rayuwata!! Bakada labarin cewa idan ka gama biyan buk'atar ka dani cillar dani zakayi, kasani koba komai nk k'anwar kace mayar dani k'aramar zawara ba daidai bane awurinka!! Ka sauwak'amun aurenka indai har kasan zallan sha'awa nane a ranka" Mik'ewa yayi yana nodding kansa a hankali cikin jimami yace bayan ya matso kusa da ita sosai har suna jiyo bugun zuciyar junansu.....
"HAFSAT sha'awa ni Maheer tawaye? Badai wannan abun ba" yakai hannunsa saman dukiyar fulaninta, zagaye ta yae da hannunsa ya b'alle ma b'allin bra d'inta ya zare "Akan me zanyi sha'awar ki? Mata nawa na gani a tsirara ? Basu burgeniba seke zanyi sha'awarki? Sabida wannan abun? Islam batadashi ne? Ko naki yafi nata ne?" Idanshi ya sauke akan kunkurunta ya sanya hannu ya zare d'an kanfan dake jikinta ko motsi batayiba bare ta d'age k'afafuwanta ya zare shi kuma yabar shi anan k'ara matseta yayi kanya zare singlet d'in jikinsa
"Wannan girman kunkurun dakike tak'amar kinadashi be tab'a rud'ar dani ba, nakuma zata ko wannan abun naki yanada wani banbancine da sauran mata dahar zaki bani sha'awar dazan b'atawa kaina lokacin aurenki, ashe duk kanwar ja ce!!! Ban saniba se yanzu dana ganki tsirara! Ke kuma ki kalleni da kyau zaki tabbatar wa kanki cewar ni nakeda abun sha'awa bake ba, kalli k'irar jikina namiki kamada ragon namiji? A halaye nafa kinga alamun soko ne ni? Yanayina fa ya nuna miki irina zeyi sha'awar mace me kalar ki? Bari kiji tunkan adena saka miki wando nake ganin mata, k'asashen duniya babu inda ban zagaba ko karnai k'arya nace d'aif'aikune ban jeba,Naga mata iri iri wanda suka fiki komai! Naga na hutawa naga na aure naga wanda zan iya biyansu inyi amfani dasu in kawar da sha'awata, a london kurun inada dukiyar dazan iya kama hayar dukkanin karuwan garin nan, nida nakeda damar yin hakan duk banyiba sena b'uge dayin auren sha'awa? Sokon ina neni dazan auri mace ko wacce tafiki ma bare ke dan sha'awa, tunda nake ba'a tab'a jifana da muggan kalamai ba irin wannan.....Bakida abinda zanyi sha'awarki dominshi wlhy hafsat kuma ki sani sena banbance miki tsakanin so da sha'awa zan nuna miki banbanci tsakanin auren so dana sha'awa zan nuna miki inda ake aure badan sex ba!" Yakai hannunsa ya damqi nonuwan ta.... Bana bukatar wannan abun na rayu dubuna sun rayu babu, zan nuna miki yanda so ke tafiya batare da sha'awa ba ki fitar mun a d'aki!!! Ya fad'a cikin k'arajin daya firgita duniyar ta......
*******
Gid'imewa tae ta kasa mema zatayi, ta soma tattare jikinta da mayafinta,tsaki yaja yabar dakin...seda tayi kukanta me isanta tukunna ta shirya ta fito...A parlor ta sameshi....muryanta harya disashe tace
"Bansan kan gidanba,me dame zan dafa mata?" Ga mamakinta beyi fushiba
"Dama ke nake jira,na ciro komai,dayije saqon ya iso tun last week muje na tayaki" ta kasa sakin jikinta dashi taji kunyar sa da tunanin data masa dama yanda ta masa magana, taso ma ace fushi ya mata dayafi wannan wayancewar da yayi....Bayanshi tabi sukaje ktchn cikin k'ank'anin lokaci suka kammala tuwon semo miyan wake da ganyr suka kuma dama kunun atare se hira yake mata ta kasa sakin jikinta.
Islam nacen tana shirya k'azafin dazatawa Hfsat akan ta barta da yunwa tak'i ta dawo....kiran Maheer tayi a waya yana d'agawa ta soma kuka
"Haba mana Honey, se yaushe yarinyar zata kammala kaikuma ko oho, baka ma kirata bare kaji kota kammala, kaida ma kakeda yawan sabgogi agabanka yaushe zaka wani bi ka d'auketa ka taho abunka ita tazo a taxi kuma gaskia kamata fad'a idan ta wuce 30 mns bazanci abuncin ba" gyaran murya yae
"Muna hanya" ya bata amsa a tak'aice bataso hakan ba amma babu yanda ta iya da maheer, wani zubun a baud'e yake tafiyar al'amuransa!!!!
*************
Innan salaha ce tazo london abunka ga 'yar k'auye se kalle kalle takeyi, ita d'inma bata tunanin akwai sanda zataga haske matukar hafsat tana london ko rayuwa gidansu Maheer, gani take babu me niyyan hanasu cin duniya se Hafsat, tunda taga yanda hafsa tayi fresh take wani ciccin magani, haushi duk ya isheta, koda aka sallami Islam suka koma gida se wani yatsina take yi, har kitchen ta sameta inda take had'awa islam pepper soup na fish me yaji ta kalleta a wulak'ance tace
"Ke tunda kika shigo rayuwar su islam kin hanawa yarinyata rayuwar aure me dad'i wace iriyar me mugun kwad'ayi ceke da bazaki fita a rayuwar taba wlhy kinji na rantse zan iya kasheki akan farin cikin islam! Da sauri ta d'ago ta kalleta jinta ambaci kalmar kisa bakinta se motsi yake amma ta gagara furta kalma ko d'aya
" mamaki kikeyi ko, ki gwada shiga rayuwar yarinyata ki gani, shekaru aru aru muna cikin talauci Allah ya rufa mana asiri yanzu kizo kina lab'ewa kina lalata da mijin 'yarinya sabida kwad'ayin abun duniya waike ga er iska" Idanta ne ya kwo ruwa ta kasa cewa komai, juyawa tayi tayi hanyar waje, ta bude kofar ta rufota da sauri tana me toshe bakinta da hannunta akan kukan dayazo mata ba shiri da k'arfi!!!! Gidan sama yake tunda haya ne, karo tayi da mutum tana d'agowa sukayi ido biyu dashi, rike mata hannyaenta yayi yana tambayarta dalilin kukanta amma bata ce masa komai ba, Kaita acikin k'irjinsa yayi ya manna adaidai saitin kunnensa ya rad'a mata
"Idan kikace bazaki jajirce ki nuna kema macece ba zakisha wahala, idan kika nunawa tsoho mara tunani kema bakida tunani to akwai tulin matsala, ina kallon su karki zata bana gani, abu d'aya zan gayamiki wlhy zafin mutuwa ne kurun yafiyemun zafin ganin hawayenki, kimun adalci ki zama jaruma kidena nuna gazawarki dan Allah"
D'ago kanta tayi ta kalleshi ido cikin ido kantace
"Yaa Maheer tsoro nakeji wlhy, kasan me Maman islam tace,cewa fa tamun kasheni zatayi" kallonta yaqarayi
"Karkiji tsoro bazata wuce sati biyu anan garin ba, kan nan kuma zamuje yawo ma bazata ganki ba kinji" gyad'a masa kanta tayi amma har lokacin bata bar jikinsa ba...
*************
Tuna ya kira Abban sa akan sunan baby Abban yace ya bashi dama ya sanya wanda yakeso yayi shawara da Umma ma itama haka tace ya sanya wanda yakeso, lastly kuwa da fareedah yayi shawara inda ya sanar mata sunan yarinyar sa Hafsat goyon baya ta basa akan ra'ayinsa kai tsaye kuwa yaje ya sanar da islam sunan baby hafsat!!!!!!!π³π³π³π³
Mom Nu'aiym
*Haske writer's Asso (Home of expert and perfect writer's)*
*πΏWATA FUSKAπΏ*
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
*Billy galadanchi*
*Sadaukarwa ga qawata Hafsatul Elham*
39
"Kutmar ***** nan kai!! wlhy tallahi baka isaba, kai Maheer kamasan me kake cewa kuwa to ita Hafsat d'in k'anwar uwatace kona ubana dazan gama shan wahalar nak'uda sannan kuma in dawo ina bibiyar kiran 'yata da sunanta" koshingid'a yayi daga zaman dayake da ya lumshe kyawawan idanuwan shi, shisam Maheer becika san hayaniya ba,kamar bazeyi magana ba yace
"Abba ne ya zab'a sunan k'anwar mamarshine ko shima be isaba? Hafsat ita kad'aice me suna hafsat dakika sani a duniya mesane wasu lokutan bakida tunani me kyau? Inamaso na sani tukunna ita Nanuwa meta miki banaso in zamo silar komawar soyayyarku k'iyayya danni tare na ganku cikin so da kuma aminci, bansan dalilin ubangjiji matsarin komai na wurgo dukkan ku biyu a rayuwata ba, amma ki sani bazan lamunci k'iyayya akai naba, idan kina tsoron yau in dawo ince Hafsat nakeso ita zan aura tokuwa ki sani idan hakane tsarin Allah ni,ke ita dunuya ma kaf bamu isa mun hana ba, kuma tunran gini ingaya miki, abu na k'arshe dazan gaya miki, kinyi kuskuren danno Ashar agabana, a kunnen jinjirar yarinyata idan abinda kike shirin koya mata kenan sena k'waceta a hannunki wlhy ki kama kanki...zancen suna kuma wlhy ke d'in nan kinyi k'ad'an ki sauya umarnin ubana, albarkacin aure ya sanya kika tab'a ganinsa ma ido da ido bare kuma kice zaki sab'a umarnin sa, dabadan aureba kinyi kad'an ku had'u dashi wlhy.....wanda be masan mafarin suba ya basu umarni sunbi koba dan sunaso ba bare ni dakuma ke...koda ma ace nid'in ne nakeson sunan na hafsat ke wacece dazaki hanani sanyawa? Har kina kumfar baki kina zabgo Ashar, wannan ya zamar miki na farko nakuma k'arshe dazan fad'a miki karki k'ara koda wasa gigin d'agamun murya idan ina miki magana keba kowa bace dazaki kalleni kina mun ihu aka" mik'ewa yayi a hankali yau 'yan mazan ikon da mulkin sun motsa matsa, halin dabata tab'a sanin yanadashi ba ya motsa masa, tun zamansu dashi batasan halin ba, yaji zafin uwarta akan maganar datawa hafsat akan kisa, dalilan sa biyu ne na baiwa yarinya wannan sunan, na farko dai Hafsat yawa takwara badan gataba sedan Yana matuk'ar san halin 'yar tasa yayi kalan na wacce taci sunanta na biyu kuma yana jin dad'in kiran sunan a bakinsa, be shirya bata wani lak'ani ba se dai kiranta da zallan hafsat d'in ta.......Hanyar waje ya nufa yana takun k'asaita sam sryaji yarinyar ta sire masa, shi zata kalla take gayawa magana hadda danno ashar ita waye? Ko sanda yake k'arami babu me zaginsa wato ma shi take zagi, anya yawa litle hafsat adalci kuwa? Na baiwa islam matsayin zamtowa uwarta? Lumshe idanshi yayi ya k'urawa k'asan ido dayike suna sama, tunani me zurfi yakeyi akan halayen islam tabbas ze taka mata k'atoton burki!!! Baze lamun taba bari ya dawo mata Maheer d'insa na usul sam baze iyaba baze lamunci raini, harshi mace zatawa ihu da zagi, sophie ce tazo ta tsaya kusa dashi
"Yaa Maheer zamuje gidan mu" Waigowa yayi a hankali amma sebe kalleta ya kalli k'asan k'afafun ta
"Mesa?" Ya tambaya,Ta jima bata ganshi cikin irin wannan yanayin ba amma seta cije da tsoratan datayi tace
"Pardon?" Lumshe idanshi yayi
"Mesa zaku tafi?" Dan sosa kanta tayi
"Dama maman Anty islam ne taketa zagin Nanuwa tun d'azu har tana cewa da ita mayya, shine fa taketa kuka tun d'azu to kuma shine yanzu take ce mana kanta yana mata ciwo, shine kurun sha'awa tace mu tafi abunmu" A hankali ya sauke idanshi akan nata
"Laifin me tamata ne?" Sophie sarakan gulma gyaran tsayuwar ta tayi
"Toh nidai inaga tamkar akan zamanta gidan mu, maman take cewa ta nanuke mana waikai takeso ta aura shisa ita me kwad'ayi ita mayya" Ranshi yayi matuk'ar b'aci amma seyayi wani murmushi yace
"Ku jirani zamu tafi tare" Juyawa tayi sabida tasan halinsa sarai se sunci ubansu.
*************
Cikin Ummul kam tubarkalla ya fito sosai se shek'i takeyi abunta, tana samun kulawa mara iyaka agun Maman Nancy, tana samun kulawar so da k'auna awurin mijinta, bashida burin daya shallake ya faranta mata, tausayi take bashi akanshi tazamto sekaje wacce tai kisa tana b'oye b'oye......Naja ma hankalinta a kwance take al'amuranta amma tanaso taga iyayenta sedai ya bata hakuri akn yana kan dubasu.
**************
Tunda Mahal yace zezo shida ummanshi basu samu zuwa ba se wannan karon da akayi wannan haihuwar, shima zuwan ne yayi daidai da lokacin, har sunyi waya ma da Maheer sedai a hotel zasu sauka yaso su sauka gida amma mahal ya kafe, amma dai sunyi da yamma zezo musu kodan yaga sophie da aketa cewa suna kama sosai, yarinyar dayake fatan ya aura.......
***********
Yana shan k'amshi ya shiga d'akkn na islam tana zaune ta rafka tagumi tana hawaye ga innan tanan tana fad'ar wasu maganganu daya jiyowa kunnensa tunka yashiga d'akin, seya basar tamkar beji ba, yau har uwar ko kallonta beyi ba yace da islam
"Zanyi magana dake salaha" Kallon shi tayi ta marairaice fuska se uwar ce ta basu wuri yace
"Zan bar kwana anan gidan har se sanda inna ta tafi, koba komai jego kikeyi, yanzu zan tafi se kuma da safe sabida a kwanakin nan biyu na gaji idan kina buk'atar wani abu ki gayamun" Bakin cikine ya qara taso mata amma tasoma jin tsoron sa cikin ruwan sanyi yake ciwa mutane mutunci
"Babu abinda nake buk'ata" tabashi amsa a tak'aice be kara cewa komai ba ya juya abunshi itama se kunci takeyi takira anty Nasara take gaya mata sunan baby da komai daya faru, ashar ta danna ta soma kumfan baki, Abba tasoma kira tana zayyane masa abinda ya faru akan sunan da maheer ya danya murmushi yayi yace
"Haba Babba! " dayike haka yake kiranta wani zubin
"Ina sunan k'anwata ya sanya? Aiya kyauta ma yayi hikima Allah ya masa albarka" Haushi ya kamata tace
"Abba sunan wannan tsintacciyar magen nefa hafsat ya sanya" murmushi yayi ya gano sosai Babba batada kai har yanzu
"Babba sunan k'anwar sane waini tukunna ma ina ruwanki? Kinga karna k'araji bake kika masa aure ba, bake kika haifa masa yarinyar saba dan Allah babu ruwanki da iyalansa kinjini ba" Hakuri ta bashi sukayi sallama.
************
A gidan su Hafsat kuwa yau se kumburi takeyi kanta sarawa yakeyi, tarasa wace irin rayuwace wannan Allah ya jefeta dashi, Kiran sophie Maheer yayi
"Ki gayawa Hafsat zamu koma d'akina da ita, yau acen zata kwana" Murmushi sophie tayi taje ta gayawa Hafsat, turo baki taki
"Allah ni bazan jeba" tafad'a tamkar tayi kuka kallonta sha'awa tayi
"Akwai wani hali na yaa Maheer da baki saniba Hafsat, rufin asirinki d'aya ki tashi kiyi wanka ki kwashi tsummo karanki kije, ke matar sace bakida wani wulakancin dazaki masa, kuma wlhy karki bari yau ya sauke wannan halin a kanki kinmaji na gaya miki" Mik'ewa tayi jikinta a sake ta watsa ruwan ta kimtsa kanta cikin kayan bacci masu laushi hijab ta d'aura akai ta dauki zani ta musu sallama da wayanta a hannu zuwa d'akin nasa.....Da sallama ta tura k'ofar d'akin tashiga yana kwance yana danna wayarshi sanye da boxers da singlet yana wasa da alawar dake bakinsa......ya amsa mata sallama ta sannan ya mik'e ya tarbota ta hanyar sanyata a k'irjinsa...hannunsa ya sanya ya shafi kanta
"Ance kanki yana ciwo kinsha magani" Yanayin muryanshi taji ya sauya mata gaba d'aya, d'agowa tayi suka had'a ido sannan tace masa
"Ea amma naji sauqi sosai Alhamdulillah" jinjina kansa yayi ya juya zuwa gadon kana yace
"Kizo ki kwanta anan, ki rage wannan kayan nauyin" batai musu ba ta zare hijabin ta ninke da zanin ta daura akan resting chair ta d'are saman gadon a hankali ta zauna tsakiyar sa, akwai hula akanta data cuccura sumar kanta aciki.......ta lumshi ido ta had'e hannayenta tana rero adu'o in bacci a sarari....seda ta hura iska hannunta na dama dana hagu sannan tayi k'asa da sama tukunna ta shafewa jikinta, se kallonta yakeyi matsawa tayi ta kamo hannayensa duka biyu ta rufe idanta ta masa adu'oin sosai shima ta hura masa iska tako ina sannan ta shafe masa jiki se kallon ta yakeyi, yama kula kaman muryanta ya canja sannan kuma yaji zafi a hannunta bedai katseta baneba sabida yaga alamar wannan tarbiyar sabintace, ita kuwa ummul ta tunano kullum ita ke mata adu'a dabida batasanyi se baccin wuri...... Kwantawa tayi a gefen sa ta matse kusa dashi sosai, fuskarta adaidai k'irjinsa ta rufe idanta iskar datake shak'a tana fesarwa yaji zafinta a k'irjinsa, hannun sa yakai saman kanta
"Innalillahi, ke Hafsat zazzab'i kikeyi haka kikayi shiru?" Bud'e idanta tayi tana murmushi
"Nasha magani zakaga ya sauka yanzu, kayi baccinka kaji" hannunta ya rik'o taga duk ya rud'e
"Sannu wane maganin kikasha, ko asibiti zamuje?" Lumshe idanta tayi
"Nasha maganin zazzab'i karka damu" daganan ta rufe idan bata kara magana ba, harsema tayi tamkar bacci take alhali kuma idanta biyu zazzab'in ma da ciwon kai sun k'ara yi mata yawa....shikuwa yayi tsita yana kallonta yanda numfar fashi a wahalce wayar sace yayi k'ara ya d'akko ya ansa tare da daurawa a kunne....
"Anty Nasara Barka da war haka"
"Yauwa kana lapiya?"
"Lapiya lau sedai kinyi kiran dare" tsaki taja..
"Kaita shafa dama kiranka nayi ince inaso a baiwa baby sunana Binta Fatima kenan" murmushi yayi
"Kiyi hakuri anty, inshaa Allah idan aka qaramun haiguwa indai macece Fatima zan saka, yanzu har anwa yarinya hud'uba da Hafsat" k'irjin Hafsa ne yayi mugun dokawa ta kid'ime tashiga uku
"To saime, aiba suna akayiba dan haka a canja" murmushi yayi ya jima da gani ita ke juyawa islam kai tunda a farko ai basa shiri
"Kiyi hakuri anty, Se wani lokacin wannan dai hafsat ce" Masifa ta fara masa ya sanya ya kashe wayan gaba daya ya ajiye a gefe jin wannan sunan ya k'ara haukatar da hafsat zazzafan zazzab'i ya k'ara dabaibayeta. ...har rawar sanyi tadoma yi lura da hakan ne ya sanya ya kashe wutar d'akin dake atakan gadon, ya rage sanyi ta hanyar rufa musu bargo, anan ya soma cire kayan baccin dake jikinta, zuwa lokacin bazata iya komai ba se rawa da jikinta keyi, yayi mata zafi sosai
"Sannu Hafsatu, idan kika saki jikinki zan rage miki wannan zafin da jikinki yayi" Batace masa komai ba ita kad'ai tasan me takeji, seda ya kawo towel ma da ruwa ya soma gasata tukunna ya shiga lalubar jikinta, runguma me kyau yamata ya dinga smooshing nata nata tako ina seda tayi bacci jikinta ya sauka sosai ta dena wannan zafin jikin....Ta shiga bacci sosai cikeda nutsuwa, tabashi tausayi matuk'a, a haka suka kwanta sunata bacci se asuba tukunna ta farka, ba laifi ta samu sauki amma sam jikin nan bashida k'wari, jiya komai bata ciba ga alama har yunwa ma yana d'awai niya da ita sosai.... A daddafe tayi salla ta koma ta kwanta, fita yae ya bincikesu batashan magani shine amsar da aka bashi, ko bak'on wata zatayi setayi murd'an ciki amma batashan magani wai baya wucewa a mak'oshinta take cewa, tabashi haushi ai sanda ta kwanta asibiti yana bata magani da kanshi iskancine kawai, da kanshi ya nemi magani da tea yakai mata dakyar tasha seda ya mata jan ido, seda ta samu sassauci tukunna yace tazo yau bacci zasu koma, batai musu sukayi brush da wanka suka k'ara kwantawa, alawa ya wurga abakinsa itama setayi sha'awan shansa
"Yaa Maheer nima ka bani alawar mana zansha" murmushi yayi, ya matso sosai da ita ya had'e bakinsa da nata ya tura mata alawar dake bakinsa, taso wayancewa amma yata iya maheer d'an duniya ne, haka ya tsata agaba
"Tonima ki dawo mun da kayana mana muyi sharing, murmushi ta sakar masa ta rufe idanuwanta, haka suka dinga shan swt din seda ya k'are tas abakinta mintsilinta yayi
" kin gama mun wayo kin shaye kin hanani" murmushi tayi
"Kayi hakuri inasan wannan swt d'inne" ta bashi amsa murya cen mak'ale da mak'oshi...kwaikwayon maganarta yayi sannan yace
"Kizo zan sakaki bacci jiya kinsha wuya" Hannunshi ta kamo
"Nagode da kulawa yaa Maheer" lumshe idanshi yayi...ya matseta ya sanya gashin gemunsa ya soma yi mata susa dashi awuya mak'ewa tadomayi yak'i yadena daganan tasoma dariya aikam dama ahaka yakeso, ya matseta seyi mata yakeyi tana dariya tamkar zata shid'e har cakulkuli yadinga mata tana kwasar dariya seda ta gudu tukunna ya saurara mata...
Mom Nu'aiym
*Haske writer's Asso (Home of expert and perfect writer's)*
*πΏWATA FUSKAπΏ*
π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦π¦
*Billy galadanchi*
*Sadaukarwa ga qawata Hafsatul Elham*
40
"Inna kina kallon kuwa Maheer ya soma sauyawa? Bakya kula da yanayinsa tun zuwanki dabashi yace kizoba dase nace wataqil beso kika zoba" Tab'e baki tayi
"Waccen mayyar ce dai keso ta zuzuta masa tunani, na mata gargad'i akanshi, bazan lamunci wata banza ta hanamu cin duniyar mu da tsinke ba, gidan talakawa ake kishiya idan ka shiga gidan masu dashi wlhy baka bari wata tashigo maka, Allah ya rufa mana asiri bazamu bari ta tona mana asiri ba, Allah ya sani bazan lamun taba" Gyaran zama Islam tayi
"Inna to meye abin yi? Nifa ina ganin kamar dan itama yaje cen gidan da zama, nasan ba'a zama gun me jego amma ina kwana biyunnan duk tare muka yisu, kuma se yanzu ya koma cen" kallonta innar tayi
"To wai meye dalilin sa na barin gidan ma dahar kika barsa ya tafi"
"To inna kinga cewa fa yayi dani wai tunda kizo yanajin kunya dole ya koma cen" Goron hannunta ta gutsura
"Tunda haka yace ki d'auka haka d'inne kuma kinga ai baze yiyu ma ace wai yaje guntaba ga qanninsa agidan, kedai kurin mu sanya ido muna ganin abinda be mana ba, mu tashi tsaye mu nemi mafita"
"Hakane Inna dolene ma wannan ai".
***************
Ummul se mugwayen mafarkai takeyi da matsafa wai sun farka cikin ta sun ciro mata baby sun kashe babyn itama sun kasheta, mutanen dabatasan ko waye ba amma a mafarkin tana ganin su kamar matsafa da jajayen kaya, abin ya dameta sabida kusan sati d'aya kullum setayi, ta rasa wa zata gayawa wannan maganar, Naja take gayawa tanata kuka
" wlhy kinsan Allah hankalina a tashe yake, musamman da mafarkin ke nunamun suna yawan cin galaba akaina, nasani hakk'ine wlhy hakk'in Nanuwa ne yake d'awainiya dani, duk wata masifa danake gani Baba Azumice ta janyomun, sabida tun asali ni. Ameen bani yace yanaso ba yar uwata yakeso k'anwata, amma Babar mu ta dage seda ta juye abun a kaina, watak'il kuma ajalina ta gayyato da hannunta, dan wlhy ina cikin damuwa da firgici....." Nisawa Naja tayi
"Anty kiyi hakuri kuma ki dinga adu'a inshaa Allahu lapiya lau zaki sauka kamar yanda yanzu Nana ta girma ta zama big girl haka zaki haife cikin ki lapiya lapiya da yardar Allah" Shiru tayi tana nazarin rayuwar duniya ko banda k'addara akwai hakk'in cin amana kenan haka wani yake da Allah, da zaran ka masa cuta tun a duniya zaka soma fanshewa...
Zuwa yanzu Baba Azumi ta soma rikicewa da rashin Ummul, tana cikin tsananin damuwar rashin ta, abubuwa sun soma yi mata yawa gashi dai Ameenu yana iyakar k'ok'arin sa akansu amma ita hankalinta yafi kwanciya akan taga yarinyar ta a kusa da ita.....
***************
Duk juyin dazatayi shi take gani take kuma tunawa, ya tsaya a ranta yanayin wasan daya mata jiya, har Allah Allah takeyi daren yau yayi su koma kwanciya wuri d'aya yafita tun safe be dawo ba amma bazatace ga second d'aya daya shud'e batare da tunanin sa aranta ba, a jiyan ya mata abubuwan dasuka tsaya a ranta matuk'a, Ashe dama haka yaa Maheer yake, dama Ashe akwai irin wannan fain cikin da ake cewa yana saka mutum kuka? Ita harga Allah jiya seda tayi k'wallah dayake mata wasan nin dako sanda take k'arama bazata ce ga sanda tayi irin suba, daren jiya har doki ya mata, seda ya tabbatar ya sanyata bacci ma tukunna shiya kwanta nashi baccin tana......... Wuraren k'arfe bakwai ta gota ya dawo gidan, kai tsaye d'akinsa ya nufa, harya shiga ya fito yayi kiran sophie ta kira masa Nancy, cikin mintuna k'alilan segata a d'akin, sanye acikin shigar ta ta alfarma doguwar rigan material me laushi, da akwai aljihu aduka gefen na rigar tayi kyau sosai babu kallabi a kanta, se sumar kanta data zube a k'asa batare data tufe shiba, wanda tsayinsa ya kusa zuwa kan mazaunanta
"Assalamu Alaikum" shine abinda ta furta a hankali, cikeda rangwad'a ta k'arisa a gabansa sanye take da k'ayataccen murmushi akan fuskarta alamomi sun nuna koda ba bacci take ba to kuwa a kwance take tuni
"Barka da dawowa yaa Mahii, kayi hakuri banji shigowar kaba" D'an murmushi ya saka shima ya shagala da kallon ta
"Ba komai, dama na dawo a gajiye shine zaki had'amun ruwan wanka a bath tube, ki tayani rage kayan jikina" D'an rintse idanta tayi cikeda jin nauyinsa kanta ce
"Babu damuwa" Toilet d'in ta wuce ta had'a masa komai tasha mamakin k'amshin turaren wankan dayake amfani dashi, zataso danin kud'insa tasan koyayane seyayi tsada...tajima a toilet d'in tana gyare gyare kanta fito da towel a hannun tana tinkaro inda yake zaune ko takalmi be cire ba, bata ganewa kansa ba yau ko fara'ar nan babu a fuskar sa ya tsuke fuskar nan tamau dukse ya mata kwarjini sosai ba kad'an ba, tsugunawa tayi ta kwance igiyar takalmin sa ta zare masa su ta cire masa sock's sannan ta d'ago, kasa yin komai tayi bata saba ba bata kuma iyaba, bece komai ba ya mik'e itama seta bisa ta zare rigar dake saman ta kasa,dayike suit ne ajikinsa ta ware masa neck tie cikeda nutsuwa sannan ta soma b'alle masa
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 17 Chapter of 20