falo, ya gama
cinabinci yau ko nemanta baiyi ba.Ta dafe kanta tana cewa,
yaya yayifushi da ita, da yawa, ta dauki afterdress zata
saka, sai kuma ta fasasawa, saboda shi yafi so ya ganta
ahaka kawai, ya ringa kiranta dabebynshi.Ta gyara gashin
kanta, ta dan sakoda kadan gaba tayi turaren gashi, tahada
ta daureshi a baya da ribom.A hankali ta tako zuwa falon,
yanajiyo kamshinta ya kishingida akankujera, ya lumshe ido
yana shakarkamshinta, tana karasowa ta ganshiya lumshe
ido, a zuciyarta tace, Allahka taimakeni na samu na
gyarakomai.Tana zuwa ta kwanta a cinyarsa, baisan sanda
yasaki ajiyar zuciya ba,don ya gasu jiya kawai da be
jidumin zeey din tashi ba.Ya bude idonsa ya kalleta, sai
kacewata 'yar tsana, shigar data yi tayimasa kyau sosai,
yasa hannu yanashafar wajen.Ya dagota ya dora a kirjinsa,
yanashakar ni'imtaccen kamshinta, taceyaya don Allah kayi
hakurikaji yaya naga ranka ya baci, yayanakayi hakuri.Ya
taba cikinta, zeeyta baki ci abinciba, kina son zama da
yunwa ko?Cikin shagwaba tace, to yaya bakaikaci abincinka
baka nemeni ba?Ya dagota zo muje na baki abaki,sakwara
ce da miyar agushi, ya rinkabata abaki,....
YA rinka bata abaki tana ci ayangace, shikuwa
yangartatabirgeshi take, don haka suka daukilokaci kafin ta
gama cin abincin.Harta gama, cikin shagwaba taceyaya
baka ce fa ka yafe minba.Yace, zeeyta ai bazanso Allah
yakamaki da hakkina ba, na yafe miki,tace yaya
nagode.Allah ya saka maka da alkhairiyayana.Ta
marairaice fuska tace, yaya zuwaabujan fa?Yace a'a
bazanje dake ba, kiyizamanki a gidan nan har na dawo."ta
kuma marairaita da magiya, donAllah yayana kaje dani.Ya
mike tsaye yana tafiya, yace um-um ba inda zanje
dake.Yayi shigewarsa dakinsa, yayi shirinkwanciya ya haye
gadonsa, yayiaddu'a ya shafe jikinsa, ya rufeidonsa yana so
yayi bacci, don yasaninya tashi sallar asuba bazaiyi
baccinsafe ba.Ta shigo cikin wata shedaniyar rigarbacci,
'yar karama, me siririn hannushimi daya, komai na jikinta
abayyane yake, ta fada kansa tana yimasa kukan
shagwaba. Ya ilahi!Yarinyar nan so take ta zautar dashida
kaunarta yaushe zai iya fushi dazeey?Ai bazai yiwu ba,
yarinyar 'yarkarama da ita ta san yadda zatafaranta ran
mijinta, lallai samunmace ta gari shine mafi alkhairi jindadin
duniya.Shi yasan yanzu bazai iya tafiyanwuni guda ba tare
da zeey dinshi ba,bare wajen da zai je ya kwana.Ai dole ne
yaje da ita, don inbatakusa dashima bazai iya bacci ba.Ta
dameshi da kukan shagwabarta,kukan da ba hawaye, ya
bude idonsadaya, yasa hannu daya yana shafakanta daya
kuma yana dan bubbugabayanta alamar rarrashi.Yace
zeeyta kinsan bana son kuka,kiyi shiru ki kyaleni nayi bacci,
kadakisa na makara gobe wajen tafiya.Ta marairaice masa
don Allah yayakayi hakuri ka tafi dani tsoro nakeji,bazan iya
zama a gidan nan ni kadaiba, kaji yayana? Ya daga kai
najizeeyta, zan tafi dake shikenan? Tashiga jikinsa ta
kankameshi sosaitana murna.Ba jimawa bacci ya dauketa,
saimunsharinta take yi a hankali, tanabaccinta cikin
kwanciyar hankali baruwanta, ba abunda ya
dameta.Shikuwa ya kasa baccin, ya rasa inazai cusa zeey
din tashi, ko zaijisa'idar zogin sonta, ya addabeshi
azuciya.Suna yin break suka daga zuwaabuja, tafkeken
gidan da aka bawaAliyu katon gaskene, fadan tsaringidan
bata lokacine, sun gamazagaye gidan Aliyu ya
jawohannunta, ta fada jikinshi sosai sunamasu farin ciki,
tace dashi yaya najidadi na tayaka murna sosai, Allah
yakara daukaka.Amin zeeyta."yace "zeeyta zaki zauna dani
anangidan? Tace yaya aunty fa? Yaceita zata cigaba da
zamanta a kano,tace "to yaya ai zata ci ga anyi matarashin
adalci.Yace bazata ce ba, tun ina kadunana taba cewa zan
tafi da ita can, tanuna bata so, tafi son zama a kusada
iyayenta da 'yan uwanta, kingakuwa ai ke bazaki ki zama
dani ananba, tunda ni dan uwanki ne ko? Taceyaya ko aina
ne zan zauna dakai,koda cikin tandun mai ne. Karkadamu
yayana zan zauna dakai.Dakyau zeeyta nagode,**** ******
****daga cewa kwana biyu, shiru balabari, ita kanta lawisa
bata kumazuwa gidan su mansura ba, gashi satibiyu kenan,
ba wata magana dagagidansu Aliyu, gashi Aliyu ya
daukezainab sunyi tafiyarsu sunyi zamansushiru.Ga
iyayenta sun watsar da ita, bawanda yake mata maganar
komawagidan Aliyu, ita yanzu abun tsoroyake bata, tana
gudun kada watarana Aliyu ya aiko mata da
takardarsaki.Lallai data yi muguwar asara, donina zata
samu gwarzon namijikaman Aliyunta? Wai ya zatayine
tadawo da Aliyu gareta?Ita yanzu abunda ya dameta
kusankullum sai sunyi fada da yayartasaratu.Ita fa ta gaji
da zaman gidan nan, sotake kawai ta koma gidan
mijinta.Saratu ce ta shigo ta doka tsaki, tace,wai dan Allah
malama uban waye zaiwanke miki wadancan wanke-
wankeda kika bari guda yana bi?Dubi yanda kikayi kaca-
kaca da daki,kinsha shayi kudaje sai bin kofi dawaje
sukeyi.Mansura tace haba saratu ki rinkatausaya min
halinda nake ciki mana,a gidan mijina tsinke bansan
yandazan kawar dashi a wajen ba, ammayanzu kuta hadani
da shara dawanke-wanke, inayi kinayi minmasifar ban
iyaba.Haba kefa 'yar uwata ce, yanzubazaki taimakamin na
koma dakinaba?Saratu, tace me zanyi miki, rashinhakurinki,
tunda mijinki yayi niyyaraure ko ba zainab, sai ya aura
mikikilaliyar mata gogaggiya, wacce zataiya fitar dake
lokaci daya, amma donya auri wannan karamar
yarinyar,doluwa, mara wayo, du kinbi kindaga hankalinki
har kina nemankashe musu 'ya, to kadan ma kikagani,
donma ba aurenki ne, ya mutuba da bakin cikin da zaki
gani, saiyafi haka.To yanzu yaya saratu ya zanyi?Nifa nayi
nadama.Ki kawo kudi naje miki wajen wanishararren
malami, aikinsa kamaryankan wuka.Haba yaya saratu, ni
na gaji da binwasu malamai, kudina du sun kare,na fara
fitar da kaddarata ama dubabu wani ci gaba, nina
gaji.Saratu tace, saiki ta zama, zamangidan ne baki gaji
dashi ba.Tace, to me zan bayar ki siyar? Tace,kayan da ya
baki na fadar kishiyabana ga baki dinki supern kiba, kibayar
asiyar, biyan bukata ai yafidogon buri.Mansura ta bude
akwati ta daukosuper ta mika mata.Saratu tace, to kinga
inada kudidubu koma sha biyar,
[9:18PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**11
Saratu tace, to kinga inada kudi
dubu goma sha biyar, zan sai super
nan taki dasu, tunda ta zama ta
hannu, saina je miki gidan malam da
kudin.
Mansura tace, to shikenan.
Saratu ta fita da super ta kaita dinki,
tana cewa a ranta.
Me shegiyar rowar tsiya, inba da
hakaba bazaka ci komai nata ba.
Tace, na fara jin tausayinki, yanzu
zanje nayi miki taimako daya, don ta
hanyar ne kawai Aliyu zai saurareta,
wannan uban zuciyar.
Daga nan saita wuce ofis din daddyn
zainab, yace lafiya saratu kika zo
nan?
Cikin ladabi tace, wallahi daddy
daman akan abunda mansura tayiwa
zainab ne nazo kara baka hakuri,
wallahi mansura tayi nadama sosai,
don Allah daddy kayi hakuri, kasa
Aliyu ya mayar da ita dakinta.
Daddy yace banganeba, kina nufin
wai mansura bata gidan Aliyu?
Tace wallahi daddy tun sanda tayiwa
zainab abun nan ya korata gida. Har
yanzu tana nan.
Iyayenmu kuma sunce ba ruwansu,
donsu kunyarku suke ji.
Ba zasu tunkareku da maganar ba.
Daddy ya rinka salati yana cewa,
wallahi daga shi har iyayensa basu
san haka ba.
Abu wajen wata uku, ace tana zaune
a gida, Aliyu yayi kuruciya, yace kije
saratu yanzun nan zan nemi Aliyu a
waya, a satin nan mansura zata koma
dakinta.
Saratu ta taso tanata godiya.
Tana zuwa gida ta cewa mansura ai
malamin yace, ta kwantar da
hankalinta, acikin satin nan ALiyu zai
zo da kansa bikonta, tace, yace
amma daya zo kibishi, idan kika ce
zaki tsaya jan aji, to kuwa ajin zai
tsinke miki, ke kika jiyo wannan
kuma ba ruwana.
Mansura tace, um ni abun mafa ya
fara bani tsoro, Allah yasa dai yazo
din.
Can kuma Saratu na fita daddy ya
kira Aliyu, ringin daya tayi Aliyu ya
dauka, da saurinsa ya rissina yana
gaishe shi, saika ce agabanshi yake.
Yace haba Aliyu kai danake ganin
hankalinka, zakayi wannan danyen
aikin? Ka ajiye mace a gidansu
tsawon wata uku, baka waiwaiyeta
ba?
Kuma dagani har yayana bamu sani
ba, ai sai a rinka zarginmu ace don
mun aura maka tamune muka sa ka
wulakanta 'yar mutane.
Banji dadin abunda kayi ba Aliyu
kwata-kwata. Aliyu yace kayi hakuri
daddy, Allah ya huci zuciyarka.
Yace na hakura Aliyu, amma kazo da
kanka, kaje kayo bikon matarka,
yace to Abba zanzo.
Kazo fa acikin satinnan, bana so a
kuma daukan lokaci.
Yace "to daddy insha Allahu jibi
karshen sati zanzo.
To Allah kaimu.
Sukayi sallama yana yi masa godiya
suka kashe wayar.
Kanta yana kan cinyarsa tana so tayi
bacci, ta bude idonta tace, yaya me
kayiwa daddy, du yanda kuke shiri
dashi yake cewa yau baka kyauta ba?
Yace akan maganar auntynki ne
yake min fada, naje na dawo da ita
gidana.
Yaya wai ina ta tafine?
Gidansu na turata, take ta zama, tace
kai yaya auntyn tawa? Ni wallahi
dana san tana gidansu da tuni naje
da kaina nayo bikonta.
Meyasa yaya kayi mata haka.
To ya zanyi mata zeeyta? Ta
tabamin tauraruwar matana, ai dole
in nuna mata kurenta.
Amma kuma yaya saika barta a
gidansu kowa yasan tana gida?
To zeeyta ai bani da abinda zan
mata daya fi hakan, don in nace
dukanta zanyi bansan wani irin
mugun duka zanyi mata ba.
Kuma in na daketa mutane saisu
manta abunda tayi min, ace na
daketa akan kanwata, yanzu kuwa
kinga ba duka ba zagi, nasan ta
horu.
Tayi dan murmushinta mai kashe
zuciya tace "yaya jibin da wuri zamu
tafi ko?
Yace ina? Keda fita ai sai ranar da
kika zama mace.
Yaya yanzu ni ba mace bace?
Yanzu ke muna mace ce, baki zama
cikakkiyar mace ba tukunna.
Yaya to yaushe zan zamo macen?
Du ranar da kika so zaki zama.
Tayi shiru tana tunani me kalmar
tasa ke nufi, sai kawai ta share
maganar, bata kuma zancen zata
bishin ba.
Sai da safe bayan sun gama break,
yake ce mata, sadik tuntuni sun taho,
suna kan hanya, zai kawo miki talatu
nan zata ci gaba da zama dake,
kwana uku zanyi na dawo.
Ta zumbura baki ta mike tsaye tana
bubbuga kafa, ta tafi wajen labule
zata bude ta fita.
Ya kirata, zeeyta meye haka?
To yaya kai kadai zaka tafi, ni
bazaka tafi dani ba, naga su Abba da
dady ba?
Don Allah yaya ka tafi dani kaji?
Ya girgiza kai, kiyi zamanki a gida,
kwana uku kawai zanyi. Ta juya ta
hada kanta da bango ta kama kuka,
ya taso ya jawota jikinsa, yana
rarrashinta, yi hakuri zeeyta keda
kike 'yar gatana, ga sadik nan shida
talatu zasu zauna dake, har na dawo,
tunda sadik yana cikin hutu zai
zauna idan nadawo, sai ya tafi, talatu
kuwa anan zata zauna ta ringa
taimaka miki.
Ko bakya son zuwan sadik din? Tace
inaso.
To yi shiru share hawayenki, bazan
dade ba kinji zeeyta.
Ta daga masa kai, to yi dariya.
Tasa dariya, yauwa zeeyta. Dai-dai
lokacin da ake kwankwasa kofa ta
bude da sauri, wadanda take zato su
dinne, ta kankame sadik tana murna,
ta riko hannun talatu tana yi musu
sannu da zuwa.
Lokaci kankani ta cika musu gabansu
da kayan ciye-ciye, sannan ta zauna
suna gaisawa, ta tambayi wannan ta
tambayi wancan.
Sukuma sunata cin abubuwa data
kawo musu, suna gamawa suka mika
suna zaga gidan.
Sadik ya rinka santin gidan, gskya
yaya ka gama hutawa wannn
tanfatsetsen gidan, gashi yaji kayan
kawata gida kaman a turai? Aliyu
yayi murmushi yace Allah sarki sadik,
to idan ka tashi aure irinsa zan gina
maka.
[9:19PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**11, 3**12 & 3**13
Saratu tace, to kinga inada kudi dubu goma shabiyar, zan
sai super nan taki dasu, tunda ta zamata hannu, saina je
miki gidan malam da kudin.Mansura tace, to
shikenan.Saratu ta fita da super ta kaita dinki, tana cewa
aranta.Me shegiyar rowar tsiya, inba da hakaba bazakaci
komai nata ba.Tace, na fara jin tausayinki, yanzu zanje nayi
mikitaimako daya, don ta hanyar ne kawai Aliyu
zaisaurareta, wannan uban zuciyar.Daga nan saita wuce
ofis din daddyn zainab, yacelafiya saratu kika zo nan?Cikin
ladabi tace, wallahi daddy daman akanabunda mansura
tayiwa zainab ne nazo karabaka hakuri, wallahi mansura
tayi nadama sosai,don Allah daddy kayi hakuri, kasa Aliyu
ya mayarda ita dakinta.Daddy yace banganeba, kina nufin
wai mansurabata gidan Aliyu?Tace wallahi daddy tun sanda
tayiwa zainab abunnan ya korata gida. Har yanzu tana
nan.Iyayenmu kuma sunce ba ruwansu, donsukunyarku
suke ji.Ba zasu tunkareku da maganar ba.Daddy ya rinka
salati yana cewa, wallahi daga shihar iyayensa basu san
haka ba.Abu wajen wata uku, ace tana zaune a gida,
Aliyuyayi kuruciya, yace kije saratu yanzun nan zannemi
Aliyu a waya, a satin nan mansura zatakoma
dakinta.Saratu ta taso tanata godiya.Tana zuwa gida ta
cewa mansura ai malaminyace, ta kwantar da hankalinta,
acikin satin nanALiyu zai zo da kansa bikonta, tace, yace
ammadaya zo kibishi, idan kika ce zaki tsaya jan aji, tokuwa
ajin zai tsinke miki, ke kika jiyo wannankuma ba
ruwana.Mansura tace, um ni abun mafa ya fara banitsoro,
Allah yasa dai yazo din.Can kuma Saratu na fita daddy ya
kira Aliyu,ringin daya tayi Aliyu ya dauka, da saurinsa
yarissina yana gaishe shi, saika ce agabanshi yake.Yace
haba Aliyu kai danake ganin hankalinka,zakayi wannan
danyen aikin? Ka ajiye mace agidansu tsawon wata uku,
baka waiwaiyeta ba?Kuma dagani har yayana bamu sani
ba, ai sai arinka zarginmu ace don mun aura maka
tamunemuka sa ka wulakanta 'yar mutane.Banji dadin
abunda kayi ba Aliyu kwata-kwata.Aliyu yace kayi hakuri
daddy, Allah ya hucizuciyarka.Yace na hakura Aliyu, amma
kazo da kanka, kajekayo bikon matarka, yace to Abba
zanzo.Kazo fa acikin satinnan, bana so a kuma
daukanlokaci.Yace "to daddy insha Allahu jibi karshen
satizanzo.To Allah kaimu.Sukayi sallama yana yi masa
godiya suka kashewayar.Kanta yana kan cinyarsa tana so
tayi bacci, tabude idonta tace, yaya me kayiwa daddy,
duyanda kuke shiri dashi yake cewa yau bakakyauta ba?
Yace akan maganar auntynki ne yake min fada,naje na
dawo da ita gidana.Yaya wai ina ta tafine?Gidansu na
turata, take ta zama, tace kai yayaauntyn tawa? Ni wallahi
dana san tana gidansuda tuni naje da kaina nayo
bikonta.Meyasa yaya kayi mata haka.To ya zanyi mata
zeeyta? Ta tabamin tauraruwarmatana, ai dole in nuna mata
kurenta.Amma kuma yaya saika barta a gidansu
kowayasan tana gida?To zeeyta ai bani da abinda zan mata
daya fihakan, don in nace dukanta zanyi bansan waniirin
mugun duka zanyi mata ba.Kuma in na daketa mutane
saisu manta abundatayi min, ace na daketa akan kanwata,
yanzukuwa kinga ba duka ba zagi, nasan ta horu.Tayi dan
murmushinta mai kashe zuciya tace"yaya jibin da wuri
zamu tafi ko?Yace ina? Keda fita ai sai ranar da kika
zamamace.Yaya yanzu ni ba mace bace?Yanzu ke muna
mace ce, baki zama cikakkiyarmace ba tukunna.Yaya to
yaushe zan zamo macen?Du ranar da kika so zaki
zama.Tayi shiru tana tunani me kalmar tasa ke nufi,
saikawai ta share maganar, bata kuma zancen zatabishin
ba.Sai da safe bayan sun gama break, yake ce mata,sadik
tuntuni sun taho, suna kan hanya, zai kawomiki talatu nan
zata ci gaba da zama dake,kwana uku zanyi na dawo.Ta
zumbura baki ta mike tsaye tana bubbugakafa, ta tafi wajen
labule zata bude ta fita.Ya kirata, zeeyta meye haka?To
yaya kai kadai zaka tafi, ni bazaka tafi daniba, naga su
Abba da dady ba?Don Allah yaya ka tafi dani kaji?Ya girgiza
kai, kiyi zamanki a gida, kwana ukukawai zanyi. Ta juya ta
hada kanta da bango takama kuka, ya taso ya jawota
jikinsa, yanararrashinta, yi hakuri zeeyta keda kike
'yargatana, ga sadik nan shida talatu zasu zaunadake, har
na dawo, tunda sadik yana cikin hutuzai zauna idan
nadawo, sai ya tafi, talatu kuwaanan zata zauna ta ringa
taimaka miki.Ko bakya son zuwan sadik din? Tace
inaso.To yi shiru share hawayenki, bazan dade ba
kinjizeeyta.Ta daga masa kai, to yi dariya.Tasa dariya,
yauwa zeeyta. Dai-dai lokacin daake kwankwasa kofa ta
bude da sauri, wadandatake zato su dinne, ta kankame
sadik tana murna,ta riko hannun talatu tana yi musu sannu
dazuwa.Lokaci kankani ta cika musu gabansu da
kayanciye-ciye, sannan ta zauna suna gaisawa, tatambayi
wannan ta tambayi wancan.Sukuma sunata cin abubuwa
data kawo musu,suna gamawa suka mika suna zaga
gidan.Sadik ya rinka santin gidan, gskya yaya ka
gamahutawa wannn tanfatsetsen gidan, gashi yajikayan
kawata gida kaman a turai? Aliyu yayimurmushi yace Allah
sarki sadik, to idan ka tashiaure irinsa zan gina maka.
Sadik yayi dariya yace, yaya nan dashekara sha biyar fa."au
kace saika kusa zama tuzuru,sannan zakayi auren?Dai-dai
lokacin da suka shigo boyskwatas yace to ga inda zaka
zauna.Aliyu ya gama shirinsa, zainab taratayo jakarsa ta
taho zata yi masarakiya, har zuwa wajen mota.Ya shiga
motar ya zauna, ta sakomasa jakar idonta yayi rau-rau
tanakokarin zubo da hawayen nata.Ya jawota kan cinyarsa,
haba zeeytabazaki yi min addu'a ba, sai kuka,kina so ki
daga min hankalina, nakasa tukin? Tace yi hakuri
yaya,Allah ya kiyaye hanya ya dawo dakailafiya.Yace
yauwa zeeytah, maza tafi gidadon bazan iya tafiya na barki
aharabar gidan nan ke kadai ba.Ta juya tana dan gudunta
da tsalle-tsallenta, tana dariya tana daga masahannu,
alamar bye-bye, ya dauko yawayarsa ya ringa daukarta a
bidiyo,tana ganin yana daukarta, tasadariya ta juya tayi
cikin gida tanacewa yaya saika dawo.Yayi dariya ya kashe
wayar yasata aaljihu.Yaja motar ya tafi.A hanya ya tsaya
yayi musu uwartsaraba. Yana isa gida, ya samu suAbba da
daddy dasu mama, sunatahiransu cikin nishadi.Yayi
sallama cikin falon, suka amsamama da ummi suna ga
Aliyu gaAliyu.Ya rissina ya gaishesu, daddy yaceAliyu jeka,
ka nutsu ka dan huta inanijima kaje ka dawo da matarka.To
daddy nagode, ya mike ya fitayasa me gadinsu dame wanki
sukashishigar da kayan.Ya shiga motarsa yaja sai gidansu
dazeey.Yana shiga gidan, wannan dadadankamshi yana
nan, ya rasa wannansirrin kamshi na zeey dinshi.Ya fada
toilet yayi wanka yayi sallah,yana fitowa ya tarar hamzaya
kawo masa abinci daga gida.Yaci ya kwanta a gado don ya
danhuta, yana so yayi bacci, amma sai yakasa rintsawa
tunanin yaji zeeydinshi a manne a kirjinsa yadameshi.Ya
jawo wayarsa ya buga mata,ringin daya ta dauka, hello
yayanakaje lafiya?Nazo lafiya, gashi har naci abinci,nayi
wanka, nayi sallah na kwantawai don na dan huta, tunaninki
yahanani bacci.Cikin shgwaba tace, um ba kainekayi
tafiyarka ka barni ba?Yaya ka jawo min sai nayi awasaba'in
da biyu ban ganka ba, yacezeeyta ke rashin ganina ne
kawai, nikuwa rashin jin dumin jikinki yafikomai daga min
hankali.Zeeyta wai yaushe zaki bani dama nakusanceki?
Tace yaya me kake so nayi maka, mekake so na baka
yayana? Komai kakeso yaya zanyi mka.Matsayinka da
darajarka a wajenakafi karfin komai yayana.Yace zeeyta
ina matukar so ki banihakkina na jikinki, amma fa sai
kinara'ayi, don wallahi in zamu shekaragoma a haka bazan
taba takura mikiba, ko nayi miki dole.Kuma kada kiyi
tunanin kina dahakki a wajen ubangiji, a'a tsananinkaunar
danake yi miki bazata bari nakullace ki ba.Kona yi fushi
dake ba, na yafe mikizeeyta.Kayi hakuri yayana, na amince
maka,na baka dama du sanda kaso kayira'ayi yayana, ka
karbi hakkinka,yace dagaske zeeyta? Kada kisa nayitsuntsu
na taho yanzu.Tace a'a yayana kada ka dawo yanzu,ka
zauna ka kula da auntyna ka batahakkinta, ka rarrasheta, ka
batahakuri kan abunda kayi mata.Ina jiranka yayana nanda
kwanauku, kamar yanda kace, Allah yadawo min da kai
lafiya. Ka kulaminda auntyna ka bata hakuri, kararrasheta
ka lallbata harta huce, kashafamin kan Amadina. Kayi
hakuriyaya, don Allah kada ka damu, zankashe kada na
cinyewa auntynalokaci, don nasan yau sabon amarezaku
zama, kayi mata kalamai masusanyi da tausasa zuciya, ka
nunamata tattalin so yayana saida safe.Dif ta kashe wayar,
ya rinka juyawayar a hannunsa yana murmushi,yarinya
karama ta iya kalamai maisanyaya zuciya.Ya kunna bidiyo
wayar ya rinkakallonta sanda tayi masa rakiya, dangudun
data keyi tanata tsalle-tsallenta, tana dariya, du dai dontasa
shi nishadi ta kuwa shashi, donkifa wayar yayi a fuskarsa,
yana jinzuciyarsa wasai, cike da nishadi bacciya rinka
fusgarshi ya kashe wayar yakwanta.**** ***** ***mansura
taga shiru har mangaribaba Aliyu, tace yaya saratu anya
kuwaAliyu zai zo, kinji shiru har yanzu?Saratu tace ke
kinfiya wutar ciki, dukudin da kike kashewa wanne
kikasamu nasara kamar wannan?Kina gani kanin babanshi
yazo yaitabawa Alh hakuri, yana cewa basu sanhakaba.To
ko Aliyu baizoba idan daddynzainab ya sake zuwa basai ki
komadakinki ba, inya ji ya dawo dake aidole yazo inda
kike.Bayan sunyi sallar isha'i suna cinabinci, hajiya ta shigo
take gayamata, taje falon baki inji babanta.Mansura ta tashi
da saurinta tawanke hannunta, ta yafa mayafinta,ta nufi
falon babanta.Wani mayataccen kamshine taji yadaki
hanncinta, a hankali tayisallama, ta zauna ta cewa
babantagani. Ya mike tsaye yace, game songaninki nan sai
a sannan ta dagakanta ta ga bakon da yake zaune.Aliyunta
ne cikin shiga na alfarma,ya kara murjewa da kyau, ya
karahaske da kwarjini, fatarsa har wanidaukan ido yake
yi.Yana ta zuba kamshi mai dadi,idonsa yana sanye da
farin glass.Du saita raina kanta taga ta muzantaa gabanshi,
me Aliyu yake ci dayakara wannan kyan, da kwarjini?Lallai
Aliyunta ya kara samun canjinrayuwa, ma'ana kudi sun
sake zamamishi.A hankali tace masa ina wuni?
.
A hankali tace masa ina wuni?Ya dago kai ya kalleta, du tayi
baki ta rame, takusan fita daga hayyacinta.Yace lafiya lau
ya zaman jin dadi? Tayi shiru,yace so ya kika gani, zaki
tafine yanzu ko bakigama hutawa ba?Tace zan tafi, yace to
sai kiyi sauri ina jiranki amota, ya bata dubu dari yace, ta
bawa hajiya daAlh su sai goro.Alh ya mata fada, ta durkusa
a gabansu tayimusu sallama, ta tafi, ganin mota ta
bawamansura mamaki, tasan tabbas motar manya ce,a
ranta, tace daula tazo, tana neman tayiwakanta.Tukinsa
kawai yake yi baice mata komai ba,itama bata ce masa
komaiba, sai satar kallonsadata keyi, suna isa gidan tayi
mamakin yanda taganshi gyare, ya zube mata ledoji a
gabanta, yawuce dakinsa, wanka ya sakeyi yasa kayan
bacciya fita falo, ya tarar itama tayi wanka, tasakayan
baccinta, yace baki bude ledojin bane?Tace a'a na bude kai
nake jira.Ya zauna ta dauko plate ta juye gasassun kaji,
tazuzzuba musu fresh milk a kofuna.Sunaci har ya koshi.Ta
nufi toilet yin brush shikuma ya nufi dakinsa,yayi brush ya
rinka feshe dakin da turaruka kusankala biyar amma sai
yaji baiyi masa irin kamshindakunan zainab ba, yana
kwance yana karantaaddu'o'in tsarin jiki, yana shafawa ta
shigo dasallamarta ta rufe kofar ta jingina a jiki, ya
mikamata hannu ta tashi ta miko masa nata hannun,ya
jawota ta fado jikinshi,yayi saurin cikata ya dagota yana
tambayarta,mansura meya sameki naji kin rame, rashin
lafiyakika yi?Ta girgiza kai saita fashe da kuka, ya kwantar
daita a jikinsa yana dan bubbuga bayanta, yi shiruya isa
haka, kinsan bana son yawan kuka,fadamin meye?Ta kama
fada masa irin wahalan data sha nashara da wanke-
wanke.Aliyu yace "O sorry mansura, na godewa suhajiya da
suka tayani horonki, kinga gobe idankika sake kwatan-kwan
abunda kika yi, idan nayimiki horon da yafi wannan, suma
wanda zasu yimiki sai ya fi wannan da suka yi miki.Tace
Aliyu ai bazan kuma ba, na gane kurena,yace a to dakin
samawa kanki lafiya.Don kinsan halina bana daukar raini,
bare kumayanzu da girma ya sake hawa kaina.****
*****bayan tafiyan Aliyu sadik ya shigo suna hira
dakanwarsa, tanata tambayanshi daddy da faruk,yace mata
du lafiyarsu lau.Yace gashima abunda daddy yace na kawo
miki,ya bata jakar hadadden tsumi da jakarhadaddiyar
zuma ta mata, harda su cukudi,gumbar matam haddaden
dakar gari na karinni'ima.Hadadden kayan karin ni'ima dai
mai kyau nasakkwato, don da kanshi daddynta yaje har
canya hado mata su, don yana ganin tunda ta rasauwa
bame gyarata tanan bangaren, shiyasa yakeiya bakin
kokarinsa yana so ya maye matamaraicin rashin uwa.Tace
Allah sarki daddyna me sona.Sadik yace wai magangunan
meye wannan ne?Tace, kaidai ina ruwanka? Cikin farin ciki
danishadi sukaita hira da yayanta sadik, sai da yajiya fara
hamma sannan yayi musu sallama ita datalatu.Zainab ma
tayiwa talatu sallama ta fada dakintadon ta kwanta, sai taji
kwanciyar ta gagareta saijuyi take a gado.Taita faman tsaki
du dundumiyar katifar dake kangadon, da lallausar bargo da
zanin gadon da yakekai, sai take ji kamar akan kaya take,
saboda yauba kirjin gwarzon mijinta.Data ga ta kasa baccin
saita mike ta shiga toiletta dauro alwala tai ta nafula tana
musu addu'a.Tana kwanciya taji karar wayarta, tayi
saurindauka tace yayana, cikin sanyita yace zeeyta,meyasa
bakiyi bacci ba, har yanzu sha biyu darabi?Ta danyi
karamin tsaki tace Allah yaya ban sandalili ba, tun dazu na
kasa bacci.Sai yaji dadi a ransa, yasan lallai zeey dinshi
tadamu dashi, kiyi bacci bana so ki samu matsalarciwon
kai. Tace to yaya zanyi, ina auntynagatanan tana bacci
kona tasheta na bata wayarku gaisa?A'a yaya kyaleta tayi
baccinta ta huta. To kemakiyi baccin kada kizo kina ciwon
kai.To yaya saida safe.Tun a ranar bayan tafiyan yayantata
hada kwastan da madara da kwanduwar kwaida manja ta
dama, ta shafe jikinta gaba dayata jika jar dilka da ruwan
dumi ta rinka mitsesikejikinta iya karfinta.Har kwana uku a
ran na ukun ne da safe ta hadalallenta da ma'ul kal da lalle
da tacecciya humra,lipton, kar-kar, mahalbiya, turaren S.S
mai maiko,garin sanda madaran turare, ta hada tayi
kwabinlallen sannan ta dura a kwararon yin kunshi.Ta
zauna ta zana sitayel a kafarta da biro tabawa talatu lallen
tayi mata kunshin, ta kuma yimata zanen fulawa hannu da
kafa.Tayi mata a saman 'yan yatsun hannunta.Daddy yayo
waya da safe yace sadik ya taho gidazasu je gaisuwa dashi
da sauran 'yan gidankanwar kakarsu ce ta wajen uwa ta
rasu donhaka ya tafi bai jira zuwan yayan ba.Sha biyu
zainab ta wanke kunshindu inda tayi talatu na binta da
kallo.Aliyu ya yo mata waya, yace sun taho tuni tamike ta
shiga kicin.Talatu ta bita ta sata yanka wannan
gogawancan. Jajjaga wancan shikenan abubuwandata ke
sata amma dai-dai da juya miya batayarda tayi mata ba,
tace girkin yayanta bata soasa mata hannu talatu tana
tsaye tana kallontamasa jalof din makaroni dasu dankali,
da pepechiken, tayi miyar nikaken kaza da koren wake.
[9:20PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**14, 3**15 & 3**16
Tayi masa miyar nikakkiyar kaza, ta dafa masahinkafa da
zaici dashi, tayi masa hadin kos nakabeji, tayi masa lemon
kwa-kwa da madara, tayimasa lemon abarba, du tasaka a
firij yayi sanyi.Tasa talatu ta fito mata da wasu hadaddun
fulassabbi kar a sito, aka wankesu kal, komai tazuzzuba
taje ta jeresu a tebir yasha ado dafulawoyi masu kamshi,
tace talatu ta gyara makicin din, ita kuma ta sake sharo
dakunanta danaAliyu, ta sake goge ko ina yayi tas tasa
turarenwuta nan da nan gidan ya canja, ta bawa
talatuabincinta dana mai gadi, tace ta mika masa.Zainab ta
fita ta kulle ko ina ta fada toilet, tashiga wanka, tana fitowa
tayi alwala ta tayar dasallar la'asar.Goge nan, goge can, sai
uban kamshi data kezubawa.Ta bude kwabarta ta zubawa
suturunta ido, tadauko wani les a ciki na lefenta da yake
bata tabasashi ba.Riga da zani ne, ta daura dankwali daya
kara fitomata da kyaunta, tasa fashion yari da sarka,
daabun hannu du kalar kayan nata.Yayo mata waya, ya
karaso cikin murna dazumudi take yiwa Allah godiya.Suna
kashe wayar taji bude get.Tana jin tsayuwar ta bude kofar a
hankali tarinka wani irin taku kamar hawainya.Ta cikin
gilashin motar ya ringa hangota.Yarinyar ta rikide masa,
kamar aljana, anya kuwazeey dinshi ce? Kamshinta daya
jiyo shiyatabbatar masa da zey dinshi ce tafe gareshi.Yana
zaune cikin motar ya kafa mata ido ya kasahasala komai.Ta
rinka yi masa dariyarta mai ban sha'awa takama murfin
motar ta bude, ta zura jikinta cikinmotar ta zauna a
cinyarshi, ta kwantar da kantaa kirjinshi.Yasa hannu biyu ya
tura kansa cikin jikinta yanashakar ni'imtaccen
kamshinta.Tace yaya nagodewa Allah daya dawo
dakailafiya.Yace zeeyta hakika Allah shine abin godiya,
dayasake canja minke, zeeyta Allah ya bani kyakyawardiya
mace me kama da ke sak.Ta boye fuskarta a jikinshi, tace
yayana zaka sanijin kunya.Yace haba zeeyta ai kunya ta
kare, ko kin mantakalaman da kika gaya min ta waya?Ta
kara cusa kanta cikin kirjinshi.Daukota yayi cak yayi falonsu
da ita, yasa kafaya tura kofar falon nasu.Ta mike daga
jikinsa tana murmushi, ta ballemasa madaurin takalmansa,
ta cire masa, tazame masa safar kafarsa, ta cire masa kwat
dinjikinshi, ta jawo hannunsa zuwa dakinsa.Ta shiga toilet
ta hada masa ruwan wanka,yanata kamshin turaren wanka,
ta ajiye masahadin sabulunta data ke amfani dashi.Ya
shiga wanka kafin ya fita ta ninke kayan dayacire,
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 9 Chapter of 14