Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ta adanasu a ma'ajiyarsu. Ta fito masa danashan iska du ta feshe su da turare ta fita dagadakin.Ya gama shirinsa ya fito falon, ta tashi ta taryoshi, tayi masa rakiya har kan tebir.Tsarin data yiwa wajen ma ba karamin birgeshitayi ba.Ta zauna tana zuba mishi abinci, kallonta kawaiyake yi yana kallon tsarin ado da kwalliya.Ta rinka tura mishi gabanshi, tace yaya kacimana? Yace zeeyta ki karasa ladanki ki baniabaki mana.Tayi murmushi bazan iyaba yayakunya nakeji, ya kashe mata ido daya, yace inamijinki kike kunyan bani abinci abaki?To ni zona baki. Ta marairaice don Allah yayakaci, ni ta taka nake kaida ka dawo daga tafiya.Ya dauki cokalin ya fara ci, yana cin abincin yanagyada kai, yana santi yaci abincin nan da yawa,komai saida yaci, saida ya gama ya jawotacinyarsa, ya rinka bata abaki tana ci.Yaya don Allah ka kyaleni haka na koshi, ya shafacikin nata, kullum cikin ki a dame saboda bakyason cin abinci ko dagowa ba ya yi, ko saimunsamu baby ne zai taso?Ta mike da gudu tayi dakinta, ya bita da kallonsha'awa yayi murmushi.Sai da ya shigo daga masallaci, bayan sallarisha'i sannan suka gaisa da talatu da yarangidansayana shiga falon yaga bai ganta ba, a cikindakinta ya sameta, ta kanannade a gado hardarufa da bargo, ya dafa kanta lafiya zeeyta meyafaru kika kwanta? Tace yaya bacci zanyi, yace yanzu zeeyta zakiiya bacci ba tare da kin jini a jikinki ba?Tayi shiru bata ce masa komai ba, don yau atsorace take dashi, tunda taga alamunsa, yakamo hannunta taso muje muyi nafila.Ta biyoshi zuwa toilet, sunyi nafila raka'a biyu,ya dafa kanta ya dade yana musu addu'a, sannansuka shafa.Ya wani kunshin gashin hanta da koda ya rinkabata tare da fresh milk me sanyi, du ta marairaicemasa, tace ta koshi, bazata iyaci ba. Lallabata yarinka yi tana ci, yana fito mata da ice cream saitaware ta karba tana sha katuwar roba saida tashanyeta.Ta mike tayi dakinta yaya saida safe. Ya bita dakallo kawai, ya tashi ya rurrufe ko ina ya tofe daaddu'a, yana shiga dakinta wani kamshi ya dokihancinsa, ya hangota a tsakiyar gado takanannade. Ya hau tsakiyar gadon ya janyebargon. Tsoro ya sake kamata.Zeey dinshi ta rikitar masa da zuciya a yau daibazai iya mata hakuri ba.Lebenta jajir mai taushi, yasa hannu yana zagayeleben nata da dan yatsan shi daya, tana jinsasaita juyar da fuskarta dayan gefen ya kwantoakan bayanta yana shafa fuskarta sai yaji hawayeya mirgino da ita gabansa yasa harshensa yanalashe hawayen da haka yayi dabarar.A yanda yake azabtuwa da kaunarta zai iyahakura da zeey dinshi kuwa? A yanda yake azabtuwa da kaunar zeey anya zaiiya hakura da ita kuwa?Zainab ita kadai ce macen da ya mace akanta, yazube tarin kaunar da yake yi mata, tun tanajaririya bazai iya barin zeey dinshi ba, domin tatafi da zuciyarsa kamar a mafarkinsa daya sabayi. Ko da yaushe.Yasha shgawabar zeey tana yi masa kukansangarta, da marairaita, wanda ya rinka karamasa kaimin abunda yake yi.Ya kara sanyashi cikin yanayin kaunarta, da wanidumbin farin ciki da annashuwa, daya tsincikansa, ta rinka yi masa kuka tare da magiyar yakyaleta, yaya kaine fa yayana, mai sona, maitausayina, yayana ka daina bani wahala. Yanajinta, amma ya kasa kyaleta, sai dai yabi da ita ahankali, don kada tasha wahala sosai amma tawahalar,sanda ya tashi yayi wanka, yayi alwala, kasa fitamasallaci yayi, yayi sallarsa a daki, ya dade yanayi musu addu'a, yanata nuna godiyarsa ga Allahtare da sawa zeey din tashi albarka.Kujera yaja ya zauna, a gaban gadon ya zubamata ido yana mai jin tsantsar farin ciki dakaunarta data ke kara ratsa shi.Yayi murmushi komai na daren jiya yana tunashi,yana son wannan daren yana sashi nishadi.Ya ware masa fili guda acikin zuciyarshi bazaitaba manta shi ba.Yana can tunaninsa na daren jiya yaji motsinta ahankali yana dubawa yaga ta farka.Du ta marairaice tana son yin kuka. Ya kamohannunta zeeyta tashi kiyi wanka kiyi sallah, nabaki break kinga rana tayi.Ta kasa hada ido dashi, don tana tsananin jinkunyarsa, tace ni ka kyaleni bazan iya tashi bajikina ciwo yake yi.Taja bargonta ta dada lulluba.Zeeyta, ya janye bargon, wayyo yaya ni ka kyalenitasa masa kuka.Oh! Zeeyta sorry auta, yau na taboki ko? Yadagota yana matsa mata jikinta a hankali, yanawani lallabata ta langwabe ajikinsa, tana zubarda hawaye, yafi kowa sanin laifinsa dan yasanshagwabar zeey bata kaunar abunda zai tabajikin nan nata, ko yaya ciwo yake taita kukakenan.Kiyi shiru mana zeey.Yayana jikina ciwo yake yi.Kiyi hakuri zeeyta zaki koma dai-dai, bana sonkukan zai haddasa miki ciwon kai.Tayi shiru tana langwabe a jikinshi tamkar tayibacci, ya dauketa yayi toilet da ita, ya hada mataruwa mai dumi, ya rinka gasa mata jikinta, saidayaga tadan ware sannan ya ba waje, tayi wankantsarki tayi alwala.Ta lallba tayi sallah ya fito da break din, ya rinkabata kadan taci ta kauda kai, ya bata maganitasha, da yake lallabata yake yi bai kuma matsamata saita kara ba.Ta langwabe masa yaya bacci zanyi, ya kwantarda ita yana mammatsa mata jikinta, tanata yimasa raki da shagwaba, da haka bacci yadauketa.Yayi ajiyar zuciya ya rungumeta suka ci gaba dabacci, bacci mai dadi ya rinka yi, sai karfe dayaya farka a hankali ya zare jikinsa daga na zainab,wai gudun kada ta farka.Yayi wanka ya shirya cikin shadda da akayi matadinkin boda, yayi kyau sosai aciki yayi aurinficewa, ya nufi gidan wani abinci don yayi wazeey take away tunda shi bai iya girki ba bare yagirka mata.Lokacin data farka taga baya nan, saita mike tashiga toilet ta sake yin wanka, ta dauro alwalatayi sallah. Ta tsaya gaban madubi ta tsarakwalliayarta ta saka wani jan material mai kyalliriga da siket dinkin du sun matseta.Ta saka yari da sarka da abin hannu, du jajayetayi daurin dan kwali daya kara fito mata dakyaun fuskarta.Ta kara turare dakunansu da falon da gidan takunna a.c.Yayi sallama ya shiga tana kishingide akandoguwar kujera tana kallon tashar zeey arabiya, aciki ta amsa sallamar, yazo ya zauna kusa da ita,ya ajiye ledojin hannunsa.Ya kamo hannunta yace "zeeyta abun ma kotarya babu, ya jikin naki?Ta sunkuyar da kanta kasa tace ni lafiyatakalau."yace haba zeeyta kefa kika ce min jikinki na ciwokinata kiran daddy da Abba.Ta durkusa kasa tana boye fuskarta, tace kaiyaya don Allah nidai ka bari.To naji na bari, ai yanzu du abinda bakya so nadaina gimbiyar zuciyata.To taso kici abinci, yana fitowa dashi, tace yayameyasa baka tasheni nayi girki ba, ka siyo abinci.Zeeyta ai yau ranata ce, bazan bari girki yawahalar min dake ba.Sai kinyi sati kina hutawa daga kwanciya saibacci, sai sallah, sai cin abinci sai kula dani.Cikin shagwaba tace a'a nidai yaya zan rinka girkina, bana so ka rinka fita sanyan abinci, dadarajarka, yayana zan iya maka komai, don nafaranta maka, ina kwadayin samun ladan aure.Yace zeeyta ai kin gama samun ladan aure, tundanake ban tabajin farin ciki da nutsuwa irin na jiyaba.Allah yayi miki Albarka zainab, Allah ya barmutare har karshen rayuwarmu.Allah yasa na sama mana baby, ko kuma inanjima mu samu. Tace um-um nidai yaya baza akuma ba bana so.Yace kash zeeyta kada ki kuma fadan hakabakyau, ta kwantar da kanta cikin raunin murya,tace yaya nadaina bazan kuma ba, ka yafe min.Yasa hannu ya shafa kanta, na yafe miki zeeyta,kowane irin laifine da wanda na sani da wandaban sani ba, du na hada na yafe miki kinji zeeyta.Ta daga kai nagode yayana, bani ice cream dinda kec din naci. ta daga kai na gode yayana, bani ice cream dinda kec din naci.A'a zeeyta ki fara cin abinci, ga mutuniyarki kazagashin inji.Ga youghot da fresh milk a frij gasu tufa kiciabinci kadan du saiki ci abunda kike so.To yaya du zanci, dan bani ice-cream din na farasha, ya bude mata yasa dan cokalin yana batatana sha, zeeyta kin farantamin sosai bazangajiya dasa miki albarka ba.Allah yayi miki albarka ubangiji ya miki tukuici dagidan Aljanna, kinsamin nutsuwar da ban tabasamu ba.Zeeyta ki gaya min me kike so nayi miki? Komekike so ki zanyi miki, gaya min me kike so.Yaya ni bana bukatar komai, don komai kayi minyaya, inada komai bani dawani abu dayagagareni.Nidai yaya karatuna shi nake so naci gaba. Yarinka shafa kanta, kada ki damu zeeyta karatu kintayi kenan, har sai kince kin gaji dashi, gobe nanzan sayo miki form ki cike, kwanan nan zaki farazuwa makaranta.Yauwa yayana nagode.Aliyu da zainab sun kara shakuwa da mannewajunansu kamar tif da taya.Da safe ita take shirya musu break dinsu mai raida lafiya, idan da lokaci suci tare, idan sunmakara ta zuzzuba masa a fulas ya tafi ofisdashi.Yana ofis bini-bini yayo waya shidai yaji ya take,yaji muryanta yasan kalau take, kafin yamma yadawo ta sake shirya musu wata dinar.Ta gyara gidan ta baje kamshin nata, cikin gidada falon da jikinta gaba daya ko ina da nau'inkamshin da yake daban ne.Du da talatu tanayi musu girki da ita da sojojinbiyu da suke gadin gidan, da yaron gidan maishayar da fulawowi da share-shareamma du abunda zainab tayi sai zuba musutabawa talatu ta raba musu, saboda sanin hakkindan adam.Ta tsara kwalliyarta ta gani ta fada, tayi shigarkece raini.Ta zauna zaman jiran yayan nata.Da taji karar motarsa zata fito cikin yauki dayanga ta taroshi ya makaleta yana mai jin farinciki da ganinta.Yaita yaba kwalliyar data yi masa.Shiyasa ko kadan baya son yayi nesa da ita, dusanda sai tafikano weekend da kyar suke rabuwa,tana kuka yana aikin rarrashi.Dakyar yake iya tafiya ya barta, amma ko yausheyana manne da waya, suna hira cikin shaukin soda tsantsar kaunar juna.Tuni ya siyo mata form ta cike, harta fara zuwamakaranta.Tare suke fita, ya sauketa a makaranta, intagama laccarta direbanta yazo ya mayar da itagida.Watanta shida a abuja bata taba lekawa kano ba,kuma tana son zuwa don dai yaki kaitane, intayimagana yace karatunta.Zainab ta kara canjawa tayi wani irin kyau naban mamaki tayi fresh da ita, sai wani shekitakeyitayi dumi-dumi da ita, jikinta a murje ta karahaske.Haka Aliyunta da yake yanzu shima da hadinsabulunta yake wanka, da turarukanta shima dasuyake amfani, don haka komai nasu iri daya, duinda akaji kamshinsu ansan sune.Mansura tasan Aliyunta farine, me kyau yanakuma da son kamshiamma tana mamakinsa yanzu, yanda ya wanicanja ya kara kyau da haske, fatarsa take wanitsantsi da shainin wanda ita data ke mace manata baya tsantsi haka.Tana mamaki yanda yanzu yake dan sakin fuska,kamar zafin zuciyar tasa ya ragu, amma ita kumarashin sabo da hakan bata wani sakin jikinta.Bata yi masa maganar zainab, ko tace masa yatake, shima kuwa baya yi mata zancenta.Ba kamar zainab dinba da bata da zance sainaauntynta da Amadinta.Yau litinin yayi sammako daga kano zuwa abuja,a jirgi yana zuwa ofis ya wuce, don bashi dalokacin da zai fara biya wa ta gidalokaci ya kure.Yana tayiwa zeey dinshi waya yana lallbata,tunda yaje ofis din bai samu zama ba, ayyuka neagabansa, sai shidda ya samu kansa, ya isa gida.Yana shiga gidan yaji zuciyarsa ta cika da farinciki, ya dawo zai kasance da zeey dinshi.Yana tsaida motar ya hangota ta taho tana yaukida yanga, kamar hawainiya, yarinyar kullumkamar canjata ake yi, kyanta kara karuwa yake,to ta samu kulawar gwarzon namiji, ya kasadaurewa ya fito da sauri ya tareta, cak! Yadauketa, suna farin cikin ganin junansu.Ya shiga falon da ita, ya zauna akan kujera tanakwance ajikinsa, ta dago kai tana shafa fuskarshi,tace yayana daganin ka yau kasha wahala, yace"wallahi fa zeeyta, tunda naje ofis yau ban hutaba, jikina sai ciwo yake yi.Ta marairaice fuska cikin tausayawa tace, Oh!Sorry yayana, sannu don Allah ka rinka hutawa.Ta mike ta cire mishi kwat din jikinshi da fararrigar ciki ta barshi da bes.Ta cire masa takalmi da safa, du da e.c datawadata falon da sanyi, saida ta rinka yi masafirfita, ta dauko masa sanyaya kunun aya dayasha madara da kwa-kwa da filebo, yayi dadisosai, ta rinka bashi abaki, ta marairaice fuskaalamar tausayi karara a fuskarta, sai wanilallabashi take yi, shi kuma du ya wani langwabemata, ya kwanta mata ajiki, tana dan mammatsamasa jikinsa. Da kyar ya barta taje ta hada masaruwan wanka, me zafi, ya sha turaren wanka.Yana shiga ya mimmike a ciki, sannu a hankaligajiyar ta rinka rabuwa dashi, yaji jikinsa ya ynrmlYana fitowa ya sameta a tsaye a kofar toilet dinda karamin tawul a hannunta, ta rinka goge masaruwan jikinsa, ta zaunar dashi akan abin zama,hadin manta ta dauko tana shafa masa. [9:20PM, 05/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 3**17, 3**18 & 4**1 Hadin manta ta dauko tana shafa masa a hankali,shikuma yana wani lumshe ido don ji yake kamartafiyan tsutsa take yi masa.Ta gama shirya shi cikin kananan kaya, ta shafamishi turaruka kamshinsu ya gauraye, suna fitarda kamshi mai dadi.Ta leka fuskarsa tana murmushitace yayana kayi kyau.Ya jawota jikinshi yana jin wata nutsuwa da farinciki du sanda ya rungumi zeey dinshi, don hakako yaushe yake so yajita manne dashi. Du sandayaje kano abunda yake wahalar dashi kenan.Babu irin wannan tarairaya daga wajen mansura,babu irin wannan tattalin son, da daddan kamshi,babu irin girke-girken da zeey dinshi take shiryamasa.Yace zeeyta Allah yayi miki albarka, zeeyta mekike so nayi miki yanda kike faranta min nimazanso inta faranta miki.Gaya min me kike so?Yaya so nake naje gida, naga iyayenmu da 'yanuwanmu.Ki kwantar da hankalinki zeeyta zaki je kano dandazu da safe da zan taho, umma suka tafi kaini'ima asibiti, dazu ina ofis suka yo min waya tahaihu.Ta wani doka tsallen murna ta rukunkumeshi,yaya ni'ima ta haihu? Yayana meta haifa?Ta haifi danta namiji yana nan kato akace.Wayyo yayana gobe zamu tafiyadan bugi bayanta kin fiya zumudi zeeyta.Aikin nawa fa wa zaiyi min.Sai karshen sati zamu tafi muje ki bani abinci.Ta gama zuzzuba masa komai ta tura masagabansa du da sanyi a.c saida tadau mahuccitana dan fifita masa abinci wai don kada yakonashi.Ta dauki wayarsa ta lalubo sunan ni'ima tadanna, ringin biyu ni'ima ta dauka, tace helloyaya.Ihun zainab taji tanata murna, yaya ni'ima kinsama mana baby.Ni'ima ta kyalkyale da dariya, ni kada ki kashemin dodon kunne, yaushe zaki zo autamu?Sai karshen satihaba zeey har sai kin kwana hudusanan zaki zo, kiga babyn naki? I, wallahi to ya zanyi. Kinsan bazan iya tahowana bar yayana ba shi kadai anan, dole saikarshen satin mu taho tare.To shikenan zeey kin san kawai ni na matsu dana ganki ne, tun safe gidan nan cike yake damutane.Kowa yazo sai yace ai yanzu zeey kam zata zotunda na haihu.Auta mun matsu fa da muganki.Tace wallahi nima yaya ni'ima kuna raina.Tun sanda yaya zai taho inaso ya taho dani donna ganku sai yakisaboda makaranta, bakomai autarmu sai kunzo.Kafin tace wani abu, Aliyu ya karbi wayan yakashe.Ya jawota cinyarsa taho kici abinci.Ya fara bata ya taba cikinta "yaushe zaki baninawa babyn ne?Ta langwabe a jikinsa nidai ba yanzu ba yayana.Nikuma yanzu nake so zeeyta.Yaya da wahala fa, kana kallo wajen haihuwamamana ta mutu.Ta saka kuka, yana rarrashinta ya rinka radamata a kunanta, kada ki kuma yiwa mama kuka,addu'a zaki rinka yi mata. Ki taya mama farin cikitana aljanna ta manta da kacaniyar duniya.*** *** ****Ranar jumma'a tun asuba zainab ta gama musushirinsu, tana ta murna da doki, yana dawowadaga ofis kuwa, suka bi jirgin shidda na yamma,harda talatu suka tafi, a filin jirgi direbansu yazoya daukesu, taga an nufi hanyar gidanta.Ta kalleshi tace yaya ba gida zamuje ba, tundayaya ni'ima tana can? Yace a'a saimun je gidakin huta. Tayi shiru kawai bata ce mishi komaiba.Suna zuwa gidan taga komanta fes, yana ajiyeinda ta barshi, yaushe rabonta da gidanta tsawonwatanni, amma babu wani kura ko datti a gidanga kamshinta na nan ciki. Ko du sanda yaya yazoyana zaman gidan?Sallah suka yi ya hau kan kujera ya mike, yanalumshe ido son yayi bacci. Tazo ta zaunaajikinshi ta dan marairaice masa, yaya don Allahka tashi muje gidan yanzuya bude ido daya yana kallontazeeyta bazaki barni na danyi bacci ba? Kayihakuri yaya yanzu aunty sadiya tayo min wayanace mata mun sauka yaya gaba dayansu fasuna gida sun hallara, don Allah yaya mu tafi.Ya mike tsaye tashi mu tafi.Tace yaya kayi hakuri idan ranka ne ya baci,haba zeeyta ba raina bane ya baci,watanni da kikayi ba kiga 'yan uwa ba ai nasandole kiyi zumudi,ya kamo hannunta ya dagota, taso mu tafi.Suna shiga gidan wani ihun da suka sa suka zosuka rungume zainab kowa murna yake yi, dafarin cikin ganinta.Hajiya ta rinka taba jikinta tana cewa, "Aliyuwankan inji kayi mata? Suka sa dariya, zainabtace hajiya me kika gani?Kin canja kinyi kyau, kin kara fari, gashinki yakara tsawo da baki.Kinyi bul-bul dake.Aunty sadiya tace in a hanya muka hadu, ai bazamuyi saurin ganeki ba.Yaya ni'ima tace autarmu, hutu ya kara samuwada jin dadi.Zeey anya kina cin abinci kuwa?Du yanda akayi daga madara sai youghot sai icecream dasu cakulet, cimar hutu dai da jin dadikina kwance komai sai anyi mikizeey auta canjawar taki tayi yawameye sirrin, ko yayanmu yayi ajiyane?Tace ke kika sani, ina babyn namu? Du nafidokinshi da murnar son ganinsa.Ta dauki baby fari tas, kato dashi, ta rungumeshitana jin kaunar yaron.Ta rungumeshi tayi dakin Abba, umma ta tashi dasauri ta rungumota tana cewa 'yata zainab najidadin ganinki, kin kwantar da hankalinki kinyikalau dake.Abba yace "yaki zonan 'yata.Umma ta tafi da ita gaban Abba, ummi tacemasha Allah dana ya iya kulawa ta musamman,Wai zainab saita samu kanta da jin kunyarsu. Wai Zainab sai ta samu kanta da jin kunyarsu, tarinka sun kuyar da kanta, ta kasa dago kaitakallesu.A hankali ta bude bakinta ta gaisheshi, yarinyarta kra birgeshi da shiga ransa.Ta gaishe da umma da ummi, Aliyu yana kasagefen kafar Abba yana mamakin irin kunyar dazainab take ji, du yanda ta matsu tazo ta gaiyayensu, amma ta kasa sakewa yanzu.'yata zainab ya zaman abuja, ince dai ko bawatamatsala?Tace bakomai Abba.Yauwa zainab haka nake sonji, Allah yayi mikialbarka.Amin Abba.Ta ajiye masa turaruka manyan kwalabe masutsada yaita juyasu yana sa mata albarka.Ta ajiye umma da ummi nasu harda humra dakulacca, suma sukai godiya suna sa mataalbarka.Da kyar ta iya mikewa rungume da jariri tayibangarensu.Ta tafi gaban babanta ta zauna, yana lazimi, yayisaurin sallamewa, yana murmushi.Zainab haka kika koma.Tayi murmushi, babana naji dadi da nazo naganka lafiyanka kalau.Kullum kana raina Babana, ina wuni?Lafiya lau zainab kin kyautamin da kika kwantarda hankalinki.Gashi kinyi kalau dake.Mama ta fito da fara'arta tana yi mata sannu dazuwa, ta gaisheta ta bata tsaraban turarukan, babawa mahaifinta kamar yanda ta bawa Abba.Sukai godiya suna sa mata albarka.Ta mike baba bari na koma wajen su yayani'ima.Yace to zainab.Ni'ima tana kwance a gado, aunty sadiya tanaamsa wayar mijinta, tana gaya masa zuwanautarsu, yace ai yana kan hanyar zuwa daukanta,ya ga yanda zeey dinta suka koma.Ni'ima tace gaskiya zainab kin canja da yawa,lallai ruwan aure ya karbeki.Zainab tace, me kuma ruwan aure?Sadiya tace, ai kinsan ita bata sanshiba, yaya maitausayinta ne, saita cika shekara ashirin, sannanzata fara sani ko?Zainab tayi murmushi tace ku kuka sani. Suka samata dariya, ta zauna suka fara hiran yaushegamo.Aliyu ya shigo dakin ni'ima da sadiya suka gaisheshi.Yazo ya zauna kusa da zainab, ya dauki babyn dayake jikinta, ya rinka sumbatarsa yana yabayaronya kalleta, zeey tashi mu tafi gida, tayi kasa damurya tace don Allah yaya ka bari na kwanaanan.Yace ya za ayi na barki, ki kwana anan nakigidan fa?Yaya bafa a gidan zaka kwana ba, kafi so kabarni ni kadai na kwana.Kafin yayi magana tes ya shigo wayarsa, wayartana hannun zainab saita bude tes din, tunda tagaba lambar mansura bace, ta karanta tes dinkamar haka.barka da zuwa yallabai, naji labarin saukarka,kaida madam,ka iso lafiya?Kirjinta yayi wani irin mummunan bugawa,gabanta yana fadi ta dafe kirjinta tana haki.Yayi saurin cewa lafiya zeeytah?Meya faru?Ta sunkuyar da kanta, ta dafe kanta da hannunta,ya ciro hannun ya daga kanta, yace, zeeyta meyafaru?Ta marairaice hawaye nason zubo mata, taceyaya wacece tayo ma tes yanzu?Yace tes me akace acikin tes din?Ta mika masa ya karanta, ya ajiye wayar, yacegaskiya ban san ko wacece ba, don ni banma sanlambar ba, bare nasan wacece tayo tes din.(page nan ya balle).Ranar suna sai da yamma aka fita hotel da zaayi fatin sunan.Jama'ar suna yi musu murna samun karuwa jaririda aka samu yasa masa sunan babansa anakiransa da hanif.Suka zauna a kwataccen wajen da aka tanadarmusu, gaba daya wajen anyi shiru sabodaaddu'ar da ake yi. Sannan wani hadadden motarAliyu ya sawo kai.Hankalin mutane gaba daya yayi kan motar, zubaido kawai suke yi suga isasun da zasu fito dagacikin motar, du da dai wasu sun san motar waye,suna isa wani soja ya fito daga wajen tukin, yabude dayan bangaren na baya, sannan ya budedayan bangaren.A tare suka fito Aliyu da zainab kamar taurari,gaba daya kamshinsu ya cika wurin, suka jerosuna tafe suna hirarsu da dan murmushi, dukawajen saida suka birgesu, tare da basu sha'awa.Banda mansura data diririce ta dabarbarce, itatambaya ma take wacece wannan take manne damijinta? Saida yayarta saratu ta rikota ta mayarda ita kujerarta ta zaunar da ita, tace ki kula kisaisaita hankalinki, kada kiyi wata gigiwa anan,don kada ki manta abunda Aliyu ya miki akanzainab, kinsan ya gaya miki zai iya yin komaiakanta.Sannan mansura ta kawo ajiyar zuciya, yanzuwannan zainab ce, 'yar da nake kiranta dagidahuma itace ta koma haka, ta waye?Aliyu ya cuceni daya barni a kano, saidai ko nimaya mayar dani abuja, ko kuma ayi du wacce zaayi.Saratu ta tabe baki, tace sai kiyi kin manta sandaya koraki gida, yanzu kuma naga alamar kina soki yanke igiyar aurenki, me wannan cikakkiyarmata 'yar kwalisa 'yar gayu, don rabu dake mezai dameshi. Zainab ta dan mika bakinta dai-dai kunnen Aliyutace, don Allah yaya ka amince min naje na gaidaaunty?Yace okey bakomai kije.A hankali ta rinka keta jama'a suna gaisawa.Kamshin data keji a jikin Aliyu mai dadi shi taji tadago kai.Tana dago kai zainab tana mata murmushi, saitaji gabanta yayi mummunar faduwa.Zainab ta rissina sannu aunty ina wuni?Da kyar ta iya amsawa, ta kuma rissina ta gaidayaya saratu.Ta dan doki kafadar hauwa, mutuniyar ba aganinku ko?Hauwa tayi dariya tana rike da hannunta, taceAllah zainab kin canja, sam ban ganeki ba, saikace bakuwar baturiya.Tayi murmushi hauwa bana son sharri fa.Zainab tace aunty yaya yace kizo mu koma can.Ta kalleta ta doka mata harara, tace dan Allahcan matsa ki bani waje, banza munafuka, bazanjeba din.Zainab tace kiyi hakuri aunty, don Allah kizomuje.Bazan jeba munafuka Aliyu dai kin aureshi kinjiabunda yake min mun zama matsayi daya dake.Hankalinki ya kwanta ko?Zainab tace da ita subhanallah aunty me yayi zafihaka? Allah ya zuci zuciyarki.Tayi murmushin karfin hali tace hauwa yayasaratu sai anjima.Suka ce to zainab yaya saratu ta riko hannunta,don Allah zainab kiyi hakuri da abunda ta miki.Tace, lah wallahi bakomai yaya. Ta juya ta tafi.Dai-dai lokacin sabis suke raba abinci, Aliyu yarikota yace mata a kunnenta, kika yi zamanki kikabarni ni kadai ko?Tace kayi hakuri yayana, bazan kuma ba.To shikenan na hakura.Ni'ima da sadiya suka zo wajensu, anata hotuna.Sadiya tace, sadiya tace dan Allah yaya kadanara mana zainab mintuna kadan kagakawayenmu ne ke son yin hoto da ita.Yace, to bakomai, amma kada a wahalar da ita.Tasa dariya, yaya daga yin hoto sai mutum yawahala? Suka tafi da ita, sunata hotuna da kawayensu.Yana shan lemo hankalinsa yana kan zeey dinsa,tana tsakiyarsu anayi musu hotuna, dukkansubabu wanda ya kama kafar zeey dinshi wajenkyau.Yaji anayi masa sallama, ya dago kai ya kalleta,zulaiha ce, kanwar abokinsa yarinyar data keneman takurawa rayuwarsa, a dole sonsa take,du da hade mata ran da yake yi.Ya dan hade fuska yace ya lafiya?Tayi masa murmushi ta zauna, tace yallabaikenan, kwana uku kenan ina yo maka tes baamsa, ko sau daya nayi call dinka kaki dagawa,haba yallabai ina laifin mai sonka?Zainab ana shirin daukansu a hoto, kamar walkiyata hango mace kusa da Aliyu tana yi masamurmushi.A hankali ta rinka yo takunta, tazo ta zauna kantebir din da yake gabansu.Bata ce komai ba, tadai juya musu keya, yacezeeyta, tayi masa shiru kawai.Yace lafiya zeeyta me yake faruwa?Taki waiwayowa bare tace masa wani abu.Ya taso ya rankwafo gabanta, yayi kasa damuryarsa, gaya min meye zeeyta? Kawai saihawaye ya gani ya kokarin zubowa dagaidanuwanta.Yace, "O shit zeeyta.Ya kamo hannunta, taso mu tafi.Sojan yayi saurin bude musu bayan motar, sukashiga ya rufe, zai shigo ya jasu Aliyu ya dagamasa hannu, tare da cewar ba tafiya zamuyi ba.Yace ok sir, ya tafi can wajen shuke-shuke yayizamansa.Ya dubeta, yace zeeyra menene?Meya daga miki hankali kike hawaye?Ta marairaice masa, tace yaya daman 'yan matane dakai? Yace zeeyta wace irin magana ce wannan? Ainakika taba ganina da 'yan mata?Yaya gani nayi ranar da muka zo, wata tayomaka tes, tana yi maka barka da sauka, yanzukuma gashi kuna ta hira da wata, tana tayi makamurmushi.Oh! Sorry zeeyta, ya rungumota yana rarrashinta,yayi murmushi wai zeey dinshi ta iya kishi.Ya rada mata kunanta zeey kinsan bani dara'ayin tara mata, da ina da ra'ayi shekarun damukayi da mansura a baya danayi aure.To da yake bani da wani buri sai naki shiyasawata 'ya mace bata taba burgeni ba, bare ta banisha'awa. Shiyasa na zauna zaman jiranki HarAllah ya kawomu na aureki, yanda kike auta agidanmu, to a wajena ma kene autar mata, dominkece gimbiyar zuciyata ba wata bayanke. Tasadariya Allah yayana?Allah zeeyta.Ta rungumeshi tana dariya.Satinsu biyu a kano suka koma abuja, kuma batasake haduwa da mansura ba, tun a wajen fatinnan, bata kuma gayawa Aliyu cewar, ga abundatayi mata ba.Tana kicin tana girki, ta rinka jin kanta yanajuyawa, jiri yana dibanta, ta kasa hassala komaita zauna a kicin din dirshan, ta matsa kararrawarkiran talatu ta shigo da saurinta, tana fadin ganiaunty mami,halin data ganta ciki ya bata tsorolafiya aunty mami.Ta rinka nuna mata kanta tana lumshe idosaboda jiri.Talatu ta gigice ta daukota ta shimfide a falo, kandoguwar kujera.Ta dauki wayan zainab din ta laluba numbarAliyu, ta danna, tana ringin daya ya dauka, hellozeeyta.Cikin dabir-dabir tace, ba ita bace talatu ce, yacecikin rikicewa, talatu lafiya, ina zeey din tawa ne? Tace bata jin dadi ne gata a kwance.Yayi zumbur ya mike da wayan a hannunsa yafito, ya hau motarsa, bai tsaya kiran direba bayayo gida cikin mintuna kadan.Talatu tayi mamakin saurin zuwansa.Ya dagota zeeyta lafiya meya sameki haka?Ta rinka nuna masa kanta, ya rike kan yana yimata addu'a, ta rinka jin tashin zuciya, tanakokarin amai, ta yunkura, tana so tabar jikinsa, [7:59AM, 07/05/2017] 💞@lh@ji💞: TATTALIN SO 4**2 Tana kokarin amai ta yunkura, tana so tabar jikinsa, don kada ta bata shi, amma sai ya sake rungumeta, ta rinka yunkurin aman kasancewar bata ci komaiba sai ruwan shayi kawai data sha ta amayar. Ya rinka shafa kanta yana yi mata sannu, idonsa shima yayi ja kamar yayi kuka don tausayin zeey dinshi. Saida ta gama aman ta kwanta luu a jikinsa saboda rashin kuzari. Ya dauketa ya kaita toilet ya wanke mata jikinta, ya cire mata kayan jikinta, ya sake yi mata wanka ya nadeta a tawul. Ya cire kayansa yayi wanka ya canja kaya, yasa mata wasu kayan, ya dauketa ya nufi mota, ya sata ya figi motar da gudu. Don du ta galabaita aman data yi ya rafkar da ita. Abunka da asibiti na kudi, na manya mutane, nan da nan aka karbi zeey, likita ya fara yi mata aune-aune da taimakon gaggawa. Aka debi fitsarinta da jininta. Suka jona mata karin ruwa da allura, tana ta baccinta, Aliyu yana zaune gefenta, du ya damu ganin yanda ta rame lokaci daya. Bayan lokaci kadan likita ya dawo da gwaje- gwajen tes din da yayi mata. Ya mikawa Aliyu hannu cngrtln soja mata tana dauke da cikin wata biyu. Wani irin nishadi da farin ciki ne ya kwarara a zuciyar Aliyu, ya washe baki yana murna ya daga hannu sama yana godiya ga ubangiji. Yace nagode likita, ka duba min madam sosai, inaso ka kure tunaninka, ka rubuta mana maganguna masu kyau, wanda zasu kara mata lafiya da kuzari ita da baby. Likita yayi murmushi yace, kada ka damu, du maganin da nasan zai taimaka musu

Chapter 10 of 14