ta
adanasu a ma'ajiyarsu. Ta fito masa danashan iska du ta
feshe su da turare ta fita dagadakin.Ya gama shirinsa ya
fito falon, ta tashi ta taryoshi, tayi masa rakiya har kan
tebir.Tsarin data yiwa wajen ma ba karamin birgeshitayi
ba.Ta zauna tana zuba mishi abinci, kallonta kawaiyake yi
yana kallon tsarin ado da kwalliya.Ta rinka tura mishi
gabanshi, tace yaya kacimana? Yace zeeyta ki karasa
ladanki ki baniabaki mana.Tayi murmushi bazan iyaba
yayakunya nakeji, ya kashe mata ido daya, yace inamijinki
kike kunyan bani abinci abaki?To ni zona baki. Ta
marairaice don Allah yayakaci, ni ta taka nake kaida ka
dawo daga tafiya.Ya dauki cokalin ya fara ci, yana cin
abincin yanagyada kai, yana santi yaci abincin nan da
yawa,komai saida yaci, saida ya gama ya jawotacinyarsa,
ya rinka bata abaki tana ci.Yaya don Allah ka kyaleni haka
na koshi, ya shafacikin nata, kullum cikin ki a dame saboda
bakyason cin abinci ko dagowa ba ya yi, ko saimunsamu
baby ne zai taso?Ta mike da gudu tayi dakinta, ya bita da
kallonsha'awa yayi murmushi.Sai da ya shigo daga
masallaci, bayan sallarisha'i sannan suka gaisa da talatu da
yarangidansayana shiga falon yaga bai ganta ba, a
cikindakinta ya sameta, ta kanannade a gado hardarufa da
bargo, ya dafa kanta lafiya zeeyta meyafaru kika kwanta?
Tace yaya bacci zanyi, yace yanzu zeeyta zakiiya bacci ba
tare da kin jini a jikinki ba?Tayi shiru bata ce masa komai
ba, don yau atsorace take dashi, tunda taga alamunsa,
yakamo hannunta taso muje muyi nafila.Ta biyoshi zuwa
toilet, sunyi nafila raka'a biyu,ya dafa kanta ya dade yana
musu addu'a, sannansuka shafa.Ya wani kunshin gashin
hanta da koda ya rinkabata tare da fresh milk me sanyi, du
ta marairaicemasa, tace ta koshi, bazata iyaci ba. Lallabata
yarinka yi tana ci, yana fito mata da ice cream saitaware ta
karba tana sha katuwar roba saida tashanyeta.Ta mike tayi
dakinta yaya saida safe. Ya bita dakallo kawai, ya tashi ya
rurrufe ko ina ya tofe daaddu'a, yana shiga dakinta wani
kamshi ya dokihancinsa, ya hangota a tsakiyar gado
takanannade. Ya hau tsakiyar gadon ya janyebargon. Tsoro
ya sake kamata.Zeey dinshi ta rikitar masa da zuciya a yau
daibazai iya mata hakuri ba.Lebenta jajir mai taushi, yasa
hannu yana zagayeleben nata da dan yatsan shi daya, tana
jinsasaita juyar da fuskarta dayan gefen ya kwantoakan
bayanta yana shafa fuskarta sai yaji hawayeya mirgino da
ita gabansa yasa harshensa yanalashe hawayen da haka
yayi dabarar.A yanda yake azabtuwa da kaunarta zai
iyahakura da zeey dinshi kuwa?
A yanda yake azabtuwa da kaunar zeey anya zaiiya hakura
da ita kuwa?Zainab ita kadai ce macen da ya mace akanta,
yazube tarin kaunar da yake yi mata, tun tanajaririya bazai
iya barin zeey dinshi ba, domin tatafi da zuciyarsa kamar a
mafarkinsa daya sabayi. Ko da yaushe.Yasha shgawabar
zeey tana yi masa kukansangarta, da marairaita, wanda ya
rinka karamasa kaimin abunda yake yi.Ya kara sanyashi
cikin yanayin kaunarta, da wanidumbin farin ciki da
annashuwa, daya tsincikansa, ta rinka yi masa kuka tare da
magiyar yakyaleta, yaya kaine fa yayana, mai sona,
maitausayina, yayana ka daina bani wahala. Yanajinta,
amma ya kasa kyaleta, sai dai yabi da ita ahankali, don
kada tasha wahala sosai amma tawahalar,sanda ya tashi
yayi wanka, yayi alwala, kasa fitamasallaci yayi, yayi
sallarsa a daki, ya dade yanayi musu addu'a, yanata nuna
godiyarsa ga Allahtare da sawa zeey din tashi
albarka.Kujera yaja ya zauna, a gaban gadon ya zubamata
ido yana mai jin tsantsar farin ciki dakaunarta data ke kara
ratsa shi.Yayi murmushi komai na daren jiya yana
tunashi,yana son wannan daren yana sashi nishadi.Ya ware
masa fili guda acikin zuciyarshi bazaitaba manta shi
ba.Yana can tunaninsa na daren jiya yaji motsinta ahankali
yana dubawa yaga ta farka.Du ta marairaice tana son yin
kuka. Ya kamohannunta zeeyta tashi kiyi wanka kiyi sallah,
nabaki break kinga rana tayi.Ta kasa hada ido dashi, don
tana tsananin jinkunyarsa, tace ni ka kyaleni bazan iya tashi
bajikina ciwo yake yi.Taja bargonta ta dada lulluba.Zeeyta,
ya janye bargon, wayyo yaya ni ka kyalenitasa masa
kuka.Oh! Zeeyta sorry auta, yau na taboki ko? Yadagota
yana matsa mata jikinta a hankali, yanawani lallabata ta
langwabe ajikinsa, tana zubarda hawaye, yafi kowa sanin
laifinsa dan yasanshagwabar zeey bata kaunar abunda zai
tabajikin nan nata, ko yaya ciwo yake taita kukakenan.Kiyi
shiru mana zeey.Yayana jikina ciwo yake yi.Kiyi hakuri
zeeyta zaki koma dai-dai, bana sonkukan zai haddasa miki
ciwon kai.Tayi shiru tana langwabe a jikinshi tamkar
tayibacci, ya dauketa yayi toilet da ita, ya hada mataruwa
mai dumi, ya rinka gasa mata jikinta, saidayaga tadan ware
sannan ya ba waje, tayi wankantsarki tayi alwala.Ta lallba
tayi sallah ya fito da break din, ya rinkabata kadan taci ta
kauda kai, ya bata maganitasha, da yake lallabata yake yi
bai kuma matsamata saita kara ba.Ta langwabe masa yaya
bacci zanyi, ya kwantarda ita yana mammatsa mata jikinta,
tanata yimasa raki da shagwaba, da haka bacci
yadauketa.Yayi ajiyar zuciya ya rungumeta suka ci gaba
dabacci, bacci mai dadi ya rinka yi, sai karfe dayaya farka a
hankali ya zare jikinsa daga na zainab,wai gudun kada ta
farka.Yayi wanka ya shirya cikin shadda da akayi
matadinkin boda, yayi kyau sosai aciki yayi aurinficewa, ya
nufi gidan wani abinci don yayi wazeey take away tunda shi
bai iya girki ba bare yagirka mata.Lokacin data farka taga
baya nan, saita mike tashiga toilet ta sake yin wanka, ta
dauro alwalatayi sallah. Ta tsaya gaban madubi ta
tsarakwalliayarta ta saka wani jan material mai kyalliriga da
siket dinkin du sun matseta.Ta saka yari da sarka da abin
hannu, du jajayetayi daurin dan kwali daya kara fito mata
dakyaun fuskarta.Ta kara turare dakunansu da falon da
gidan takunna a.c.Yayi sallama ya shiga tana kishingide
akandoguwar kujera tana kallon tashar zeey arabiya, aciki
ta amsa sallamar, yazo ya zauna kusa da ita,ya ajiye ledojin
hannunsa.Ya kamo hannunta yace "zeeyta abun ma kotarya
babu, ya jikin naki?Ta sunkuyar da kanta kasa tace ni
lafiyatakalau."yace haba zeeyta kefa kika ce min jikinki na
ciwokinata kiran daddy da Abba.Ta durkusa kasa tana boye
fuskarta, tace kaiyaya don Allah nidai ka bari.To naji na
bari, ai yanzu du abinda bakya so nadaina gimbiyar
zuciyata.To taso kici abinci, yana fitowa dashi, tace
yayameyasa baka tasheni nayi girki ba, ka siyo
abinci.Zeeyta ai yau ranata ce, bazan bari girki yawahalar
min dake ba.Sai kinyi sati kina hutawa daga kwanciya
saibacci, sai sallah, sai cin abinci sai kula dani.Cikin
shagwaba tace a'a nidai yaya zan rinka girkina, bana so ka
rinka fita sanyan abinci, dadarajarka, yayana zan iya maka
komai, don nafaranta maka, ina kwadayin samun ladan
aure.Yace zeeyta ai kin gama samun ladan aure, tundanake
ban tabajin farin ciki da nutsuwa irin na jiyaba.Allah yayi
miki Albarka zainab, Allah ya barmutare har karshen
rayuwarmu.Allah yasa na sama mana baby, ko kuma
inanjima mu samu. Tace um-um nidai yaya baza akuma ba
bana so.Yace kash zeeyta kada ki kuma fadan hakabakyau,
ta kwantar da kanta cikin raunin murya,tace yaya nadaina
bazan kuma ba, ka yafe min.Yasa hannu ya shafa kanta, na
yafe miki zeeyta,kowane irin laifine da wanda na sani da
wandaban sani ba, du na hada na yafe miki kinji zeeyta.Ta
daga kai nagode yayana, bani ice cream dinda kec din naci.
ta daga kai na gode yayana, bani ice cream dinda kec din
naci.A'a zeeyta ki fara cin abinci, ga mutuniyarki
kazagashin inji.Ga youghot da fresh milk a frij gasu tufa
kiciabinci kadan du saiki ci abunda kike so.To yaya du
zanci, dan bani ice-cream din na farasha, ya bude mata
yasa dan cokalin yana batatana sha, zeeyta kin farantamin
sosai bazangajiya dasa miki albarka ba.Allah yayi miki
albarka ubangiji ya miki tukuici dagidan Aljanna, kinsamin
nutsuwar da ban tabasamu ba.Zeeyta ki gaya min me kike
so nayi miki? Komekike so ki zanyi miki, gaya min me kike
so.Yaya ni bana bukatar komai, don komai kayi minyaya,
inada komai bani dawani abu dayagagareni.Nidai yaya
karatuna shi nake so naci gaba. Yarinka shafa kanta, kada
ki damu zeeyta karatu kintayi kenan, har sai kince kin gaji
dashi, gobe nanzan sayo miki form ki cike, kwanan nan zaki
farazuwa makaranta.Yauwa yayana nagode.Aliyu da
zainab sun kara shakuwa da mannewajunansu kamar tif da
taya.Da safe ita take shirya musu break dinsu mai raida
lafiya, idan da lokaci suci tare, idan sunmakara ta zuzzuba
masa a fulas ya tafi ofisdashi.Yana ofis bini-bini yayo waya
shidai yaji ya take,yaji muryanta yasan kalau take, kafin
yamma yadawo ta sake shirya musu wata dinar.Ta gyara
gidan ta baje kamshin nata, cikin gidada falon da jikinta
gaba daya ko ina da nau'inkamshin da yake daban ne.Du
da talatu tanayi musu girki da ita da sojojinbiyu da suke
gadin gidan, da yaron gidan maishayar da fulawowi da
share-shareamma du abunda zainab tayi sai zuba
musutabawa talatu ta raba musu, saboda sanin hakkindan
adam.Ta tsara kwalliyarta ta gani ta fada, tayi shigarkece
raini.Ta zauna zaman jiran yayan nata.Da taji karar
motarsa zata fito cikin yauki dayanga ta taroshi ya
makaleta yana mai jin farinciki da ganinta.Yaita yaba
kwalliyar data yi masa.Shiyasa ko kadan baya son yayi
nesa da ita, dusanda sai tafikano weekend da kyar suke
rabuwa,tana kuka yana aikin rarrashi.Dakyar yake iya tafiya
ya barta, amma ko yausheyana manne da waya, suna hira
cikin shaukin soda tsantsar kaunar juna.Tuni ya siyo mata
form ta cike, harta fara zuwamakaranta.Tare suke fita, ya
sauketa a makaranta, intagama laccarta direbanta yazo ya
mayar da itagida.Watanta shida a abuja bata taba lekawa
kano ba,kuma tana son zuwa don dai yaki kaitane,
intayimagana yace karatunta.Zainab ta kara canjawa tayi
wani irin kyau naban mamaki tayi fresh da ita, sai wani
shekitakeyitayi dumi-dumi da ita, jikinta a murje ta
karahaske.Haka Aliyunta da yake yanzu shima da
hadinsabulunta yake wanka, da turarukanta shima
dasuyake amfani, don haka komai nasu iri daya, duinda
akaji kamshinsu ansan sune.Mansura tasan Aliyunta farine,
me kyau yanakuma da son kamshiamma tana mamakinsa
yanzu, yanda ya wanicanja ya kara kyau da haske, fatarsa
take wanitsantsi da shainin wanda ita data ke mace manata
baya tsantsi haka.Tana mamaki yanda yanzu yake dan
sakin fuska,kamar zafin zuciyar tasa ya ragu, amma ita
kumarashin sabo da hakan bata wani sakin jikinta.Bata yi
masa maganar zainab, ko tace masa yatake, shima kuwa
baya yi mata zancenta.Ba kamar zainab dinba da bata da
zance sainaauntynta da Amadinta.Yau litinin yayi sammako
daga kano zuwa abuja,a jirgi yana zuwa ofis ya wuce, don
bashi dalokacin da zai fara biya wa ta gidalokaci ya
kure.Yana tayiwa zeey dinshi waya yana lallbata,tunda yaje
ofis din bai samu zama ba, ayyuka neagabansa, sai shidda
ya samu kansa, ya isa gida.Yana shiga gidan yaji zuciyarsa
ta cika da farinciki, ya dawo zai kasance da zeey
dinshi.Yana tsaida motar ya hangota ta taho tana yaukida
yanga, kamar hawainiya, yarinyar kullumkamar canjata ake
yi, kyanta kara karuwa yake,to ta samu kulawar gwarzon
namiji, ya kasadaurewa ya fito da sauri ya tareta, cak!
Yadauketa, suna farin cikin ganin junansu.Ya shiga falon da
ita, ya zauna akan kujera tanakwance ajikinsa, ta dago kai
tana shafa fuskarshi,tace yayana daganin ka yau kasha
wahala, yace"wallahi fa zeeyta, tunda naje ofis yau ban
hutaba, jikina sai ciwo yake yi.Ta marairaice fuska cikin
tausayawa tace, Oh!Sorry yayana, sannu don Allah ka rinka
hutawa.Ta mike ta cire mishi kwat din jikinshi da fararrigar
ciki ta barshi da bes.Ta cire masa takalmi da safa, du da
e.c datawadata falon da sanyi, saida ta rinka yi masafirfita,
ta dauko masa sanyaya kunun aya dayasha madara da
kwa-kwa da filebo, yayi dadisosai, ta rinka bashi abaki, ta
marairaice fuskaalamar tausayi karara a fuskarta, sai
wanilallabashi take yi, shi kuma du ya wani langwabemata,
ya kwanta mata ajiki, tana dan mammatsamasa jikinsa. Da
kyar ya barta taje ta hada masaruwan wanka, me zafi, ya
sha turaren wanka.Yana shiga ya mimmike a ciki, sannu a
hankaligajiyar ta rinka rabuwa dashi, yaji jikinsa ya
ynrmlYana fitowa ya sameta a tsaye a kofar toilet dinda
karamin tawul a hannunta, ta rinka goge masaruwan
jikinsa, ta zaunar dashi akan abin zama,hadin manta ta
dauko tana shafa masa.
[9:20PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**17, 3**18 & 4**1
Hadin manta ta dauko tana shafa masa a hankali,shikuma
yana wani lumshe ido don ji yake kamartafiyan tsutsa take
yi masa.Ta gama shirya shi cikin kananan kaya, ta
shafamishi turaruka kamshinsu ya gauraye, suna fitarda
kamshi mai dadi.Ta leka fuskarsa tana murmushitace
yayana kayi kyau.Ya jawota jikinshi yana jin wata nutsuwa
da farinciki du sanda ya rungumi zeey dinshi, don hakako
yaushe yake so yajita manne dashi. Du sandayaje kano
abunda yake wahalar dashi kenan.Babu irin wannan
tarairaya daga wajen mansura,babu irin wannan tattalin
son, da daddan kamshi,babu irin girke-girken da zeey dinshi
take shiryamasa.Yace zeeyta Allah yayi miki albarka, zeeyta
mekike so nayi miki yanda kike faranta min nimazanso inta
faranta miki.Gaya min me kike so?Yaya so nake naje gida,
naga iyayenmu da 'yanuwanmu.Ki kwantar da hankalinki
zeeyta zaki je kano dandazu da safe da zan taho, umma
suka tafi kaini'ima asibiti, dazu ina ofis suka yo min waya
tahaihu.Ta wani doka tsallen murna ta rukunkumeshi,yaya
ni'ima ta haihu? Yayana meta haifa?Ta haifi danta namiji
yana nan kato akace.Wayyo yayana gobe zamu tafiyadan
bugi bayanta kin fiya zumudi zeeyta.Aikin nawa fa wa zaiyi
min.Sai karshen sati zamu tafi muje ki bani abinci.Ta gama
zuzzuba masa komai ta tura masagabansa du da sanyi a.c
saida tadau mahuccitana dan fifita masa abinci wai don
kada yakonashi.Ta dauki wayarsa ta lalubo sunan ni'ima
tadanna, ringin biyu ni'ima ta dauka, tace helloyaya.Ihun
zainab taji tanata murna, yaya ni'ima kinsama mana
baby.Ni'ima ta kyalkyale da dariya, ni kada ki kashemin
dodon kunne, yaushe zaki zo autamu?Sai karshen satihaba
zeey har sai kin kwana hudusanan zaki zo, kiga babyn naki?
I, wallahi to ya zanyi. Kinsan bazan iya tahowana bar
yayana ba shi kadai anan, dole saikarshen satin mu taho
tare.To shikenan zeey kin san kawai ni na matsu dana
ganki ne, tun safe gidan nan cike yake damutane.Kowa
yazo sai yace ai yanzu zeey kam zata zotunda na
haihu.Auta mun matsu fa da muganki.Tace wallahi nima
yaya ni'ima kuna raina.Tun sanda yaya zai taho inaso ya
taho dani donna ganku sai yakisaboda makaranta, bakomai
autarmu sai kunzo.Kafin tace wani abu, Aliyu ya karbi
wayan yakashe.Ya jawota cinyarsa taho kici abinci.Ya fara
bata ya taba cikinta "yaushe zaki baninawa babyn ne?Ta
langwabe a jikinsa nidai ba yanzu ba yayana.Nikuma yanzu
nake so zeeyta.Yaya da wahala fa, kana kallo wajen
haihuwamamana ta mutu.Ta saka kuka, yana rarrashinta
ya rinka radamata a kunanta, kada ki kuma yiwa mama
kuka,addu'a zaki rinka yi mata. Ki taya mama farin cikitana
aljanna ta manta da kacaniyar duniya.*** *** ****Ranar
jumma'a tun asuba zainab ta gama musushirinsu, tana ta
murna da doki, yana dawowadaga ofis kuwa, suka bi jirgin
shidda na yamma,harda talatu suka tafi, a filin jirgi
direbansu yazoya daukesu, taga an nufi hanyar gidanta.Ta
kalleshi tace yaya ba gida zamuje ba, tundayaya ni'ima tana
can? Yace a'a saimun je gidakin huta. Tayi shiru kawai bata
ce mishi komaiba.Suna zuwa gidan taga komanta fes, yana
ajiyeinda ta barshi, yaushe rabonta da gidanta
tsawonwatanni, amma babu wani kura ko datti a gidanga
kamshinta na nan ciki. Ko du sanda yaya yazoyana zaman
gidan?Sallah suka yi ya hau kan kujera ya mike,
yanalumshe ido son yayi bacci. Tazo ta zaunaajikinshi ta
dan marairaice masa, yaya don Allahka tashi muje gidan
yanzuya bude ido daya yana kallontazeeyta bazaki barni na
danyi bacci ba? Kayihakuri yaya yanzu aunty sadiya tayo
min wayanace mata mun sauka yaya gaba dayansu fasuna
gida sun hallara, don Allah yaya mu tafi.Ya mike tsaye tashi
mu tafi.Tace yaya kayi hakuri idan ranka ne ya baci,haba
zeeyta ba raina bane ya baci,watanni da kikayi ba kiga 'yan
uwa ba ai nasandole kiyi zumudi,ya kamo hannunta ya
dagota, taso mu tafi.Suna shiga gidan wani ihun da suka sa
suka zosuka rungume zainab kowa murna yake yi, dafarin
cikin ganinta.Hajiya ta rinka taba jikinta tana cewa,
"Aliyuwankan inji kayi mata? Suka sa dariya, zainabtace
hajiya me kika gani?Kin canja kinyi kyau, kin kara fari,
gashinki yakara tsawo da baki.Kinyi bul-bul dake.Aunty
sadiya tace in a hanya muka hadu, ai bazamuyi saurin
ganeki ba.Yaya ni'ima tace autarmu, hutu ya kara
samuwada jin dadi.Zeey anya kina cin abinci kuwa?Du
yanda akayi daga madara sai youghot sai icecream dasu
cakulet, cimar hutu dai da jin dadikina kwance komai sai
anyi mikizeey auta canjawar taki tayi yawameye sirrin, ko
yayanmu yayi ajiyane?Tace ke kika sani, ina babyn namu?
Du nafidokinshi da murnar son ganinsa.Ta dauki baby fari
tas, kato dashi, ta rungumeshitana jin kaunar yaron.Ta
rungumeshi tayi dakin Abba, umma ta tashi dasauri ta
rungumota tana cewa 'yata zainab najidadin ganinki, kin
kwantar da hankalinki kinyikalau dake.Abba yace "yaki
zonan 'yata.Umma ta tafi da ita gaban Abba, ummi
tacemasha Allah dana ya iya kulawa ta musamman,Wai
zainab saita samu kanta da jin kunyarsu.
Wai Zainab sai ta samu kanta da jin kunyarsu, tarinka sun
kuyar da kanta, ta kasa dago kaitakallesu.A hankali ta bude
bakinta ta gaisheshi, yarinyarta kra birgeshi da shiga
ransa.Ta gaishe da umma da ummi, Aliyu yana kasagefen
kafar Abba yana mamakin irin kunyar dazainab take ji, du
yanda ta matsu tazo ta gaiyayensu, amma ta kasa sakewa
yanzu.'yata zainab ya zaman abuja, ince dai ko
bawatamatsala?Tace bakomai Abba.Yauwa zainab haka
nake sonji, Allah yayi mikialbarka.Amin Abba.Ta ajiye masa
turaruka manyan kwalabe masutsada yaita juyasu yana sa
mata albarka.Ta ajiye umma da ummi nasu harda humra
dakulacca, suma sukai godiya suna sa mataalbarka.Da kyar
ta iya mikewa rungume da jariri tayibangarensu.Ta tafi
gaban babanta ta zauna, yana lazimi, yayisaurin sallamewa,
yana murmushi.Zainab haka kika koma.Tayi murmushi,
babana naji dadi da nazo naganka lafiyanka kalau.Kullum
kana raina Babana, ina wuni?Lafiya lau zainab kin
kyautamin da kika kwantarda hankalinki.Gashi kinyi kalau
dake.Mama ta fito da fara'arta tana yi mata sannu dazuwa,
ta gaisheta ta bata tsaraban turarukan, babawa mahaifinta
kamar yanda ta bawa Abba.Sukai godiya suna sa mata
albarka.Ta mike baba bari na koma wajen su
yayani'ima.Yace to zainab.Ni'ima tana kwance a gado,
aunty sadiya tanaamsa wayar mijinta, tana gaya masa
zuwanautarsu, yace ai yana kan hanyar zuwa daukanta,ya
ga yanda zeey dinta suka koma.Ni'ima tace gaskiya zainab
kin canja da yawa,lallai ruwan aure ya karbeki.Zainab tace,
me kuma ruwan aure?Sadiya tace, ai kinsan ita bata
sanshiba, yaya maitausayinta ne, saita cika shekara ashirin,
sannanzata fara sani ko?Zainab tayi murmushi tace ku kuka
sani. Suka samata dariya, ta zauna suka fara hiran
yaushegamo.Aliyu ya shigo dakin ni'ima da sadiya suka
gaisheshi.Yazo ya zauna kusa da zainab, ya dauki babyn
dayake jikinta, ya rinka sumbatarsa yana yabayaronya
kalleta, zeey tashi mu tafi gida, tayi kasa damurya tace don
Allah yaya ka bari na kwanaanan.Yace ya za ayi na barki, ki
kwana anan nakigidan fa?Yaya bafa a gidan zaka kwana
ba, kafi so kabarni ni kadai na kwana.Kafin yayi magana
tes ya shigo wayarsa, wayartana hannun zainab saita bude
tes din, tunda tagaba lambar mansura bace, ta karanta tes
dinkamar haka.barka da zuwa yallabai, naji labarin
saukarka,kaida madam,ka iso lafiya?Kirjinta yayi wani irin
mummunan bugawa,gabanta yana fadi ta dafe kirjinta tana
haki.Yayi saurin cewa lafiya zeeytah?Meya faru?Ta
sunkuyar da kanta, ta dafe kanta da hannunta,ya ciro
hannun ya daga kanta, yace, zeeyta meyafaru?Ta
marairaice hawaye nason zubo mata, taceyaya wacece
tayo ma tes yanzu?Yace tes me akace acikin tes din?Ta
mika masa ya karanta, ya ajiye wayar, yacegaskiya ban san
ko wacece ba, don ni banma sanlambar ba, bare nasan
wacece tayo tes din.(page nan ya balle).Ranar suna sai da
yamma aka fita hotel da zaayi fatin sunan.Jama'ar suna yi
musu murna samun karuwa jaririda aka samu yasa masa
sunan babansa anakiransa da hanif.Suka zauna a
kwataccen wajen da aka tanadarmusu, gaba daya wajen
anyi shiru sabodaaddu'ar da ake yi. Sannan wani hadadden
motarAliyu ya sawo kai.Hankalin mutane gaba daya yayi
kan motar, zubaido kawai suke yi suga isasun da zasu fito
dagacikin motar, du da dai wasu sun san motar waye,suna
isa wani soja ya fito daga wajen tukin, yabude dayan
bangaren na baya, sannan ya budedayan bangaren.A tare
suka fito Aliyu da zainab kamar taurari,gaba daya
kamshinsu ya cika wurin, suka jerosuna tafe suna hirarsu
da dan murmushi, dukawajen saida suka birgesu, tare da
basu sha'awa.Banda mansura data diririce ta dabarbarce,
itatambaya ma take wacece wannan take manne damijinta?
Saida yayarta saratu ta rikota ta mayarda ita kujerarta ta
zaunar da ita, tace ki kula kisaisaita hankalinki, kada kiyi
wata gigiwa anan,don kada ki manta abunda Aliyu ya miki
akanzainab, kinsan ya gaya miki zai iya yin
komaiakanta.Sannan mansura ta kawo ajiyar zuciya,
yanzuwannan zainab ce, 'yar da nake kiranta dagidahuma
itace ta koma haka, ta waye?Aliyu ya cuceni daya barni a
kano, saidai ko nimaya mayar dani abuja, ko kuma ayi du
wacce zaayi.Saratu ta tabe baki, tace sai kiyi kin manta
sandaya koraki gida, yanzu kuma naga alamar kina soki
yanke igiyar aurenki, me wannan cikakkiyarmata 'yar
kwalisa 'yar gayu, don rabu dake mezai dameshi.
Zainab ta dan mika bakinta dai-dai kunnen Aliyutace, don
Allah yaya ka amince min naje na gaidaaunty?Yace okey
bakomai kije.A hankali ta rinka keta jama'a suna
gaisawa.Kamshin data keji a jikin Aliyu mai dadi shi taji
tadago kai.Tana dago kai zainab tana mata murmushi,
saitaji gabanta yayi mummunar faduwa.Zainab ta rissina
sannu aunty ina wuni?Da kyar ta iya amsawa, ta kuma
rissina ta gaidayaya saratu.Ta dan doki kafadar hauwa,
mutuniyar ba aganinku ko?Hauwa tayi dariya tana rike da
hannunta, taceAllah zainab kin canja, sam ban ganeki ba,
saikace bakuwar baturiya.Tayi murmushi hauwa bana son
sharri fa.Zainab tace aunty yaya yace kizo mu koma can.Ta
kalleta ta doka mata harara, tace dan Allahcan matsa ki
bani waje, banza munafuka, bazanjeba din.Zainab tace kiyi
hakuri aunty, don Allah kizomuje.Bazan jeba munafuka
Aliyu dai kin aureshi kinjiabunda yake min mun zama
matsayi daya dake.Hankalinki ya kwanta ko?Zainab tace da
ita subhanallah aunty me yayi zafihaka? Allah ya zuci
zuciyarki.Tayi murmushin karfin hali tace hauwa yayasaratu
sai anjima.Suka ce to zainab yaya saratu ta riko
hannunta,don Allah zainab kiyi hakuri da abunda ta
miki.Tace, lah wallahi bakomai yaya. Ta juya ta tafi.Dai-dai
lokacin sabis suke raba abinci, Aliyu yarikota yace mata a
kunnenta, kika yi zamanki kikabarni ni kadai ko?Tace kayi
hakuri yayana, bazan kuma ba.To shikenan na
hakura.Ni'ima da sadiya suka zo wajensu, anata
hotuna.Sadiya tace, sadiya tace dan Allah yaya kadanara
mana zainab mintuna kadan kagakawayenmu ne ke son yin
hoto da ita.Yace, to bakomai, amma kada a wahalar da
ita.Tasa dariya, yaya daga yin hoto sai mutum yawahala?
Suka tafi da ita, sunata hotuna da kawayensu.Yana shan
lemo hankalinsa yana kan zeey dinsa,tana tsakiyarsu anayi
musu hotuna, dukkansubabu wanda ya kama kafar zeey
dinshi wajenkyau.Yaji anayi masa sallama, ya dago kai ya
kalleta,zulaiha ce, kanwar abokinsa yarinyar data keneman
takurawa rayuwarsa, a dole sonsa take,du da hade mata
ran da yake yi.Ya dan hade fuska yace ya lafiya?Tayi masa
murmushi ta zauna, tace yallabaikenan, kwana uku kenan
ina yo maka tes baamsa, ko sau daya nayi call dinka kaki
dagawa,haba yallabai ina laifin mai sonka?Zainab ana
shirin daukansu a hoto, kamar walkiyata hango mace kusa
da Aliyu tana yi masamurmushi.A hankali ta rinka yo
takunta, tazo ta zauna kantebir din da yake gabansu.Bata
ce komai ba, tadai juya musu keya, yacezeeyta, tayi masa
shiru kawai.Yace lafiya zeeyta me yake faruwa?Taki
waiwayowa bare tace masa wani abu.Ya taso ya rankwafo
gabanta, yayi kasa damuryarsa, gaya min meye zeeyta?
Kawai saihawaye ya gani ya kokarin zubowa
dagaidanuwanta.Yace, "O shit zeeyta.Ya kamo hannunta,
taso mu tafi.Sojan yayi saurin bude musu bayan motar,
sukashiga ya rufe, zai shigo ya jasu Aliyu ya dagamasa
hannu, tare da cewar ba tafiya zamuyi ba.Yace ok sir, ya
tafi can wajen shuke-shuke yayizamansa.Ya dubeta, yace
zeeyra menene?Meya daga miki hankali kike hawaye?Ta
marairaice masa, tace yaya daman 'yan matane dakai?
Yace zeeyta wace irin magana ce wannan? Ainakika taba
ganina da 'yan mata?Yaya gani nayi ranar da muka zo,
wata tayomaka tes, tana yi maka barka da sauka,
yanzukuma gashi kuna ta hira da wata, tana tayi
makamurmushi.Oh! Sorry zeeyta, ya rungumota yana
rarrashinta,yayi murmushi wai zeey dinshi ta iya kishi.Ya
rada mata kunanta zeey kinsan bani dara'ayin tara mata,
da ina da ra'ayi shekarun damukayi da mansura a baya
danayi aure.To da yake bani da wani buri sai naki
shiyasawata 'ya mace bata taba burgeni ba, bare ta
banisha'awa. Shiyasa na zauna zaman jiranki HarAllah ya
kawomu na aureki, yanda kike auta agidanmu, to a wajena
ma kene autar mata, dominkece gimbiyar zuciyata ba wata
bayanke. Tasadariya Allah yayana?Allah zeeyta.Ta
rungumeshi tana dariya.Satinsu biyu a kano suka koma
abuja, kuma batasake haduwa da mansura ba, tun a wajen
fatinnan, bata kuma gayawa Aliyu cewar, ga abundatayi
mata ba.Tana kicin tana girki, ta rinka jin kanta yanajuyawa,
jiri yana dibanta, ta kasa hassala komaita zauna a kicin din
dirshan, ta matsa kararrawarkiran talatu ta shigo da
saurinta, tana fadin ganiaunty mami,halin data ganta ciki ya
bata tsorolafiya aunty mami.Ta rinka nuna mata kanta tana
lumshe idosaboda jiri.Talatu ta gigice ta daukota ta
shimfide a falo, kandoguwar kujera.Ta dauki wayan zainab
din ta laluba numbarAliyu, ta danna, tana ringin daya ya
dauka, hellozeeyta.Cikin dabir-dabir tace, ba ita bace talatu
ce, yacecikin rikicewa, talatu lafiya, ina zeey din tawa ne?
Tace bata jin dadi ne gata a kwance.Yayi zumbur ya mike
da wayan a hannunsa yafito, ya hau motarsa, bai tsaya
kiran direba bayayo gida cikin mintuna kadan.Talatu tayi
mamakin saurin zuwansa.Ya dagota zeeyta lafiya meya
sameki haka?Ta rinka nuna masa kanta, ya rike kan yana
yimata addu'a, ta rinka jin tashin zuciya, tanakokarin amai,
ta yunkura, tana so tabar jikinsa,
[7:59AM, 07/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 4**2
Tana kokarin amai ta yunkura, tana so tabar
jikinsa, don kada ta bata shi, amma sai ya sake
rungumeta, ta rinka yunkurin aman kasancewar
bata ci komaiba sai ruwan shayi kawai data sha
ta amayar.
Ya rinka shafa kanta yana yi mata sannu, idonsa
shima yayi ja kamar yayi kuka don tausayin zeey
dinshi.
Saida ta gama aman ta kwanta luu a jikinsa
saboda rashin kuzari.
Ya dauketa ya kaita toilet ya wanke mata jikinta,
ya cire mata kayan jikinta, ya sake yi mata
wanka ya nadeta a tawul.
Ya cire kayansa yayi wanka ya canja kaya, yasa
mata wasu kayan, ya dauketa ya nufi mota, ya
sata ya figi motar da gudu.
Don du ta galabaita aman data yi ya rafkar da
ita.
Abunka da asibiti na kudi, na manya mutane, nan
da nan aka karbi zeey, likita ya fara yi mata
aune-aune da taimakon gaggawa.
Aka debi fitsarinta da jininta.
Suka jona mata karin ruwa da allura, tana ta
baccinta, Aliyu yana zaune gefenta, du ya damu
ganin yanda ta rame lokaci daya.
Bayan lokaci kadan likita ya dawo da gwaje-
gwajen tes din da yayi mata.
Ya mikawa Aliyu hannu cngrtln soja mata tana
dauke da cikin wata biyu.
Wani irin nishadi da farin ciki ne ya kwarara a
zuciyar Aliyu, ya washe baki yana murna ya daga
hannu sama yana godiya ga ubangiji.
Yace nagode likita, ka duba min madam sosai,
inaso ka kure tunaninka, ka rubuta mana
maganguna masu kyau, wanda zasu kara mata
lafiya da kuzari ita da baby.
Likita yayi murmushi yace, kada ka damu, du
maganin da nasan zai taimaka musu
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 10 Chapter of 14