Reading MAR ADAMS BOOK 4 BY AYSHA BAGUDU Chapter 18 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

jin kewar yalla'bai kamar taje ta duba ko ya dawo ta bashi hakuri amman nan take zuciyarta ta gargadeta akan kartaje idan taje kamar taje neman sulhu dashi ne ,hakan zai iya zama wani sanadi na dabam ,gara ta barshi ya cigaba da fushinsa ita dai adduar ta Allah yasa kar sakon yan'uwansa ya shigo,idan kuma ya shigo Allah ya kwantar da duk fitinar da zata biyo baya dan"

"tasan sai anyi bala'i dashi ,matse pillow ta sake yi a k'irjinta tana jin kamar shi ne ajikinta ."""

"""wayyo sauran kad'an zuciyar adamcy ta tarwatse ta daina aiki, dan gabadaya jijiyoyin dake aiki ajikinshi"

ne suka nemi tsayawa na wuncin gadi kafin daga baya jikinsa ya cigaba da kirrma ya dade zaune yana kallonta kwance ta kamkame pillow a jikinta kmr mai jin tsanyi

"yasan ba komai ke dawainiya daita ba illa kewarsa ,akwana d'aya da yinin da sukai tare shi yasan me yayi"

"mata ,yayi imani da zasuyi sati ahaka dan dole zata kawo masa kanta garesa ahankali ya kashe komai ya kwanta shima cike da kewar ta wasa wasa sai da adamcy yayi tsawon kwana biyu bai sakata a Idanunshi ba sai dai yana jin motsinta yana kallon duk halin da take ciki fushi sosai ya d'auka daita yana jiran ta kawo kanta ,ita kuwa ko ajikinta dan tsoron ma da take ji taji ya ragu duk abinda zai faru ya dade bai faru"

"ba ta cigaba da zuba ido har zuwa lokacin da zai sauko ."""

*****

"Ranar da sukai kwana uku ne yayi tunanin far mata, dan haka dare nayi yayi shiryensa jiran lokaci"

"kawai yake yana zaune yana aiki akan system umma ta kirasa bayan ya d'auka suka gaisa tace ""lafiya kuwa maryama take ?""tsam yayi da ranshi dan yasan dalilin da yasa ta fad'a haka yace ""lafiya lau take! tace ""dan Allah ka had'ani daita dan nayita kiran layinta bata d'agawa ""okay ya fad'a tare da mike wa cikin kayan bacci ya fito a natse yake daga kafafunshi har ya karaso bakin kofar dakin ya tura ya shiga tana kwance akan katifa d'aure da towel ,ahankali ya iso inda take kwance ya tsaya cak yana kare mata kallo da alamun daga wanka ta fito bacci ya d'auketa ya kai idanunshi ya kalli wayar har lokacin umma na kan layi dan haka ya kai hannushi zai ta'ba bayanta amman ya kasa kawai ya zuba mata idanu yana cigaba da kallonta yayinda zuciyarsa ke tsanata bugawa da sauri .gefenta ya dawo ya zauna muryarsa a tsarke yace ""umma bacci take amamn bari na tasheta sai na sakè kiranki ""tace to adamu na gode !ya katse kiran jikinsa na wani irin rawa da kyar ya iya jarumtar sanya hannuwanshi duka ya juyo daita yana gama juyo daita towel din dake daure a jikinta ya kwance Idanunshi fes akan fresh brest dinta da"

suke tsaya kyam sai sheki suke da d'aukar hankali.

ya tsaresu da tsumammun idanushi zuciyarsa ta tsaya cak ta daina harbawa na wuncin gadi kafin daga

baya ta cigaba da aiki ahankali' nan take ya shiga kokuwa da numfashinsa dake neman tsayawa dan ji

"yayi iskar dake aiki d'akin tayi masa kad'an gabadaya reaction din jikinsa ya sauya jijiyarsa ta mike tsaye sambal.."""

jikinsa ya cigaba da kyarma ahankali ya zare towel din dake jikinta gabadaya ta fado jikinsa tsam ya

"rungumeta,adamcy najin dirar dukiyar fulaninta bisa k'irjinsa tunin ya manta da wata umma ya soma wasa da albarkatun kirjinta"

sosai yake shafa brest din hade da murza kan nipples dinta duk ya rude sai faman ruda mata jiki da

"salonsa yake.""ahankali ta bud'e idanunta dishi dishi take ganina ai ganin abinda yake mata yasa ta bud'e baki zata sakar masa kara yayi saurin had'e bakinsu waje d'aya ya fara tsosa"

yayinda hannuwansa duka suke faman murza kan nipples dinta. shiru kake jin maryama ta sadaukar tana

"amsar sakonisa masu saukar da natsuwa ."""

bayan kamar second goma ya zare bakinsa cikin nata yana sauke numfashi kamar ya furta mata cewar

"yayi missing dinta sai dai bakinsa ya kasa furta hakan yana kallonta ta soma neman abinda zata rufe jikinta dashi ""yanzu da badan yayi zafin naman rufe mata baki da nashi ba da ihu zata masa"

"kenan ?""numfashi ya sauke sannan ya fara Neman layin umma tare da saka wayar a hands free ya ajiye akan cinyarsa yace umma ke son magana dake ,allonsa tayi ta gefen idanunta tace "" madadin ka tashemi shine zaka wani zo kana ta'bawa mutun jiki alhalin kasan bana so ringin biyu umma ta d'aga ""assalamu"

"alaikum !"""

"""Waalaikis salam umma Ina yini ?""lafiya lau maryama ya kike da fatan kina lafiya tai shiru tana dubansa"

"rike da tafin kafarta yana kallo ko me yake kallo oho masa ""numfashi ta sauke tace ""lafiyata lau ya aunty"

"da habib ?""duk suna lafiya sunyi ta neman layinki Ina kika ajiye wayarki ne ?""ta sake kallon adamcy"

wanda alokcin har ya fara shafa tafin kafarta wani irin sanyi ta dinga ji ajikinta dan numfashi ma da kyar take fitarwa ta kasa bawa umma amsa illa lumshe idanunta tayi sakamakon ganin ya janye bargon data lullube kirjinta dashi ya d'aura lip's dinshi akan nipples dinta yana mata wani irin tsotsa na fitar da mutun hankali tare da zagaye kan nipple dinta da harshensa ta yadda bazata ji zafi ba dan shi kansa ya

"dade da fahimtar ba'a taba shan kan nonuwata ba duk ta rude ta gigice ta soma manta kanta ."""

"umma dake rike da wayar tace ""maryama kina kan layi kuwa ?""tace !uhm ..""umma tai shiru rike da"

"wayar ,shi kuwa adamcy banda shan brest dinta da shafa su babu abunda yake yi burinsa ya jiyar daita dadin dake cikin aure, kwata kwata baya son yayi abinda zai sa taji wani radadin zafi ahankali' ya kai hannunshi kasan mararta yana shafawa yana wasa da gurin Ita kam tuni ta fara manta duniyar da"

"take wani irin numfashi take fixgo da karfi tana fitarwa batare da saninta ba ."""

hankali' ya zira fingers dinsa cikin kasanta yana fingering dinta ahankali yayinda bakinsa da lips dinsa

"still ke kan nipples dinta yana aikin sarrafasu cikin wani irin yanayi ""inna lillahi ai nan da nan jikinta ya soma shaking batare da ta bud'e idanunta ba tsintar hannuta tayi ajikinshi tana mayar masa da martani 'cikin wani irin salo gabadaya ya gama fita haiyacinsa tunda ta kai hannuta jikinsa ya sake rud'ewa"

"tamkar yadda shima ya fiddata 'cikin hankankalinta itama haka."""

Umma kam gajiya tayi ta kashe wayar tare da zabga tagumi tana tunani sauyawar muryarta cikin wani

"irin yanayi ta dinga jin wani irin abu yana tsarga mata a tsantsar jikinta tun daga tsintsiyar kafafunta har zuwa tsakiyar kanta most especial kasanta da kirjinta .kamar yadda taji yana shafa k'irjinta itama kirjinsa take shafawa 'cikin natsuwa,tare da murza masa gashin dake kwance a faffadan kirjinshi hade da kamo nipples dinsa dake zagaye da gashi tana murzawa ahankali ,wani irin numfashi adamcy yake fitarwa mai gwaraye da dadi tare da sake ba da himma gurin rud'a mata jiki ta hanyar sake zira yatsansa 'cikin kasanta da kyau ta yadda zai samu damar bude hanyarsa cikin sauki dan ko rabin fingers dinsa"

yaki shiga kasanta ballatana akai ga uwa uba jijiyarsa mirginata yayi ta dawo kasanshi tare da gyara mata kwanciya sannan ya cire rigar baccin dake jikinsa cikin dabara ya ware mata kafafunta ya sauke

"bakinsa 'cikin kasanta ya zira harshensa ciki ya shiga sucking dinta .."""

"""ya rab wani irin dadi ne taji wanda bata ta'ba jin irinsa ba a tun tsawon rayuwarta duk wani tsoro da"

"sharadinsu aunty khadija kam ta manta dashi wannan dadin kawai take bukata kuma bata son wani abu yayi mata shamaki dashi sai faman turo masa kasanta takeyi ,yayinda take can 'cikin duniyar jin dadinta wanda a tunaninta a iya haka kawai zasu tsaya bazai wuce hakan ba sai da yayi izininta.""aiko tana can tana tura ma adamcy abun duniya ya ya had'e bakinsu yana sarrfa harahenta kamar ya samu sweet zare bakinsa yayi cikin nata ya tsaita kan kaciyarsa 'cikin jikjnta ahankali yake karanto addu'ar saduwa da iyali sannan ya sake kai bakinsa kan nata numfa shi kawai maryma take iya fitarwa ahankali ahankali"

yake bi daita daidai kan kaciyarsa ta shige 'cikin jikinta wata irin zabura tayi zata tashi tare da kwalla

"wata irin razananniyar kara yayi saurin had'e bakinsu ,nan take ta dawo hankalinta tana zaro idanunta"

"iya abinda zata iya yi kenan dan irin damkar da yayiwa bakin da karfinsa daya sakar mata ba wanda zata iya kwaatar kanta bane."""

wani irin azaba ta dinga ji ajikinta wanda bata taba ji irinsa ba dan radadin zafin ya ratsata fiyye da

"fahimtar mai karatu a natse ya sake ware kafafunta yana jin wani irin tausayinta sai dai wannan Itace kad'ai damarsa akanta gara ya maidaita cikakkiyar matar aure wata killa hakan zai kawo masa sausauci sannan ya zamo silar da zata san darajar aurenta ,wani irin gurnani take na azaba sakamakon ya rufe bakin yin kuka da ihu,duk da yadda yace zai bita ahankali sai dai ya kasa domin muddin ya tsaya binta ahankali bai ga ranar da zasu zamo abu d'aya ba dadi yake ji sosai itace dai yasan take jin azaba dan"

shiga kam yasan ya shigeta da karfisa sbd kofar ta a

"rufe take da igiyoyi masu karfi .""dan haka bai mata da wasa ba sai daya tabbatar da ya maidaita"

cikakkiyar mace sannan ya sarara mata shima ba dan ya koshi ba sai dan tausaya mata da yayi sbd yasan shine mutun na farko daya soma shigarta ahankali' ya dagata ya koma gefe ya jawota jikinsa ya rungume tsam tsam duk da shima ba farkon yinshi kennan ba amman sai daya ji wani irin jikinsa sakamakon

"rufafiyar hanyar daya buda babu sauki ."""

yana nan rungume daita tsawon lokaci kafin daga baya ya kwantar daita yana kiran sunanta shiru ya

"tsura mata tsumammun idanunshi da suka canza kala yaga numfashinta baya sauka daman sai da yayi tunanin haka? zama yayi ya d'aura ya jikinsa tare da zuba mata ido yana zance zuci"""

"""Oh my God menene haka nayi?""me yasa ban bita 'ahankali' ba tunda nasan bata taba yi ba ?"

ta ya'ya zaka binta ahankali tunda baka cikin haiycinka ya tsinci zuciyarsa tana bashi amsa da hakan ya

rab ban so haka ba naso na bita 'ahankali'.sakè kwantar daita yayi ya shiga bath room ya dibo ruwa ya fito ya hau gadon yana bin jikinta da ruwa sai dai shiru kake jin maryama.

ya mike rungune da hannuwanshi duka a bayansa ya soma sintiri a 'cikin d'akin ya kai ya kawo ya rasa

me ma ya kamata yayi tsawon lokaci yana zariya dan rasa abinyi daga karshe dai ya shige bathroom tare da yin wanka duk zuciyarsa babu dadi ya fito ya fita da sauri ya shiga d'akinsa ya sauya kaya ya dawo tana nan kwance a inda ya barta ya bud'e wardrobe bai ga riga mai saukin da zai saka mata ba dan haka ya cire Jallabiyar jikinsa ya zira mata ya dawo d'akinsa ya sake d'aukar wata jallabiyar ya saka tare da

"kiran layin likitansa sai dai kiran na shiga ba'a d'agawa ."""

goshinsa ya dafe cikin tsananin tashin hankali ya sakè hawowa gadon kamar zai yi kuka tana rungume

"ajikinsa har kusan biyu din dare layin hajiya zulfa'u ya kira a kashe dan haka ya fito cikin sanyi jiki ya sauko ya nufi dakin mami a tunaninsa zai iske hajiya zulfa'u a d'akin sai dai mami ya iske a rigingine tana waya akan gado hannuta rike da carbi tana ja.""yyi matukar mamaki ganinta adaidai wannan lokacin tana"

"waya ko dawa take waya ""?ahankali' mami ta tsura masa idanunta tana kallonsa tare da nazarinsa har"

"ya karaso har inda take ya zauna gefenta tana ganin haka ta d'auke kanta ta cigaba da wayarta wanda hakan yasa ya fahimci da wancan yarinyar take waya ""."

"""sweetheart !""ya kira sunanta cikin wata irin kasalalliyar murya tana jinsa ta share duk da tasan akwai"

"abu mai mahimmanci daya kawo sa adaidai wannan lokacin ""sweetheart ki min alfarma ki katse wayar nan muyi magana dake ya fadi hakan kansa na kallon kasa""karka dameni ka rasa lokacin da zakayi magana dani sai cikin dare me zaka fad'a min ?""ta fad'a a fusace maryam dake rike da waya tayi tsam da"

"ranta ""alfarma nace kiyi min ki dakatar da wayar akwai abinda nake son zan sanar dake."""

"mami tai masa banza ta cigaba wayarta tana dubanshi tana mamakinsa ""sweetheart ki saurareni mana"

cike da rashin kulawa tace

"""ba dai yanzu ba dan ina maganar da tafi taka mahimmanci. shr yayi ya rasa yadda zai yi ,"""

"Fitowa yayi d'aga d'akin inda mami ta cigaba da wayarta maryam tace ""mami da kin tsaya kinji abinda zai"

"fad'a miki ,me kuwa zai fad'a min da wuce shirme ai ni tuni mun raba jaha dashi Kai tsaye d'akinsu nana hauwa'u nada ya nufa anan ya iske hajiya zulfa'u kwance tana bacci ya tsaya shiru yana kallonta yana tunanin yadda zai tadata cikin sauki yayi mata bayani aika aikan da yayi ""yana k'ok'arin juyawa ta motsa dan ita haka take da zarar an tsaya akanta duk nauyin baccin da take sai ta farka, daf da zai fice daga d'akin ta kira sunansa ai da wani irin sauri ya juyo ya zuba mata idanunshi da sukai ja tace""ya'akayi adam ?""ta fad'a tana mikewa zaune tare da janyo wayarta ta duba lokaci biyu da rabi""me kake bukata acikin daren nan hak? rasa yadda zai fad'a mata yayi sai ma hannu daya kai yana shafa keyarsa ""Ina yar mutune ?""tamabayar datai masa ya bashi saukin fad'a mata kafin yayi mgn tace ko bata da lfy ne ta"

sakè tmbyarshi ?

""" Dama itace ..""sai kuma yayi shiru tace daman itace kamar ya adam ?shiru yayi tace kamin mgn man"

"hannunta ya riko ganin tana k'okarin sauko wa daga kan bed din ta kasa ""fad'a min me ya samu yar mutane ""ki natsu kokarin da nake yi kenan na sanar miki""uhm me ya samu yarinyar mutane Ina sauraronka ?tana tamabayarsa ne dan tuni tunaninta yaje wani guri hankali' ya sauke ajiyar zuciya sannan ya cigaba"" atakaice wlh aunty aika aika nayi mata batare da sanina ba kuma yarinyar budurwa ce ba kamar yadda kuka d'auka ba dan Allah aunty muje ki duba min tana 'cikin wani hali ""inna lillahi wa inna ilaihi rajiun hajiya zulfa'u ta shiga jerowa bbu kwakwatawa sannan ta zare hannunta cikin nashi tace ""amman shine baka bita ahankali ba ?""muryarsa a sanyaye yace"" ki taimaka aunty bana son na rasata nayita kiran doctor baya d'aga wayar jiki na rawa suka fito suka ta nufi dakin da maryama ke kwance tamkar wata matacciya akan bed gabadaya kitson kanta ya wargaje Allah sarki hajiya"

"zulfa'u ai tana ganin halin da take ciki fashe wa tayi da kuka,ta karasa gareta tare da daga hannuta taji"

"ya sake aiko ta gigice tayi hanyar bayi da sauri ta dibo ruwa ta shiga kwara mata tana sallami ..."""

Mmn sudais

MAR'ADAMS

BOOK 4

*AYSHA A BAGUDO*

WATTPAD @HAUESH

AREWABOOKS USERNAME

AYSHAABAGUDO

bismillahirrahmanirrahim

Page 16

Cikin tsananin tashin hankali ya k'arasa inda mryama take kwance ya tarairayota ya rugumota gabadaya

"ajikinsa yana jijigata tare da kiran sunanta"" maryama!!!""hankalinsa yayi mugu mugun tashi sakamakon ganin duk yawan ruwan da hajiya zulfa'u ta dinga watsa mata numfashin ta bai dawo ba asalima ko motsi ba tayi ba ."

hankalin hajiya zulfa'u yayi kololuwa tashi bata san lokacin data isa inda adamcy yake rungume da

"maryama tana kiran sunanta ba ""maryama !!"

"""pleas maryama ki tashi !still shiru km bubu wata alamar numfashi a tare daita daga hajiya zulfa'u har"

"adamcy sun tsorata da ganin halin da yar mutane take ciki hajiya zulfa'u ta fashe da wani irin matsanancin kuka sannan tace ""yanzu adam ka kyauta da abinda ka yiwa 'yar mutune?""ya kalleta kawai batare da yace uffan ba maza ka sauketa dan ubanka ka kije kazo da doctor dan da alamun ka"

"kashe yarinyar mutane ""."

agigice adamcy ya kwantar da maryama ya sauko ya d'auki wayarsa ya soma k'okarin sake neman layin

"likitansa alokcin da hajiya zulfa'u ta hau gadon tana jijiga maryama tana kuka da kiran sunanta.""cikin sa'a kira daya doctor ya d'aga yana d'agawa ya rufesa da bala'i ""dan me yasa zai ki d'aga kiransa ?""ranka ya dade kayi hakuri gani na kusan karasowa dan tunda naga kiranka adaidai wannan lokacin nasan ba lafiya ba just ka bani ten minutes zaka gani ""zazzafan umfashi ya fesar yana shafa goshinsa kafin ahankali yace ""kana jina ?doctor yayi saurin cewa ""eh !Ina jinka ranka ya dade .yace""kazo min da nurse mace dan gasky zanfi bukatar mace akanka doctor yace ""okay fine bari na koma na d'auko nurse shamsiyya ""okay"

"dan Allah kayi sauri taimakon ujila ne "".yana gama fad'ar haka ya ajiye wayar batare da ya katse ba ."

ya rike kugunsa tare da tsurawa maryama idanunshi cikin tsananin tausayawa yayinda zuciyarsa kamar

"ta buga tsabar fargaban da yake ciki kallonsa hajiya zulfa'u tace ""mai yasa bazaka bari shi yazo ya dubata ba tunda abu ne na ujila?""fuskarsa a had'e yace ""a'a !aunty ko bana cikin hankalina ai bazan bari wani kato ya ta'ba min mata ba bare da hankalina .""tai shiru tana karewa yanayinsa kallon tsab ya wani had'e fuska kamar bashi yayi aika aika ba yana fad'a wa mutane magana muryarta a tsarke tace ""banga alamun kana cikin hankalinka ba "".ya d'an d'auke idanunshi akan fuskar maryama ya zuba mata tare da shafa sumar kanshi dan sarai ya fahimci dalilin da yasa ta fad'a masa haha "".kana kallona !""a natse ya dauke kanshi ya sake maidawa kan maryama""adamu idan kana cikin hankalinka bazaka aikata wa yar mutane haka ba gashi saboda rashin kyautawa da rashin sanni darajar d'an adam ko alamun nadama"

"babu atare da kai """

"""Allah aunty ba haka bane kawai dai yarinyar ce take da mugun tsoro""tunda ka fahimci yanayinta tana"

"da mugun tsoro mai yasa baka bi komai ahankali ba ""?bazaki gane ba aunty ahanka. """

kallonsa tayi tare da watsa masa wata uwar harara wanda dole tasa ya kasa k'arasa mgnrsa shima fa

"rud'anin nan yana ciki dan shi kansa ba zai iya cewa ga irin rud'ani daya shiga a sanda yaga halin da yarinyar mutane take ciki a dalilin sa ba , ji yayi ina ma kasa ta tsage ya shige ciki ya huta da wannan abun kunya daya aikata dan bakaramin aika aika ya aikatawa yarinyar ba sai dai batu na nadama kwata kwata bai yi nadama kusantatarta da yayi ba .abinda zai d'aga masa hankali a yanzu shine ya rasata"

"amman nadama kam bai yi ba .""ba'a yi cikakken min goma ba sai ga doctor ya kira adamcy ya iso ""da"

hanzari adamcy ya fita tare da nurse shamsiyya suka dawo d'akin dan sam bai yarda doctor ya biyosu

"sama ba ,idanushi kyam akan maryama dake kwance har lokacin bata dawo haiyacinta ba ."""

hajiya zulfa'u kam ban da ambaton sunan Allah bbu abinda take shi kam ya kasa cewa komai sai nuni da

"yayiwa nurse data soma yin abinda ya kawota tare da yin shiru yana tunani yana kallonta, hajiya zulfa'u ta sauko tare da gyarawa maryama kwanciya ta fito zuwa part din mami inda take sanar mata halin da ake ciki shiru mami tayi tana tunani da mamakin cewar yarinyar budurwa ce anya ba rufa ido akayi masa ba kuwa yake ganin kamar aika aikin yayi ?""koma dai menene ita babu ruwanta rayuwarsa ce duk abinda yaga dama yaje yayi ta gyara zamanta tana cewa ""daman abinda ya shigo dashi kenan d'azu?to me yake expecting zan masa da yazo ya fad'a min ?""gani iya wahala uwar son ya'ya duk wata wahala"

"idan yazo kaina ne ,wannan da ne yanzu babu wahalar da kaina da zanyi akan shi ."""

ta k'arasa maganar tana jan dogon tsaki Jin abinda ta fad'a yasa hjy zulfa'u ta dubeta da mamaki tace

"""haba aunty me yasa zaki fad'a haka ?""ki manta da abinda ya faru yarinyar nan fa amana ce a hannumu duk abinda ya faru daita iyayenta sai sun tunhumemu ""."

"""A'a sai dai sun tuhumesa dan shi suka bawa aure ni meye nawa aciki ?.""ta k'arasa maganar tana gyara"

"zamanta zuwa kwanciyar .""ganin haka yasa hajiya zulfa'u tace ""kenan bazaki taso muje kiga halin da take ba ?""me zanje nayi zulfa'u bayan ma gaki?""kije kawai Allah ya bata lafiya!""dan girman Allah ki taso muje idan ba haka ba zaki dasa wani abu acikin zuciyar d'anki wanda bazan yi farinciki da faruwarsa ba ,su fa ya'ya maza ba'a binsu ta haka abinda kika rigada kika sani ne idan ba haka kina ji kina gaji wata rana wannan yarinyar zata maye masa gurbin komai na rayuwa kin dai san halin maza ba sai na tsaya miki dogon sharhi akansu ba canzawarsu shine abu mafi sauki ,ki d'aure ki danne duk abinda kike ji a zuciyarki .""da kyar hajiya zulfa'u ta shawo kanta suka hau zuwa sama alokacin da nurse tai gyaran muryar wanda shi ne ya dawo da adamcy daga duniyar tunanin daya afka na wuncin gadi kawai yaga"

"mami tsaye tare da hajiya zulfa'u kamar a mafarki ."""

shiru adamcy yayi kawai ya kasa cewa komai cikin second d'aya yayi kokarin dawo wa cikin natsuwarsa

"take suka sake hada ido da mami kallon kallo suke yiwa juna ahankali' yayi nodding din kanshi kasa tsabar kunyar data rufeshi ,sai dai yaji dadin ganinta ko babu komai a yau din zata kara samun natsuwa da maryama da taimakon hajiya zulfa'u da mami nurse ta som bawa maryama taimakon gwagwa still idanun mami na kan adamcy ta kafeshi da idanunta tana mamakin irin aika aikan da yayi dan duk da tarin tsanar datai wa yarinyar sai da tai matukar tausaya mata .""da kyar nurse ta samu jijiyo jikinta suka dawo aiki ta d'ago a natse tana duban hajiya zulfa'u da mami tace ""menene dalilin jefata cikin wannan halin ?""nan take hjy zulfa'u tai mata bayani aiko wani irin kunya ta kama shi, nurse ta bukaci adamcy yayi musu excuse ganin namiji ne sannan ta bud'e kafafun maryama tana zaro idanun waje sbd yadda taga gabanta yayi ta dubesu da kallon tsoro tace "" repy dinta akayi ne ? hajiya zulfa'u ta bude baki tace"

"""uhm wai mijinta ne yayi mata wannan aika aikan ."""

"nurse ta girgirza kai kawai tare da soma yi mata treatment na musamman tace"" sai fa amata stitches a"

"gurin inda ba haka ba zata iya samun matsala gaba, hajiy zulfa'u tace ""please do any thing possible to help her we don't want to lose her ""ta fadi haka hankalinta a tashe dan gabad aya ta fita haiyacinta tamkar itace bata da lfy ko kuma itace uwar mijinta har tabawa nurse din tausayi .""Ita kanta mami ta shiga tashin hankali sosai ta kuma ji babu dadi,hauka yake da zai yiwa yar mutane illa irin haka ?""fada ta fara ta inda take shiga bata nan take fita ba dan taji abun ajikinta da zuciyarta ,nurse tayi ta bata hakuri akan ta kwantar da hankalinta bbu abinda zai samu yarinyar .""dole taji babu dadi tunda uwa ce ace kuma d'anka ne dan rashin imani zai aikata wa diyar wani irin haka ai duk uwar data amsa sunanta na uwa taga halin da yarinyar nan take ciki dole ne hankalinta ya tashi ""hauka yake da zai mata pata pata kamar ya samu kaza ?""hajiya zulfa'u ta fad'i haka cike da takaici ""aiko ni yaga fushi akan abinda yayi"

"tunda ya fahimci budurwa ce ai

Please Login or Register in order to submit comment