k'amshin turaren datajine ya ankarar da ita, bud'e idanta tayi a hankali ta saukesu akansa, batasan sanda tayi murmushi ba, lokaci d'aya ta miqe zaune
"Sannu yaa Maheer ina wuni" zama yayi kusa da ita abakin gadon ya rik'o hannunta
"Dakin sani dabaki tashi daga wannan kwanciyar da kikayiba, dazaki shekara dubu kwance a hakanan, dana shekara dubu a tsaye ina kallonki" Rausayar da kanta tayi tana murmushi, hannunshi yakai ya shafi mararta seda cikinta ya k'ara lafewa ciki da sauri
"My princes wurinki nazo muyi hira" Kallonshi tayi cikin idonshi shima ita yake kallo, takai hannunta d'aya saman nasa dake kan mararta ta murxa a hankali kantace
"Nagode yaa maheer, me kakeso na kawo maka" kanne idanshi d'aya yayi yace
"Fresh milk zaki bani" murmushi tayi, bata fahimcesa ba
"Babu agidan d'azu muka shanye, sedai ko yoghurt" hannunshi yakai akan dukiyan dukiyan fulaninta
"Ga fresh milk ina gani zakice wai babu, sedai ko idan rowa zakimun" yau kad'ai wata irin kunyarsa ta lullub'e ta, ta dukar da kanta ta gaza furta kalma koda d'aya ce....gogan jikinsa harya soma rawa tunda yake be tab'ajin laushin dukiyar fulani kamar wannan ba.....shi bama wannan ma ji yakeyi tamkar ya mata shigar sauri amma yana tsoron abinda zeje yazo, rungumota yayi gaba d'aya jikinsa yana kyarma
"Princess yau kawai ki barni in huta da jikin kinnan ko yayane, roqon alfarma nake dan Allah badan halina ba" hannunta takai ta shafi sumar kansa sannan tace
"Mesa kake mun irin wannan ne yaa Maheer, kodama cen ni bance dakai jikinka yanada wani shamaki da nawa ba, kaine kake nisantar da kanka daga gareni" Lumshe idanshi yayi, bashida wani taimako daze iya yiwa kanshi, Abba yabashi wani azababben punishment dayake ganin babu me zafinsa a duk fad'in duniyar nan, yana tsananin buk'atar matarsa, ada yana shareta ne sabida babu yanda zeyi yasani idan yaci gaba da kusantar ta wani lokacin seyayi b'arnar daba shiri, idan daddy yaga Hafsat da ciki shi yaya zeyi da ransa? Kuma tabbas baya samun nutsuwa da islam tunda ya k'wallafa ranshi akan hafsat, yana samun cikakkiyar gamsuwa da ita, tana iyakar k'ok'arin ta dukda kasancewar tanada juna biyu, zuciya ce da rai dakeda buri.....
A d'aya b'angaren kuwa,Nanuwa jikinta da zuciyarta duk lugude suke mata, batasan mezeje yazo ba, gashi sam bata shiryawa hakan ba, ta shirya nunawa Maheer cewar ba'awa mutum yanda yayi, kayi amfani da ikon ka ka auri yarinya batare da izinintaba, bazatace batasan k'awarta islam ba, amma ta sani zumuncin su ya tafi kenan har abada....ada tasani taso Maheer amma wlhy yanzu babushi a ranta dasunan so, abubuwan datakeji game dasu ta alak'an tasu akan burgewa kurun, idan kuma ya rab'i jikinta bata iya hanashi wannan b'angaren ma wa'azin anty fareedah take tunawa datace mata duk macen data hana mijinta kanta, Allah da mala'ikunsa sun tsine mata, tsinuwar Allah kuwa yana nufin nesanta daga rahamar sa idan hakane bazakawa kanka tunanin aljanna ba idan ka mutu baka tuba ba tunda yake har Allah yasa ka mutu baka tubaba!!! Ina zataje da wannan nauyin? Da wani tunanin yin ramuwar gayya gwara ka hakura ka fawwalawa Allah lamuranka, watak'ila ma zab'in iyaye zab'ine na Allah....... Saukar hannunshi tajiyo asaman mararta ba zato ta shanye marar ciki har cikinta, d'age rigarta yayi ya sanya hannunsa yaci gaba da shafar wurin a hankali, amaimakon jikin Hafsat ya mutu se jikinsu ya mace a tare suka kwanta saman gadon ya gagara aikata komai agareta, se shafar marar da yakeyi kanshi yana saman k'irjinta....sunyi tsit se numfashi suke saukewa dukkansu a hankali, besan meya kashe masa jiki ba....shafa k'asan cikinta dayakeyi ne ya haifar mata wata k'atotuwar sha'awa dabata tab'a shiga cikin irin yanayin ba, tana kwance batasan sanda hannunta yakai saman kanshi ba, tasoma shafa sumar dabatada yawa tasha gyara se shek'i takeyi, a hankali take yawo da hannunta asaman sumar tana shafawa, a tare suke d'aukar numfashi sukuma sauke a tare a haka dukkansu sukayi bacci batare da shirin yinshi ba, yasha mamakin sanda ya farka yaga anyi isha sunata bacci, cike da kwanciyar hankali take baccin ta, gashi dukta mak'alk'ale masa, sumar kanta har saman k'irjinsa bekosan sanda suka dawo hakan ba.....kwantar da sumar kan nata yayi yaci gaba da shafawa seda ta bud'e idanta a hankali, tamkar a mafarki taga komai, sauke idanta tayi akan dukiyar fulaninta dake waje da sauri taja vest d'inta zuwa k'asa kunya me tsanani ya kamata, murnushi yayi aranshi yace yarinya kin makaro naga komai.
"Ki tashi muyi sallah princess" Mik'ewa tayi zaune seta tsinci kanta dajin nauyin mik'ewa ya ganta da wannan wandon, tasaba zama da ire iren wannan kayan acikin gidan amma wannan yamata guntu, bashida maraba da pant, kallonshi tayi ta sauke kwayar idanta a qasa da sauri...mik'ewa yae ya mik'a mata hannunshi a hankali ta zura nata aciki yajata tamike kai tsaye a k'irjinsa ya mata masauki yana me k'ura mata, yau kawai duk yanda yaso ta kalleshi tak'i, sumba ya manna mata a goshi ya tallafo fuskarta da tafukan hannayenshi
"Hafsat ina sonki kinji?" Murmushi tayi batasan ta furta masa
"Nagode sosai yaa maheer" D'an bata fuska yayi seta kwace jikinta ta juya da sauri ya k'ara rik'ota, hannunsa ya sauka akan mazaunan ta, wani yamutsewa tunanin sa yayi, wannan wane irin laushi yakeji ajikin wannan baiwar Allah jikinsa ne da hannunsa ke neman bashi kunya, yayin da ya k'urawa cikin idanta ido, itama shi take kallo se zare ido takeyi, kaita yayi k'irjinsa gaba d'aya ya rumgumeta tsam ajikinsa....k'wacewa jikinta tayi
"Anyi salla fa, ko magrib bamuyiba" saketa yayi idanshi har yayi ja jajir, ban d'akin ta shige gaba d'aya tayi fitsari tayi alwala tafito. ..baya dakin yabata damar yin sallan ta cikin nutsuwa ta nutse sosai cikin tunanin Maheer indai zasu keb'e seya kai hannunsa jikinta, meke saka jikinsa rawa idan yana tab'a ta? Meye ma ya sanya yake tab'atan tana fatan ba sha'awace ya sanya ya aureta ba, idan ma hakanne zata gwadashi ta gani inshaa Allahu idan sha'awartace baze tab'a cimma burinshi akan taba.
Koda ta idar da sallolin anan yadawo ya sameta
"Tashi muje yawo princess" murmushi ta masa sannan ta mike, tilastata yayi seda ta sanya kaya agabanshi sannan suka fita restaurants.
***************
*Bayan wata Uku*
Har wannan lokacin irin wannan ce ke shiga tsakanin Hafsat da maheer, zezo ya kakkamata suyi wasanninsu amma baze taba kaiwa ko a breast dinta ba, yayi wuta ya laluba da hannunshi, ko tsiraicinta be tab'a buk'atar ganiba, ita kuwa hajiyar cikinta ya tsufa tanama asibiti sabidata wuce EDD d'inta da sati biyu, suna tsammanin yi mata aiki idan bata fara labour ba zuwa gobe....
***************
A b'angaren Ummul kuwa tanacen da cikinta watannj biyar a Niger, batada wata damuwa tana samun kulawa sosai ba er kad'an ba awurin Naja da maman Hafsat, ga Ameen kuma duk k'arshen wata seyazo yamata sati d'aya hotel suke tarewa abinsu.....Alhj Baba kuwa yaci kud'irin cin uban Ameen sabida yaji labarin matarsa tana Niger, lafe masa yayi sabida so yakeyi ya shammmace sa, bedai takai maimai inda take ba amma tabbas an sanar masa cewan taje Niger....
**********
Yauma kamar kullum, da sassafe Maheer yazo duba Hafsat, haka yakeyi da sassafe yake zuwa, a parlor suka had'u, Dama ya sabar mata suna had'uwa zata rungumeshi harda guzurin sumba shima kuma haka, suka Sophie suna parlor d'in kai tsaye wurinta ya nufa ita ma kuma tazo suka rungume juna da kanta ta sumbace sa a kunce tana murmushi tace
"Good morn my charming prince"
"Morn princess how was ur night?" Waigawa tayi ta kalli su Sophie da tunda suka gaidashi suke kallon tv basu ko kulasuba tace
"Bayan jiyan baka sakani bacci ba, to beyi dad'i ba" Mazaunanta yad'an daka
"Kin ganki, to kiyi hak'uri, baby ne tana asibiti bazan iya barinta ita kad'ai ba" kallonshi tayi ta cab'e fuska ta juya d'aki kurin, murmushi yayi yagama dasawa Hafsat soyayyarshi me tsanani ga kishi daya kula tanada shi yanata dariya sanda ya juya yabita d'akin, yajima da sanin kannensa sunsan da auren harya k'ara ja musu kunne akan su kama bakinsu kar islam taji......tana tsaye jikin mirro ta sanya atamfa ja me zanen fari ajiki, tayi kyau sosai, turare take fesawa ya k'araso ya rumgumeta ta bayanta
"Princess menene kuma yau kika barni a tsaye?" Juyowa tayi gaba d'aya ta fuskancesa
"Nazata ka koma wurin jinjirarka ka bata nono tasha" murmushi yayi yauce ranar farko data masa bak'ar magana shima d'in a fakaice
"Bazan k'araba" ya furta yana me marairaicewa" d'auke kanta tayi daga dubanshi
"Me kayi ne?"
"Cewa islam baby agabanki bazan k'araba kiyi hakuri kinji my princess" shiru tayi bata ansa ba, seda ya kara cewa
"Kinji?" Sannan tace
"Ba komai fa, ka fad'a kawai aina saba ji" Be kulataba
"Ina zakije ne?" Kallonshi tayi
"School mana" jinjina kanshi yayi
"Dama nasone muje asibiti dukanmu gun Baby" da sauri ta kalleshi jin ya k'ara ambatar babyn shima dai dukse yaji wani iri amma seya wayance tamkar bece komai ba.....k'walla ne ya taso mata bataso ta bada kanta agabanshi da sauri ta juya zuwa toilet......seda tayi hawayen batasan wane irin kishine da ita ba, wanke fuskar tayi tazo dakin harya fice ta k'ara gyarawa ta fito, suma duka shirya sukawuce asibitin gaba d'aya......labour ne ya tasowa islam amma sune sukayi indusing nata, dayake cen turai har mijinka yana shiga d'akin haihuwa dan haka yana ciki haihuwar ya taso bilhaq amma service yayi thick da yawa, se rirrik'eshi takeyi tana ihu sekace wata arniya shine ma yake mata adu'a, ganin haka ya sanya ya fito bemasan sanda yake hawaye ba, da sauri Hafsat taje gunshi ta lalubo masa hannu ta rungumeshi
"Menene Yaa maher, Babba dakai kake kuka?" D'agowa yayi ya share kwallan dake idanshi
"Hafsat islam fa kaman mutuwa zatayi zatayi, har yanzu fa bata haihu ba" runtse idanta tayi sannan ta bude su a kansa ahankali
"Noo inshaa Allahu lapiya qalau zata haihu, karka damu, kadena kuka kurun adu'a zaka mata kaji" bece komai ba, k'annensa ma sunyi cirko cirko, zaunar dashi tayi ta d'aura masa kansa saman kafad'arta, turai ne ina ruwan wani dasu....hankalinsa atashe yake tsoro yakeji, wannan azabar dayaga islam nasha anya maza sunawa mata adalci kuwa? Ka dinga cutar da mace alhalin itace ke baka dukkanin farin cikin daya dace? Kamar an tsikareshi sekuma ya mik'e zuwa labour room d'in....
Islam tasha wuya daga bisani cikin ikon Allah ta suntulo yarinya me asalin kyau, me matuk'ar kama da ita bako tantama.....murna awurin Maheer ba'a magana se sannu yake mata ansha wuya islam.
Mom Nu'aiym
*Haske writer's Asso (Home of expert and perfect writer's)*
*🗿WATA FUSKA🗿*
🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉🦉
*Billy galadanchi*
*Sadaukarwa ga qawata Hafsatul Elham*
*Assalamu Alaikum...'yan uwa da abokanan arzik'i nagode sosai da adu'anku nasamu sauqi Alhamdulillah...mutanen wattpad yakamata ace kuna yimun uzuri, kusani danku nakeyin rubutu idan har kukaga ban muku posting ba to kuwa halin yine ban samu ba, amma haka dai kurun ana zaune k'alau bazan kasa yi ba ina fatan zaku fahimceni*
38
D'akin hutawa aka mayarda ita, inda Taketa wani iyayi ganin su Nancy
"Honey pls karkamun nisa bakaji yanda bayana yakemun zafi ba sosai" Rik'e hannunta yayi
"Sorry my baby, zakiji sauk'i kinji, zanwa Dr. Magana ma su kula dake da gaggawa, kinyi kokari sannu kinji babyna" murmushi tayi idanta nakan Hafsat, yamutsa fuska ta k'arayi
"Honey kasan me?" Kallonta yayi still hannunsu yana had'e wuri d'aya
"Naso ace Baby boi na haifa me matuk'ar kamanni dakai" girgiza mata kansa yayi
"Noo ki godewa Allah ma daya baki wannan me kamar ke d'in, ni Alhamdulillah dama bana gajiyawa da kallon kyakyawar fuskarki kinga yanzu kin samamun farin ciki, kin haifamun me kamar ke swt hrt, kin haifawa kanki kishiya" Tabare fuska tayi
"Aa ni banason kishiya honey, Allah ya kiyayeni da kishiyar gaske" murmushi kurun yayi
"Yanzu kinsha ruwan sanyi daga haihuwanki, saura tea ko?"
"Noo nina k'oshi" Tabashi amsa tana wani yamutsa fuska
"Bazamuyi haka ba Babyna, ki daure kisha tea d'in ko yaya ne"
"Honey nika sanya amun tuwo, yaushe rabon danaci? Kuma kaga gidansu Nanuwa sun iya miyan me jego da kunun ma, sabida kaga ko mak'otansu aka haihu susukeyi ka sanya tamun mana" yasan da biyu tayi maganar
"Tunda Mamanki tana kan hanya ki hak'ura mana setazo, Hafsat dan anayi a gidansu be zama lallai ta iya ba" Tab'e baki tayi
"Menene amfanin ace setazo? Kenan idanda bazata zoba banida wani gata kenan anan garin, alfarmar daka nema aka wuto da kayan ta kenan yazama abanza"
"Noo ba haka bane Babyna kide bari tazo"
"Allah ni idan ba wannan tuwo da miyan da kunun ba bazanci komai ba in zata shekara bata zoba, so akeyi in lalace mijina ya gujeni anamun bak'in ciki ne kurun" murmushi yayi
"Islam rigima, naji bari muje gidan a had'a komai kinji" Se sannan tayi murmushi..ya kalli Nanuwa
"Ke nanuwa wuce muje na direki a gida sena wuce yin wasu sabgogi kanna dawo ki tabbatar kin had'a mata komai datake buk'ata har kunun" Wani k'ululun bak'in ciki ta had'iya kantace
"To Yaa mahii" ya miyar da dubanshi zuwaga su Sophie
"Ku kularmun da ita kanna dawo kunji" suma dai to sukace kurun basuyi magana ba,shida hafsat suka juya zuwa harabar asibitin suka shiga motar bamewa wani magana...seda ya daidaita kan motar sosai akan titin sannan ya kalleta,tayi wani kici kicin da fuska ta b'ata rai...hannunta ya kama
"Princess yadai,anmun haihuwa ko barka bazakimun ba" Waigowa tayi sukayi ido biyu idan nan yayi jajir kamar zata runtuma ihu haka takeji
"Matar yayana ta haihu ainima 'yatace ko, nima bakamun barka ba" murnushi yayi bece komai ba har suka isa gidan na islam inda ta koma......suna shiga ya rufe k'ofar ya kamota ya rungumeta jikinsa....dama kuka takejin yi wanda ze kama mata kurun take nema ta sanya kukan, lafewa tayi ta saka masa kuka sosai ya gane ta shak'a sosai ya sanya be hanata kukan ba seda yaga tsayuwar bazata haifa musu 'ya me idoba sannan ya d'agata cak zuwa bed room nashi, se a kan gado ya direta sannan ya manna mata kiss a goshi..idanta har lokacin a rufe dukda ta dena zubar da hawaye, Kayan jikinta ya zare mata tas ko motsi batayi ba seda ta dawo iya pant da bra ne ajikinta sannan ya sarara mata, idanta a rufe har lokacin ragewa kanshi nauyi yayi shima yadawo dagashi se boxers ya rungumota acikinsa, wani k'wak'waran numfashi taja ta fesar bazatace bataji saukar wata ni'ima ba, tabbas akwai wani al'amari na daban dan ganeda keb'ewa da mijin ka......tureshi tayi gefe
"Abinda ya kawomu kenan? Abinda kurun kake buk'ata a wurina kenan? Bakada wani abu dakake so a wurina se sha'awa yaa maheer, ni ban cancan ci soba ba matar so bace se zallan sha'awa, bazan barka ka b'atamun rayuwa ba a banza, bazan zura ido ka cutar dani kayiwa Allah wanda ya halicceka karka tara dani seka tabbatar kanka kana sona karka k'ara kusantana seka hak'ik'ancewa zuciyarka sone aranka nawa ba sha'awa ba, idan na hanaka kaina inhau tsinuwar Allah idan kuma na baka kaina alhalin baka sona wlhy na cutar da
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 16 Chapter of 20