Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
falo, ya gama cinabinci yau ko nemanta baiyi ba.Ta dafe kanta tana cewa, yaya yayifushi da ita, da yawa, ta dauki afterdress zata saka, sai kuma ta fasasawa, saboda shi yafi so ya ganta ahaka kawai, ya ringa kiranta dabebynshi.Ta gyara gashin kanta, ta dan sakoda kadan gaba tayi turaren gashi, tahada ta daureshi a baya da ribom.A hankali ta tako zuwa falon, yanajiyo kamshinta ya kishingida akankujera, ya lumshe ido yana shakarkamshinta, tana karasowa ta ganshiya lumshe ido, a zuciyarta tace, Allahka taimakeni na samu na gyarakomai.Tana zuwa ta kwanta a cinyarsa, baisan sanda yasaki ajiyar zuciya ba,don ya gasu jiya kawai da be jidumin zeey din tashi ba.Ya bude idonsa ya kalleta, sai kacewata 'yar tsana, shigar data yi tayimasa kyau sosai, yasa hannu yanashafar wajen.Ya dagota ya dora a kirjinsa, yanashakar ni'imtaccen kamshinta, taceyaya don Allah kayi hakurikaji yaya naga ranka ya baci, yayanakayi hakuri.Ya taba cikinta, zeeyta baki ci abinciba, kina son zama da yunwa ko?Cikin shagwaba tace, to yaya bakaikaci abincinka baka nemeni ba?Ya dagota zo muje na baki abaki,sakwara ce da miyar agushi, ya rinkabata abaki,.... YA rinka bata abaki tana ci ayangace, shikuwa yangartatabirgeshi take, don haka suka daukilokaci kafin ta gama cin abincin.Harta gama, cikin shagwaba taceyaya baka ce fa ka yafe minba.Yace, zeeyta ai bazanso Allah yakamaki da hakkina ba, na yafe miki,tace yaya nagode.Allah ya saka maka da alkhairiyayana.Ta marairaice fuska tace, yaya zuwaabujan fa?Yace a'a bazanje dake ba, kiyizamanki a gidan nan har na dawo."ta kuma marairaita da magiya, donAllah yayana kaje dani.Ya mike tsaye yana tafiya, yace um-um ba inda zanje dake.Yayi shigewarsa dakinsa, yayi shirinkwanciya ya haye gadonsa, yayiaddu'a ya shafe jikinsa, ya rufeidonsa yana so yayi bacci, don yasaninya tashi sallar asuba bazaiyi baccinsafe ba.Ta shigo cikin wata shedaniyar rigarbacci, 'yar karama, me siririn hannushimi daya, komai na jikinta abayyane yake, ta fada kansa tana yimasa kukan shagwaba. Ya ilahi!Yarinyar nan so take ta zautar dashida kaunarta yaushe zai iya fushi dazeey?Ai bazai yiwu ba, yarinyar 'yarkarama da ita ta san yadda zatafaranta ran mijinta, lallai samunmace ta gari shine mafi alkhairi jindadin duniya.Shi yasan yanzu bazai iya tafiyanwuni guda ba tare da zeey dinshi ba,bare wajen da zai je ya kwana.Ai dole ne yaje da ita, don inbatakusa dashima bazai iya bacci ba.Ta dameshi da kukan shagwabarta,kukan da ba hawaye, ya bude idonsadaya, yasa hannu daya yana shafakanta daya kuma yana dan bubbugabayanta alamar rarrashi.Yace zeeyta kinsan bana son kuka,kiyi shiru ki kyaleni nayi bacci, kadakisa na makara gobe wajen tafiya.Ta marairaice masa don Allah yayakayi hakuri ka tafi dani tsoro nakeji,bazan iya zama a gidan nan ni kadaiba, kaji yayana? Ya daga kai najizeeyta, zan tafi dake shikenan? Tashiga jikinsa ta kankameshi sosaitana murna.Ba jimawa bacci ya dauketa, saimunsharinta take yi a hankali, tanabaccinta cikin kwanciyar hankali baruwanta, ba abunda ya dameta.Shikuwa ya kasa baccin, ya rasa inazai cusa zeey din tashi, ko zaijisa'idar zogin sonta, ya addabeshi azuciya.Suna yin break suka daga zuwaabuja, tafkeken gidan da aka bawaAliyu katon gaskene, fadan tsaringidan bata lokacine, sun gamazagaye gidan Aliyu ya jawohannunta, ta fada jikinshi sosai sunamasu farin ciki, tace dashi yaya najidadi na tayaka murna sosai, Allah yakara daukaka.Amin zeeyta."yace "zeeyta zaki zauna dani anangidan? Tace yaya aunty fa? Yaceita zata cigaba da zamanta a kano,tace "to yaya ai zata ci ga anyi matarashin adalci.Yace bazata ce ba, tun ina kadunana taba cewa zan tafi da ita can, tanuna bata so, tafi son zama a kusada iyayenta da 'yan uwanta, kingakuwa ai ke bazaki ki zama dani ananba, tunda ni dan uwanki ne ko? Taceyaya ko aina ne zan zauna dakai,koda cikin tandun mai ne. Karkadamu yayana zan zauna dakai.Dakyau zeeyta nagode,**** ****** ****daga cewa kwana biyu, shiru balabari, ita kanta lawisa bata kumazuwa gidan su mansura ba, gashi satibiyu kenan, ba wata magana dagagidansu Aliyu, gashi Aliyu ya daukezainab sunyi tafiyarsu sunyi zamansushiru.Ga iyayenta sun watsar da ita, bawanda yake mata maganar komawagidan Aliyu, ita yanzu abun tsoroyake bata, tana gudun kada watarana Aliyu ya aiko mata da takardarsaki.Lallai data yi muguwar asara, donina zata samu gwarzon namijikaman Aliyunta? Wai ya zatayine tadawo da Aliyu gareta?Ita yanzu abunda ya dameta kusankullum sai sunyi fada da yayartasaratu.Ita fa ta gaji da zaman gidan nan, sotake kawai ta koma gidan mijinta.Saratu ce ta shigo ta doka tsaki, tace,wai dan Allah malama uban waye zaiwanke miki wadancan wanke- wankeda kika bari guda yana bi?Dubi yanda kikayi kaca- kaca da daki,kinsha shayi kudaje sai bin kofi dawaje sukeyi.Mansura tace haba saratu ki rinkatausaya min halinda nake ciki mana,a gidan mijina tsinke bansan yandazan kawar dashi a wajen ba, ammayanzu kuta hadani da shara dawanke-wanke, inayi kinayi minmasifar ban iyaba.Haba kefa 'yar uwata ce, yanzubazaki taimakamin na koma dakinaba?Saratu, tace me zanyi miki, rashinhakurinki, tunda mijinki yayi niyyaraure ko ba zainab, sai ya aura mikikilaliyar mata gogaggiya, wacce zataiya fitar dake lokaci daya, amma donya auri wannan karamar yarinyar,doluwa, mara wayo, du kinbi kindaga hankalinki har kina nemankashe musu 'ya, to kadan ma kikagani, donma ba aurenki ne, ya mutuba da bakin cikin da zaki gani, saiyafi haka.To yanzu yaya saratu ya zanyi?Nifa nayi nadama.Ki kawo kudi naje miki wajen wanishararren malami, aikinsa kamaryankan wuka.Haba yaya saratu, ni na gaji da binwasu malamai, kudina du sun kare,na fara fitar da kaddarata ama dubabu wani ci gaba, nina gaji.Saratu tace, saiki ta zama, zamangidan ne baki gaji dashi ba.Tace, to me zan bayar ki siyar? Tace,kayan da ya baki na fadar kishiyabana ga baki dinki supern kiba, kibayar asiyar, biyan bukata ai yafidogon buri.Mansura ta bude akwati ta daukosuper ta mika mata.Saratu tace, to kinga inada kudidubu koma sha biyar, [9:18PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**11 Saratu tace, to kinga inada kudi dubu goma sha biyar, zan sai super nan taki dasu, tunda ta zama ta hannu, saina je miki gidan malam da kudin. Mansura tace, to shikenan. Saratu ta fita da super ta kaita dinki, tana cewa a ranta. Me shegiyar rowar tsiya, inba da hakaba bazaka ci komai nata ba. Tace, na fara jin tausayinki, yanzu zanje nayi miki taimako daya, don ta hanyar ne kawai Aliyu zai saurareta, wannan uban zuciyar. Daga nan saita wuce ofis din daddyn zainab, yace lafiya saratu kika zo nan? Cikin ladabi tace, wallahi daddy daman akan abunda mansura tayiwa zainab ne nazo kara baka hakuri, wallahi mansura tayi nadama sosai, don Allah daddy kayi hakuri, kasa Aliyu ya mayar da ita dakinta. Daddy yace banganeba, kina nufin wai mansura bata gidan Aliyu? Tace wallahi daddy tun sanda tayiwa zainab abun nan ya korata gida. Har yanzu tana nan. Iyayenmu kuma sunce ba ruwansu, donsu kunyarku suke ji. Ba zasu tunkareku da maganar ba. Daddy ya rinka salati yana cewa, wallahi daga shi har iyayensa basu san haka ba. Abu wajen wata uku, ace tana zaune a gida, Aliyu yayi kuruciya, yace kije saratu yanzun nan zan nemi Aliyu a waya, a satin nan mansura zata koma dakinta. Saratu ta taso tanata godiya. Tana zuwa gida ta cewa mansura ai malamin yace, ta kwantar da hankalinta, acikin satin nan ALiyu zai zo da kansa bikonta, tace, yace amma daya zo kibishi, idan kika ce zaki tsaya jan aji, to kuwa ajin zai tsinke miki, ke kika jiyo wannan kuma ba ruwana. Mansura tace, um ni abun mafa ya fara bani tsoro, Allah yasa dai yazo din. Can kuma Saratu na fita daddy ya kira Aliyu, ringin daya tayi Aliyu ya dauka, da saurinsa ya rissina yana gaishe shi, saika ce agabanshi yake. Yace haba Aliyu kai danake ganin hankalinka, zakayi wannan danyen aikin? Ka ajiye mace a gidansu tsawon wata uku, baka waiwaiyeta ba? Kuma dagani har yayana bamu sani ba, ai sai a rinka zarginmu ace don mun aura maka tamune muka sa ka wulakanta 'yar mutane. Banji dadin abunda kayi ba Aliyu kwata-kwata. Aliyu yace kayi hakuri daddy, Allah ya huci zuciyarka. Yace na hakura Aliyu, amma kazo da kanka, kaje kayo bikon matarka, yace to Abba zanzo. Kazo fa acikin satinnan, bana so a kuma daukan lokaci. Yace "to daddy insha Allahu jibi karshen sati zanzo. To Allah kaimu. Sukayi sallama yana yi masa godiya suka kashe wayar. Kanta yana kan cinyarsa tana so tayi bacci, ta bude idonta tace, yaya me kayiwa daddy, du yanda kuke shiri dashi yake cewa yau baka kyauta ba? Yace akan maganar auntynki ne yake min fada, naje na dawo da ita gidana. Yaya wai ina ta tafine? Gidansu na turata, take ta zama, tace kai yaya auntyn tawa? Ni wallahi dana san tana gidansu da tuni naje da kaina nayo bikonta. Meyasa yaya kayi mata haka. To ya zanyi mata zeeyta? Ta tabamin tauraruwar matana, ai dole in nuna mata kurenta. Amma kuma yaya saika barta a gidansu kowa yasan tana gida? To zeeyta ai bani da abinda zan mata daya fi hakan, don in nace dukanta zanyi bansan wani irin mugun duka zanyi mata ba. Kuma in na daketa mutane saisu manta abunda tayi min, ace na daketa akan kanwata, yanzu kuwa kinga ba duka ba zagi, nasan ta horu. Tayi dan murmushinta mai kashe zuciya tace "yaya jibin da wuri zamu tafi ko? Yace ina? Keda fita ai sai ranar da kika zama mace. Yaya yanzu ni ba mace bace? Yanzu ke muna mace ce, baki zama cikakkiyar mace ba tukunna. Yaya to yaushe zan zamo macen? Du ranar da kika so zaki zama. Tayi shiru tana tunani me kalmar tasa ke nufi, sai kawai ta share maganar, bata kuma zancen zata bishin ba. Sai da safe bayan sun gama break, yake ce mata, sadik tuntuni sun taho, suna kan hanya, zai kawo miki talatu nan zata ci gaba da zama dake, kwana uku zanyi na dawo. Ta zumbura baki ta mike tsaye tana bubbuga kafa, ta tafi wajen labule zata bude ta fita. Ya kirata, zeeyta meye haka? To yaya kai kadai zaka tafi, ni bazaka tafi dani ba, naga su Abba da dady ba? Don Allah yaya ka tafi dani kaji? Ya girgiza kai, kiyi zamanki a gida, kwana uku kawai zanyi. Ta juya ta hada kanta da bango ta kama kuka, ya taso ya jawota jikinsa, yana rarrashinta, yi hakuri zeeyta keda kike 'yar gatana, ga sadik nan shida talatu zasu zauna dake, har na dawo, tunda sadik yana cikin hutu zai zauna idan nadawo, sai ya tafi, talatu kuwa anan zata zauna ta ringa taimaka miki. Ko bakya son zuwan sadik din? Tace inaso. To yi shiru share hawayenki, bazan dade ba kinji zeeyta. Ta daga masa kai, to yi dariya. Tasa dariya, yauwa zeeyta. Dai-dai lokacin da ake kwankwasa kofa ta bude da sauri, wadanda take zato su dinne, ta kankame sadik tana murna, ta riko hannun talatu tana yi musu sannu da zuwa. Lokaci kankani ta cika musu gabansu da kayan ciye-ciye, sannan ta zauna suna gaisawa, ta tambayi wannan ta tambayi wancan. Sukuma sunata cin abubuwa data kawo musu, suna gamawa suka mika suna zaga gidan. Sadik ya rinka santin gidan, gskya yaya ka gama hutawa wannn tanfatsetsen gidan, gashi yaji kayan kawata gida kaman a turai? Aliyu yayi murmushi yace Allah sarki sadik, to idan ka tashi aure irinsa zan gina maka. [9:19PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**11, 3**12 & 3**13 Saratu tace, to kinga inada kudi dubu goma shabiyar, zan sai super nan taki dasu, tunda ta zamata hannu, saina je miki gidan malam da kudin.Mansura tace, to shikenan.Saratu ta fita da super ta kaita dinki, tana cewa aranta.Me shegiyar rowar tsiya, inba da hakaba bazakaci komai nata ba.Tace, na fara jin tausayinki, yanzu zanje nayi mikitaimako daya, don ta hanyar ne kawai Aliyu zaisaurareta, wannan uban zuciyar.Daga nan saita wuce ofis din daddyn zainab, yacelafiya saratu kika zo nan?Cikin ladabi tace, wallahi daddy daman akanabunda mansura tayiwa zainab ne nazo karabaka hakuri, wallahi mansura tayi nadama sosai,don Allah daddy kayi hakuri, kasa Aliyu ya mayarda ita dakinta.Daddy yace banganeba, kina nufin wai mansurabata gidan Aliyu?Tace wallahi daddy tun sanda tayiwa zainab abunnan ya korata gida. Har yanzu tana nan.Iyayenmu kuma sunce ba ruwansu, donsukunyarku suke ji.Ba zasu tunkareku da maganar ba.Daddy ya rinka salati yana cewa, wallahi daga shihar iyayensa basu san haka ba.Abu wajen wata uku, ace tana zaune a gida, Aliyuyayi kuruciya, yace kije saratu yanzun nan zannemi Aliyu a waya, a satin nan mansura zatakoma dakinta.Saratu ta taso tanata godiya.Tana zuwa gida ta cewa mansura ai malaminyace, ta kwantar da hankalinta, acikin satin nanALiyu zai zo da kansa bikonta, tace, yace ammadaya zo kibishi, idan kika ce zaki tsaya jan aji, tokuwa ajin zai tsinke miki, ke kika jiyo wannankuma ba ruwana.Mansura tace, um ni abun mafa ya fara banitsoro, Allah yasa dai yazo din.Can kuma Saratu na fita daddy ya kira Aliyu,ringin daya tayi Aliyu ya dauka, da saurinsa yarissina yana gaishe shi, saika ce agabanshi yake.Yace haba Aliyu kai danake ganin hankalinka,zakayi wannan danyen aikin? Ka ajiye mace agidansu tsawon wata uku, baka waiwaiyeta ba?Kuma dagani har yayana bamu sani ba, ai sai arinka zarginmu ace don mun aura maka tamunemuka sa ka wulakanta 'yar mutane.Banji dadin abunda kayi ba Aliyu kwata-kwata.Aliyu yace kayi hakuri daddy, Allah ya hucizuciyarka.Yace na hakura Aliyu, amma kazo da kanka, kajekayo bikon matarka, yace to Abba zanzo.Kazo fa acikin satinnan, bana so a kuma daukanlokaci.Yace "to daddy insha Allahu jibi karshen satizanzo.To Allah kaimu.Sukayi sallama yana yi masa godiya suka kashewayar.Kanta yana kan cinyarsa tana so tayi bacci, tabude idonta tace, yaya me kayiwa daddy, duyanda kuke shiri dashi yake cewa yau bakakyauta ba? Yace akan maganar auntynki ne yake min fada,naje na dawo da ita gidana.Yaya wai ina ta tafine?Gidansu na turata, take ta zama, tace kai yayaauntyn tawa? Ni wallahi dana san tana gidansuda tuni naje da kaina nayo bikonta.Meyasa yaya kayi mata haka.To ya zanyi mata zeeyta? Ta tabamin tauraruwarmatana, ai dole in nuna mata kurenta.Amma kuma yaya saika barta a gidansu kowayasan tana gida?To zeeyta ai bani da abinda zan mata daya fihakan, don in nace dukanta zanyi bansan waniirin mugun duka zanyi mata ba.Kuma in na daketa mutane saisu manta abundatayi min, ace na daketa akan kanwata, yanzukuwa kinga ba duka ba zagi, nasan ta horu.Tayi dan murmushinta mai kashe zuciya tace"yaya jibin da wuri zamu tafi ko?Yace ina? Keda fita ai sai ranar da kika zamamace.Yaya yanzu ni ba mace bace?Yanzu ke muna mace ce, baki zama cikakkiyarmace ba tukunna.Yaya to yaushe zan zamo macen?Du ranar da kika so zaki zama.Tayi shiru tana tunani me kalmar tasa ke nufi, saikawai ta share maganar, bata kuma zancen zatabishin ba.Sai da safe bayan sun gama break, yake ce mata,sadik tuntuni sun taho, suna kan hanya, zai kawomiki talatu nan zata ci gaba da zama dake,kwana uku zanyi na dawo.Ta zumbura baki ta mike tsaye tana bubbugakafa, ta tafi wajen labule zata bude ta fita.Ya kirata, zeeyta meye haka?To yaya kai kadai zaka tafi, ni bazaka tafi daniba, naga su Abba da dady ba?Don Allah yaya ka tafi dani kaji?Ya girgiza kai, kiyi zamanki a gida, kwana ukukawai zanyi. Ta juya ta hada kanta da bango takama kuka, ya taso ya jawota jikinsa, yanararrashinta, yi hakuri zeeyta keda kike 'yargatana, ga sadik nan shida talatu zasu zaunadake, har na dawo, tunda sadik yana cikin hutuzai zauna idan nadawo, sai ya tafi, talatu kuwaanan zata zauna ta ringa taimaka miki.Ko bakya son zuwan sadik din? Tace inaso.To yi shiru share hawayenki, bazan dade ba kinjizeeyta.Ta daga masa kai, to yi dariya.Tasa dariya, yauwa zeeyta. Dai-dai lokacin daake kwankwasa kofa ta bude da sauri, wadandatake zato su dinne, ta kankame sadik tana murna,ta riko hannun talatu tana yi musu sannu dazuwa.Lokaci kankani ta cika musu gabansu da kayanciye-ciye, sannan ta zauna suna gaisawa, tatambayi wannan ta tambayi wancan.Sukuma sunata cin abubuwa data kawo musu,suna gamawa suka mika suna zaga gidan.Sadik ya rinka santin gidan, gskya yaya ka gamahutawa wannn tanfatsetsen gidan, gashi yajikayan kawata gida kaman a turai? Aliyu yayimurmushi yace Allah sarki sadik, to idan ka tashiaure irinsa zan gina maka. Sadik yayi dariya yace, yaya nan dashekara sha biyar fa."au kace saika kusa zama tuzuru,sannan zakayi auren?Dai-dai lokacin da suka shigo boyskwatas yace to ga inda zaka zauna.Aliyu ya gama shirinsa, zainab taratayo jakarsa ta taho zata yi masarakiya, har zuwa wajen mota.Ya shiga motar ya zauna, ta sakomasa jakar idonta yayi rau-rau tanakokarin zubo da hawayen nata.Ya jawota kan cinyarsa, haba zeeytabazaki yi min addu'a ba, sai kuka,kina so ki daga min hankalina, nakasa tukin? Tace yi hakuri yaya,Allah ya kiyaye hanya ya dawo dakailafiya.Yace yauwa zeeytah, maza tafi gidadon bazan iya tafiya na barki aharabar gidan nan ke kadai ba.Ta juya tana dan gudunta da tsalle-tsallenta, tana dariya tana daga masahannu, alamar bye-bye, ya dauko yawayarsa ya ringa daukarta a bidiyo,tana ganin yana daukarta, tasadariya ta juya tayi cikin gida tanacewa yaya saika dawo.Yayi dariya ya kashe wayar yasata aaljihu.Yaja motar ya tafi.A hanya ya tsaya yayi musu uwartsaraba. Yana isa gida, ya samu suAbba da daddy dasu mama, sunatahiransu cikin nishadi.Yayi sallama cikin falon, suka amsamama da ummi suna ga Aliyu gaAliyu.Ya rissina ya gaishesu, daddy yaceAliyu jeka, ka nutsu ka dan huta inanijima kaje ka dawo da matarka.To daddy nagode, ya mike ya fitayasa me gadinsu dame wanki sukashishigar da kayan.Ya shiga motarsa yaja sai gidansu dazeey.Yana shiga gidan, wannan dadadankamshi yana nan, ya rasa wannansirrin kamshi na zeey dinshi.Ya fada toilet yayi wanka yayi sallah,yana fitowa ya tarar hamzaya kawo masa abinci daga gida.Yaci ya kwanta a gado don ya danhuta, yana so yayi bacci, amma sai yakasa rintsawa tunanin yaji zeeydinshi a manne a kirjinsa yadameshi.Ya jawo wayarsa ya buga mata,ringin daya ta dauka, hello yayanakaje lafiya?Nazo lafiya, gashi har naci abinci,nayi wanka, nayi sallah na kwantawai don na dan huta, tunaninki yahanani bacci.Cikin shgwaba tace, um ba kainekayi tafiyarka ka barni ba?Yaya ka jawo min sai nayi awasaba'in da biyu ban ganka ba, yacezeeyta ke rashin ganina ne kawai, nikuwa rashin jin dumin jikinki yafikomai daga min hankali.Zeeyta wai yaushe zaki bani dama nakusanceki? Tace yaya me kake so nayi maka, mekake so na baka yayana? Komai kakeso yaya zanyi mka.Matsayinka da darajarka a wajenakafi karfin komai yayana.Yace zeeyta ina matukar so ki banihakkina na jikinki, amma fa sai kinara'ayi, don wallahi in zamu shekaragoma a haka bazan taba takura mikiba, ko nayi miki dole.Kuma kada kiyi tunanin kina dahakki a wajen ubangiji, a'a tsananinkaunar danake yi miki bazata bari nakullace ki ba.Kona yi fushi dake ba, na yafe mikizeeyta.Kayi hakuri yayana, na amince maka,na baka dama du sanda kaso kayira'ayi yayana, ka karbi hakkinka,yace dagaske zeeyta? Kada kisa nayitsuntsu na taho yanzu.Tace a'a yayana kada ka dawo yanzu,ka zauna ka kula da auntyna ka batahakkinta, ka rarrasheta, ka batahakuri kan abunda kayi mata.Ina jiranka yayana nanda kwanauku, kamar yanda kace, Allah yadawo min da kai lafiya. Ka kulaminda auntyna ka bata hakuri, kararrasheta ka lallbata harta huce, kashafamin kan Amadina. Kayi hakuriyaya, don Allah kada ka damu, zankashe kada na cinyewa auntynalokaci, don nasan yau sabon amarezaku zama, kayi mata kalamai masusanyi da tausasa zuciya, ka nunamata tattalin so yayana saida safe.Dif ta kashe wayar, ya rinka juyawayar a hannunsa yana murmushi,yarinya karama ta iya kalamai maisanyaya zuciya.Ya kunna bidiyo wayar ya rinkakallonta sanda tayi masa rakiya, dangudun data keyi tanata tsalle-tsallenta, tana dariya, du dai dontasa shi nishadi ta kuwa shashi, donkifa wayar yayi a fuskarsa, yana jinzuciyarsa wasai, cike da nishadi bacciya rinka fusgarshi ya kashe wayar yakwanta.**** ***** ***mansura taga shiru har mangaribaba Aliyu, tace yaya saratu anya kuwaAliyu zai zo, kinji shiru har yanzu?Saratu tace ke kinfiya wutar ciki, dukudin da kike kashewa wanne kikasamu nasara kamar wannan?Kina gani kanin babanshi yazo yaitabawa Alh hakuri, yana cewa basu sanhakaba.To ko Aliyu baizoba idan daddynzainab ya sake zuwa basai ki komadakinki ba, inya ji ya dawo dake aidole yazo inda kike.Bayan sunyi sallar isha'i suna cinabinci, hajiya ta shigo take gayamata, taje falon baki inji babanta.Mansura ta tashi da saurinta tawanke hannunta, ta yafa mayafinta,ta nufi falon babanta.Wani mayataccen kamshine taji yadaki hanncinta, a hankali tayisallama, ta zauna ta cewa babantagani. Ya mike tsaye yace, game songaninki nan sai a sannan ta dagakanta ta ga bakon da yake zaune.Aliyunta ne cikin shiga na alfarma,ya kara murjewa da kyau, ya karahaske da kwarjini, fatarsa har wanidaukan ido yake yi.Yana ta zuba kamshi mai dadi,idonsa yana sanye da farin glass.Du saita raina kanta taga ta muzantaa gabanshi, me Aliyu yake ci dayakara wannan kyan, da kwarjini?Lallai Aliyunta ya kara samun canjinrayuwa, ma'ana kudi sun sake zamamishi.A hankali tace masa ina wuni? . A hankali tace masa ina wuni?Ya dago kai ya kalleta, du tayi baki ta rame, takusan fita daga hayyacinta.Yace lafiya lau ya zaman jin dadi? Tayi shiru,yace so ya kika gani, zaki tafine yanzu ko bakigama hutawa ba?Tace zan tafi, yace to sai kiyi sauri ina jiranki amota, ya bata dubu dari yace, ta bawa hajiya daAlh su sai goro.Alh ya mata fada, ta durkusa a gabansu tayimusu sallama, ta tafi, ganin mota ta bawamansura mamaki, tasan tabbas motar manya ce,a ranta, tace daula tazo, tana neman tayiwakanta.Tukinsa kawai yake yi baice mata komai ba,itama bata ce masa komaiba, sai satar kallonsadata keyi, suna isa gidan tayi mamakin yanda taganshi gyare, ya zube mata ledoji a gabanta, yawuce dakinsa, wanka ya sakeyi yasa kayan bacciya fita falo, ya tarar itama tayi wanka, tasakayan baccinta, yace baki bude ledojin bane?Tace a'a na bude kai nake jira.Ya zauna ta dauko plate ta juye gasassun kaji, tazuzzuba musu fresh milk a kofuna.Sunaci har ya koshi.Ta nufi toilet yin brush shikuma ya nufi dakinsa,yayi brush ya rinka feshe dakin da turaruka kusankala biyar amma sai yaji baiyi masa irin kamshindakunan zainab ba, yana kwance yana karantaaddu'o'in tsarin jiki, yana shafawa ta shigo dasallamarta ta rufe kofar ta jingina a jiki, ya mikamata hannu ta tashi ta miko masa nata hannun,ya jawota ta fado jikinshi,yayi saurin cikata ya dagota yana tambayarta,mansura meya sameki naji kin rame, rashin lafiyakika yi?Ta girgiza kai saita fashe da kuka, ya kwantar daita a jikinsa yana dan bubbuga bayanta, yi shiruya isa haka, kinsan bana son yawan kuka,fadamin meye?Ta kama fada masa irin wahalan data sha nashara da wanke- wanke.Aliyu yace "O sorry mansura, na godewa suhajiya da suka tayani horonki, kinga gobe idankika sake kwatan-kwan abunda kika yi, idan nayimiki horon da yafi wannan, suma wanda zasu yimiki sai ya fi wannan da suka yi miki.Tace Aliyu ai bazan kuma ba, na gane kurena,yace a to dakin samawa kanki lafiya.Don kinsan halina bana daukar raini, bare kumayanzu da girma ya sake hawa kaina.**** *****bayan tafiyan Aliyu sadik ya shigo suna hira dakanwarsa, tanata tambayanshi daddy da faruk,yace mata du lafiyarsu lau.Yace gashima abunda daddy yace na kawo miki,ya bata jakar hadadden tsumi da jakarhadaddiyar zuma ta mata, harda su cukudi,gumbar matam haddaden dakar gari na karinni'ima.Hadadden kayan karin ni'ima dai mai kyau nasakkwato, don da kanshi daddynta yaje har canya hado mata su, don yana ganin tunda ta rasauwa bame gyarata tanan bangaren, shiyasa yakeiya bakin kokarinsa yana so ya maye matamaraicin rashin uwa.Tace Allah sarki daddyna me sona.Sadik yace wai magangunan meye wannan ne?Tace, kaidai ina ruwanka? Cikin farin ciki danishadi sukaita hira da yayanta sadik, sai da yajiya fara hamma sannan yayi musu sallama ita datalatu.Zainab ma tayiwa talatu sallama ta fada dakintadon ta kwanta, sai taji kwanciyar ta gagareta saijuyi take a gado.Taita faman tsaki du dundumiyar katifar dake kangadon, da lallausar bargo da zanin gadon da yakekai, sai take ji kamar akan kaya take, saboda yauba kirjin gwarzon mijinta.Data ga ta kasa baccin saita mike ta shiga toiletta dauro alwala tai ta nafula tana musu addu'a.Tana kwanciya taji karar wayarta, tayi saurindauka tace yayana, cikin sanyita yace zeeyta,meyasa bakiyi bacci ba, har yanzu sha biyu darabi?Ta danyi karamin tsaki tace Allah yaya ban sandalili ba, tun dazu na kasa bacci.Sai yaji dadi a ransa, yasan lallai zeey dinshi tadamu dashi, kiyi bacci bana so ki samu matsalarciwon kai. Tace to yaya zanyi, ina auntynagatanan tana bacci kona tasheta na bata wayarku gaisa?A'a yaya kyaleta tayi baccinta ta huta. To kemakiyi baccin kada kizo kina ciwon kai.To yaya saida safe.Tun a ranar bayan tafiyan yayantata hada kwastan da madara da kwanduwar kwaida manja ta dama, ta shafe jikinta gaba dayata jika jar dilka da ruwan dumi ta rinka mitsesikejikinta iya karfinta.Har kwana uku a ran na ukun ne da safe ta hadalallenta da ma'ul kal da lalle da tacecciya humra,lipton, kar-kar, mahalbiya, turaren S.S mai maiko,garin sanda madaran turare, ta hada tayi kwabinlallen sannan ta dura a kwararon yin kunshi.Ta zauna ta zana sitayel a kafarta da biro tabawa talatu lallen tayi mata kunshin, ta kuma yimata zanen fulawa hannu da kafa.Tayi mata a saman 'yan yatsun hannunta.Daddy yayo waya da safe yace sadik ya taho gidazasu je gaisuwa dashi da sauran 'yan gidankanwar kakarsu ce ta wajen uwa ta rasu donhaka ya tafi bai jira zuwan yayan ba.Sha biyu zainab ta wanke kunshindu inda tayi talatu na binta da kallo.Aliyu ya yo mata waya, yace sun taho tuni tamike ta shiga kicin.Talatu ta bita ta sata yanka wannan gogawancan. Jajjaga wancan shikenan abubuwandata ke sata amma dai-dai da juya miya batayarda tayi mata ba, tace girkin yayanta bata soasa mata hannu talatu tana tsaye tana kallontamasa jalof din makaroni dasu dankali, da pepechiken, tayi miyar nikaken kaza da koren wake. [9:20PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**14, 3**15 & 3**16 Tayi masa miyar nikakkiyar kaza, ta dafa masahinkafa da zaici dashi, tayi masa hadin kos nakabeji, tayi masa lemon kwa-kwa da madara, tayimasa lemon abarba, du tasaka a firij yayi sanyi.Tasa talatu ta fito mata da wasu hadaddun fulassabbi kar a sito, aka wankesu kal, komai tazuzzuba taje ta jeresu a tebir yasha ado dafulawoyi masu kamshi, tace talatu ta gyara makicin din, ita kuma ta sake sharo dakunanta danaAliyu, ta sake goge ko ina yayi tas tasa turarenwuta nan da nan gidan ya canja, ta bawa talatuabincinta dana mai gadi, tace ta mika masa.Zainab ta fita ta kulle ko ina ta fada toilet, tashiga wanka, tana fitowa tayi alwala ta tayar dasallar la'asar.Goge nan, goge can, sai uban kamshi data kezubawa.Ta bude kwabarta ta zubawa suturunta ido, tadauko wani les a ciki na lefenta da yake bata tabasashi ba.Riga da zani ne, ta daura dankwali daya kara fitomata da kyaunta, tasa fashion yari da sarka, daabun hannu du kalar kayan nata.Yayo mata waya, ya karaso cikin murna dazumudi take yiwa Allah godiya.Suna kashe wayar taji bude get.Tana jin tsayuwar ta bude kofar a hankali tarinka wani irin taku kamar hawainya.Ta cikin gilashin motar ya ringa hangota.Yarinyar ta rikide masa, kamar aljana, anya kuwazeey dinshi ce? Kamshinta daya jiyo shiyatabbatar masa da zey dinshi ce tafe gareshi.Yana zaune cikin motar ya kafa mata ido ya kasahasala komai.Ta rinka yi masa dariyarta mai ban sha'awa takama murfin motar ta bude, ta zura jikinta cikinmotar ta zauna a cinyarshi, ta kwantar da kantaa kirjinshi.Yasa hannu biyu ya tura kansa cikin jikinta yanashakar ni'imtaccen kamshinta.Tace yaya nagodewa Allah daya dawo dakailafiya.Yace zeeyta hakika Allah shine abin godiya, dayasake canja minke, zeeyta Allah ya bani kyakyawardiya mace me kama da ke sak.Ta boye fuskarta a jikinshi, tace yayana zaka sanijin kunya.Yace haba zeeyta ai kunya ta kare, ko kin mantakalaman da kika gaya min ta waya?Ta kara cusa kanta cikin kirjinshi.Daukota yayi cak yayi falonsu da ita, yasa kafaya tura kofar falon nasu.Ta mike daga jikinsa tana murmushi, ta ballemasa madaurin takalmansa, ta cire masa, tazame masa safar kafarsa, ta cire masa kwat dinjikinshi, ta jawo hannunsa zuwa dakinsa.Ta shiga toilet ta hada masa ruwan wanka,yanata kamshin turaren wanka, ta ajiye masahadin sabulunta data ke amfani dashi.Ya shiga wanka kafin ya fita ta ninke kayan dayacire,

Chapter 9 of 14