ba, lumshe idon ta tayi tana son recall din wani abu amma ta kasa mintsinin kanta tayi taji ko mafarki take amma ina, K'ara kallon dakin tayi dakyau sannan ta kwanta lamo a gado kamar me tinanin wani Abu, tasan dai nan ba gidansu bane, Mummy ce ta shugo dakin taganta a kwance, tana ganin mummy ta taso kamar zatace wani Abu amma setai shuru, rungume mummy tayi ta fara kuka,
"mummy CE tace ikon Allah, it seems like yarinyar nan ta sama sauki fa, phone dinta ta dauka tai dailing number dady, take sanar dashi ci gaba da aka samu na Xeey, "dady Alhamdulillah yace, sannan yace tana magana kuwa? Mummy tace a a batayi,
"Daddy yace alright zanma yaron nan magana (yayan afrah) kuje psychiatric a duba kwakwalwarta, nan sukai Sallama yace soon zaidawo
Wani saurayi nagani a office yana shingide yana kallon cilin, phone dinshi naji tayi k'ara naga yana dubawa yaga *Beloved Dad* jikinshi na rawa yai picking, yace hello dad, dad yace "my son kana lafiya, ya aikin? Yace Alhamdulillah dad, yace to madallah, dama inasone idan Kaje gida zakui magana da mummy akan wannan yarinyar, tana samun sauk'i, amma bata magana, may be matsalar daga kwakwalwartace
"Matashin yaron nan yace" wallahi dad kamar ka shiga zuciyata, insha Allah zamui kokari, duk yanda ake ciki zan sanar dakai, Dad yace " nagode my son Allah ya k'ara daukaka ya tsaremunku, Yace Ameen
Bangaren Isma'il kuwa tun da ya koma school ya cire wata XEEY a zuciyarshi, bawai be tinanin ta bane aa, kawai, beso ya sama problem a heart dinshi sai yasa kome yakeyi da yaji XEEY tayi crossing zuciyarshi sedai yaita innalillahi wa inna ilaihi rajiun, Ba laifi yanzu ya kusan 1 Month a school amma kana ganinshi kasan yayi kyau yayi kiba har Yar haske yayi lolx _Hahaha INA masoya Wai shin da gaske SO mugum abune ne???_
__Misalin karfe bakwai na dare ne yayan Afrah ya dawo daga wajen aiki, yana shuguwa ya sama su mummy da xeey a pallow, nan shima ya yada zango, ya gaishe da mahaifiyarsa sannan ya shiga kitchen ya dakko abincinsa yaci yasha, sannan suka fara magana da mummy akan cewa Gobe insha Allah Zasu tafi asibitin psychiatric aduba kwakwalwar Xeey, Mummy tace Alhamdulillah, Allah ya kaimu, nan ma suka kira Afrah suke sanar da ita duk halin da ake ciki
"Afrah taji dadi so sai, tace Allah ya temaka Yakuma rufa asiri, mummy tace Ameen
Bangaren Hajiya Sa'adatu kuwa, tun randa akafara ma xeey addu'o taji ajikinta karshenta ya kusan zuwa, Dan yanzu kome ta tambaya Alhaji setayi da gaske yake bata, kuma shi kanshi alhaji yanaji a jikinshi kamar he's missing something, se zaiyi magana kuma ya kasa
Yanzuma kwata kwata Hajiya yalwa sunyi fada da Sa'adatu Dan tun wani kudi da Alhaji ya bata, yalwa ta nema su raba tare, Sa'adatu tace itafa atafau bazasu rababa, ita da shan wuya
Sannan tace wani su raba kudi tab bazata yardaba, tun daga lokacin Sukai hannun Riga....
*WASHE GARI*
tun safiya suka tashi suka fara shiri, misalin karfe 8, yayan Afrah ya kintsa yace su fito, xeey ma ta shirya da mummy sannan suka fito harabar godin, yayan Afrah ya shiga mota sannan suka suka shiga, Ya kama hanya sai asibiti,
Sunje bada ddewaba, aka dubata aka bata magungunan, Dr din yace brain dinta ya sama problem sosai amma da temakon Allah insha Allah zatai magana, ya basu wasu magunguna sannan yace su dawo bayan sati biyu, sukai mai godiya sannan suka kamo hanya
__Suna hanyane kowa da abun da yake sakawa a zuciyarshi, "yayan Afrah yana driving kenan yaga kamar giftawar mutun nan ya tsaya da driving, da mummy da shi se Fadin *INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN SUKE*
"wani wawan birki yaja, mummy kam duk a rude take, Wani tsohu suka gani yana musu smiling, yace kar Ku tsorata, nima mutun ne kamar Ku, Amma Allah yamun baiwa in bazaku damuba kufito a motar, dukansu ba Wanda yaji tsoro suka fito a motar...
_Ku biyoni Dan jin yanda labarin zai kasance_
*Ummiey Xeey Abakson*
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
*PAGE📄 59__60*
"Wani tsohu suka gani yana musu smiling, yace kar Ku tsorata, nima mutun ne kamar Ku, Amma Allah yamun baiwa in bazaku damuba kufito a motar, dukansu ba Wanda yaji tsoro suka fito a motar...
Gefen titi suka samu suka tsaya sannan tsohun nan yace " Kudena wahalar da kanku zuwa asibiti, wannan aikin bana asibiti bane, Asiri akai mata, So abun da nakeso daku shine, kuci gaba da turara mata habbatus saudah, Sannan suka Ku dinga yawan sadaka, yana yaye masifa da komai,
"Mummy CE tace insha Allah baba zamu ci gaba, mungode, tsohon nan " yace basai kun godemun ba, kuma Ku sama ruwan zamzam Ku bada ai mata rukiyya kullun kafin da asuba Ku dinga bata tanasha, kuma ki sama ruwa shima ki dinga karanta mata fatiha 1, ayatul kursiy 3, ahad 3, falagi3 da nasi 3, Sannan kiyi wannan adduan La'ila ha illallah, wahdahu lashari kalah, lahul mulku wa lahul hamd, wa huwa ala kulli shai in kadir 100* kullun safe da bayan sallan la'asar, kibata tanasha, insha Allah zata sama sauk'i,
Yayan Afrah yace" Masha Allah muna godiya malan, "tsohon yace karka damu, Ikon Allah ne yasa har muka hadu, zan temaka muku, nan sukaji dadi Mara misiltuwa a zuciyoyinsu sannan sukai mai Sallama, " yai musu Allah kiyaye hanya da fatan alheri...
Bayan sun kama hanyanyane, mum tai dialing number Dad take sanar dashi yanda sukai da wannan tsohon,
"Dad yace masha Allah, Allah ya temakemu, ya bamu sa'a, mum tace" Ameen
Sundawo gida duk sun gaji yayan Afrah ya kwanta bacci yai mafarkin xeey Wai gatanan ta fara magana, yaganta cikin jin dadi da walwala, firgigit ya tashi yaje wajen mummy yake sanar da ita, Tace Masha Allah, zamu sama nasara, yace insha Allah, Sannan Ya shiga wanka yasa kayan sport, ya nufa M² dake Kaduna yaje ya jijjiga jini
Bangaren Afrah kufa, itama a wannan yan k'wanakin tana yawan mafarkin Xeey, sedai ta ganta tana mata smiling, ko yanayi najin dadi Dan haka itama Afrah ta dage da addua sosai, Dan ba k'aramin tausayawa xeey takeyiba, ji take tamkar twins sis dinta ta jini,
********
Mummy kam itama adduan da wannan tsohon ya bata kullun setawa xeey koda na lokaci daya bata taba tsallakewa ba,
_akwana a tashi ba wuya yau kusan 3months kenan kullun se Ismail yayi mafarkin xeey amma seya batsar, gani yake kamar Dan yasata a zuciyarshi ce shaidan kemai yawo da hankali, yauma koda ya kwanta bacci ganinshi yayi tare da xeey a wani garden me kyau flowers sunyi Kore shar, suna zaune suna hiran masoya,
Wani flower ta dakko, ta mika mai tare da fadin _I Love you my Sweet special_
Farkawa yayi firgigit a tsorace yana fadin it's a lie, it's a lie _(Karyane, karyane)_
Wani frnd dinshi ne ya shugo yaga halin da yake ciki, Kamashi yayi ya fara karantomai ayatul kusiyu sannan ya samo yai bacci, frnd din tagomi yayi Dan duk yanda akai Ismail ba karamin cikin tashin hankali yake ba,
Ismail nata bacci, se kusan 4 na yamma ya farka, kasancewar yau Sunday, "yana farkawa, kallon friend dinshi yayi me Suna *Fahad*
Ismail ne yace "INA Xeey, INA xeey Dan Allah INA ka boyemun Xeey, ka temaka naganta kar na mutu,
*Fahad* kam sokoko yayi Dan tun da yafara maganar ido ya sakamai
Ismail ne ya k'ara da cewa Fahad Dan Allah INA Xeey??
"Fahad yace xeey kai mafarki hala? Ismail yace banganeba mafarki fa kace?
Fahad yace yes mafarki nake tinani kayi Dan ihunka naji, nima na shugo, Ismail ne yai narai narai da ido yace hmmm Ba mamaki amma Dan Allah ka tayani Neman xeey
"Fahad yace OK, amma zan kira su mummy na sanar dasu duk halin da kake ciki gaskiya
Ismail ne yace Huh ka rufamun asiri kar na bawata su mummy rai na musu alkawari bazan sake maganar xeey ba, Fahad yace" atoh wallahi ni har mamaki kake bani kan mace daya? Akwai abun Da zakai mata da wuce addua yanzu a halin da take ciki? Allah kadai ma yasan ko tana Raye kota mutu
"Ismail ne yadan bata rai Dan beji dadin maganar abokinshi ba amma hakanan ya daure yace uhm Hakane,
Amma Ina mai tabbatar maka da Xeey na Raye Dan kullun senayi mafarkinta
Fahad yace mutumina tabbas ka fada kogin soyayya ba abun da zance se Allah ya bayyana xeey musha biki, idan kuma ta kada ka ta zaba wani shikkenan sedai mu tayaka jaje _Fahad maganar yake amma cikin zolaya_
Ismail yace ba fariyaba nasan.....
*Ku Biyoni*
*Ummiey XEEY*
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
SADAUKARWA GA____
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
_KUYI HAKURI INA MAKU TYPING BA YAWA, AIKINE YAYI YAWA A OFFICE...LOVE YOU ALL MY FANS_
*PAGE📄 61__62*
"Ismail yace ba fariyaba nhahaha xeey bazata taba kada Niba koda maza 1000 zasu taru
_Wani dariya Fahad ya saki yace kaji masoya nikam bari na fita na zaga gari Dan naga kai ka hau jirjin so
Ismail yace naji din, jirani na watsa ruwa mu fita tare Dan zama mutun daya ba dadi, Fahad yace alright my frnd, nan Ismail ya shiga wanka, be dadeba ya fito, yasa wani riga me dogon hannu se wando blue jeans yamai kyau sosai, kafin su fita ne ya dakko *MEMO* ya duba yai smiling sannan yai kissing din memo din
Fahad kam kallon shi ya tsaya yi yace lol...love wan kill person, Ismail yace eh din naji, let's go, suka kama hanya dan fita shan iska
*A KADUNA KUMA*
Mummyn Ismail itama kullun addua take ma d'anta, in Alherine Allah yasa su hadu da xeey inba alheri bane Allah ya ciremai sonta, Dan tsoro takeji kar d'anta ya kamo da heart problem...!
Bangaren Su xeey kuma, Alhamdulillah sauk'i na samuwa, Dan kullun se hajiya tai mata adduoi
Safiyar ran jumma'a, bayan hajiya tai ma xeey addu'a kamar yanda akace mata, yayan Afrah na shirin fita office, daddyn su afrah kuma yana daki Dan yazo Hutu,
Ihu sukaji me karfi a dakin xeey, gaba dayansu suka fito, yayan Afrah kuma daga shi sai towel ya fito daga wanka lolz.. daddy ne yace kallekafa, nan kunya ta kamashi ya koma daki ya sa jallabiya hahaha
Bayan yasa jallabiya se kunya yakeji kamar bazai fitoba, hakadai yayi ta maza ya fuske ya fito, koda ya shiga room din su xeey, yanda yabar su mommy haka yazo ya taddasu
"Xeey CE tarik'e kanta se kuka takeyi,
Mummy ce taje kusa sa ita ta kamata tace menene y'ata?
Daddy ne yace" yace in banda abunki hajiya, yarinyar da bata magana taya zata amsaki?
Kawai jin maganar da basui tsammani ba sukaji *XEEY* tace "inajinku inane nan?
Duka dakin suka hada Baki sukace *Alhamdulillah* *Alhamdulillah* Sannu xeey, kuka ta k'ara tsakewa tana cewa wayyo kaina, wayyo kaina, kowa na dakin tausaya mata yayi, mummy kam har da Yar kwallanta,
Daddy ne tace " haba hajiya meye na kuka, ai godewa Allah zamuyi tunda Gashi ta fara magana, shikam yayan Afrah tsayawa yayi yana ganin ikon Allah... _tabbas duk Wanda ya r'ike Allah zaiga haske_
Xeey kam in banda kuka ba abun da da takeyi, mummy CE tace hana y'ata kidena kuka mana
Daddy ne ya kalla xeey cikin tausayawa yace" Hajiya ki barta ta koka, Allah kadai yasan wahalan da ta tsince kanta, Mummy CE "tace Hakane amma Dan Allah ki dena damuwa muna tare dake,
Xeey binsu da kallo kawai tayi ta daga kai alamun To, sannan suka bar dakin, pallow dukkansu sukaje suka zauna,
yayan afrah kuma se jinjina abun yake, Dan kar ayi bashi, ya dauka wayarshi, ya kira frnd dinshi, yake sanar dashi bazai Iya zuwa office ba, abokinshi yace OK Allah yasa dai lafiya, yace" eh lafiya lau sai dai Monday idan mun hadu, nan sukai Sallama
Daddy ne yace ha'a my son meyasa bazakaje office dinba
Yayan afrah ya shafa keya yace uhm dad banso ayi banine, nasan zamu bukaci jin labarinta
Daddy yai murmushi yace kai my son, mummy ma itama maganar ya bata dariya
Suna zaune a pallow din xeey kam na daki, se kallon dakin takeyi, tashi tayi ta zaga ko ina na dakin, wani babban hoto ta gani a Dakin enlargement, wata kyakkyawar yarinya tagani, a zuciyarta tace to WACECE WANNAN?
ganin bame bata amsane yasa ta k'ura wa pic din ido, can kuma ta tino da Dan uwanta Abba da mahaifirta, dasu Ismail da auntyn ta Mariam Tijjani, nan ta saka wani kuka me taba zuciya
Su mummy kuma suna pallow, ta dauka waya tai dialing number Afrah, take CE mata wani babban farin ciki ya samemu, bata ida magana ba sukaji kukan xeey tuni, suka rude suka nufa dakin da Xeey take, shiga sukayi suka sameta a gefen gado, mummy CE ta dafata tace Y'ata ba kuka bane solution kinji, kiyi shuru
Ku ci gaba da kasan cewa dani
*Ummiey xeey CE* kema kowa fatan Alheri
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
```Dedicated to my dear bilkisu BK😍 nagode da soyayya Allah ya bamu tare```
*Allah ya Baki lafiya me amfani, Allah yasa kaffrane*
*PAGE 63__64*
Kuka Xeey take yi mai ratsa zuciya, mummy ce ta rungume ta tana shafa bayanta ta sigar lallashi har aka samu tayi shiru tana ta sauke nannauyar ajiyar zuciya sannan daddy yace" ki daure ki sanar damu wacece ke?
kokarin tattara nutsuwar ta waje daya tayi sannan ta kwashe labarinta tun daga farko har karshe mummy ce ke zubda kwalla sannan ta sanar da Xeey a halin da suka tsince ta da kuma bata labarin Afrah ta fada mata itace silar zamanta a gidan nan sannan tace ki kwantar da hankalin ki Xeey kici gaba da addu,a komi yayi zafi maganin sa Allah kuma nayi miki alqawari insha Allah Indai Kina tare dani ba zaki yi kukan Maraici ba, kuka Xeey taci gaba dayi tare da kuma rungume mummy.
*********************
Mariam ce zaune a pallow ta rasa meke mata dadi firgigit ta mike tace wai meke faruwa ne yaushe rabon dana je na naga lafiyar niece dita *Xeey*anya banci amanar zumunci ba nayi wa kaina adalci kuwa hawaye masu zafi ne ke bin kuncinta tashi tayi ta dauki wayarta ta latsa number mijinta ringing daya aka dauka ta bayyana masa zata ganin *Xeey* amsa mata yayi da ta gaida mata su, da isar ta gidan horn daya tayi gate man ya bude mata ta shiga parking tayi tare da knocking kofar pallow hajiya Sa,adatu ce ta bude mata tare da watsa mata kallon wulaqanci meya kawo ki gida na ina ce babu komai naki a gidan nan *Xeey* ce kike takama da ita ko kuma ta dade da tafiya yawon duniyar ta don haka bani da lokacin ki juyowar da Sa,adatu zata yi
*Mariam* ta wanke mata fuskanta da Mari ta hagu ta dama wanda saida taga wuta, kuma ta kara da cewa" shegiya kin kashe min yar uwa sannan kice bakisan inda yata take ba wallahi ba zaiyu ba duk inda take ki fito min da ita kafin 24hours fuuuuuuuu taja motar ta tabar gidan
Hajiya Sa,adatu kam tsaye tayi r'ike da kunci tana ajiyar zuciya zabura tayi ta dauki waya ta kira yalwa cikin minti 10 sai ga yalwa ta iso labarin duk abinda ya wakana da tsakanin ta da Mariam tayi jinjina kai yalwa tayi tare da kyabe baki tace babban magana...!
Sa'datu tace" dan Allah ki temakeni, Yalwa tace" kinsan bakya gayawa Alhaji wannan magana ba Kinsan sharadin boka ne wannan don dakin fadi abinda ya shafi waccan matacciyar zance zaisha bambam ayi babu ke hakuri zaki yi, tunda yanzu da zance Ki kawo wata dubu Dari saiki ce baki da Ita da kinga aiki da cikawa.
Da fitar *Mariam*bata tsaya a ko ina ba sai gidansu daddyn Xeey (mahaifitar babban xeey) Sallama tayi da fara,a hajiyar ta tarbe ta tare da bata juice da ruwa mai sanyi gaisawa suka yi sannan Mariam ta sanar mata da abinda ya faru tsakanin ta da hajiya Sa,adatu shiyasa tazo neman Xeey ko tana nan kuka hajiyar ta saki tana fadin *innalillahi wa,inna ilaihirraji,un*wallahi na manta da wata Xeey *A DALILIN MATAR UBA*yanzu an rusa mata rayuwa ni rabon dana sa daddyn nata a idona harna manta saboda yafi shekara daya dana sashi a ido kuma duk wata hidima da kika san yana yimin Sa,adatu ta hana shi kannansa ma da suka je gaida shi cewa yayi bai sansu ba yanzu muje muyi ta addu,a duk inda *Xeey*take Allah ya bayyana mana ita yau na sake shiga wani tashin hankalin ni khadija.
*************************
Daddy ne zaune a Office sai juya biro yake ya rasa meke yi masa dadi ya tafi tunani amma ya rasa wai meye ke faruwa dashi??? Wunin ranar bai iya tabuka wani abun kirki ba gida ya dawo Sa,adatu ta tarbe shi cikin kissa daga mata hannu yayi alamar ta dakata saroro tayi dakinsa ya shige tare da murza key zaga dakin ya rinka yi ba tare da ya sami solution ba
***********************
*xeey*ce kwance a pallow tana kallon TV amma zuciyarta ba nan take Kallo ba tana can wajen tunanin daddyn ta Aunty mariam da isma,il dinta Wanda hawaye ke biyo kuncinta wanda bata san yana zubowa ba Maganar da kisa sunan yayan Afrah haba my beloved sister meke faruwa ba zaki karbi nasihar da Mum ta miki ba hadiye kukanta tayi tare da cewa yaya bawai ban amsa nisihar bane wallahi wani Abu nake tinawa sai yasa
Yayan Afrah yaj itausayinta sosai yace........
Ummiey XEEY
[1/3, 8:30 AM] UⓂmiey Xeey👄: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
_Dedicated to my dear sweet heart, Khady fresh💞..thanks for your love and support_
*PAGE 65_66*
Yayan Afrah ne yaji tausayinta sosai yace" duk da bansan meke damunkiba amma ki kwantar da hankalinki, muna tare dake, komai yayi farko zaiyi k'arshe, Xeey CE tace" uhm Hakane tnx for your advice, yace" Never mind dear, ciro hankacif yayi ya bata yace" ta share hawayenta, ta amso ta share, sannan shima ya zauna sukai kallon tare amma yana lura da ita ba wani sakewa tayiba, kallo daya zakai mata kasan tana cikin tinani matuka
Suna cikin zaune ne mummy ta shugo ta samesu tace" haa meya farune naga kamar Xeey tayi kuka, bro yace" lol wlhi kuwa, mummy CE ta rungumeta tana dai ta bata hakuri, nan sukai hira sosai, mummy har tana kiran Afrah suka gaisa, itama Afrah ta k'ara ba xeey hakuri Dan gane da halin da take ciki....!
Haka dai rayuwa ta ci gaba da kasance wa ko wani bangare, Hajiya Sa'adatu kullun cikin zullumin kar Alhaji ya dawo hankalinsa, tana zaune ne taji duk DUNIYAR ya mata wani iri, kaman ta FASA kuka, Dan kwana biyun nan bata gane kan alhaji, Dan haka ta daga waya ta kira abokiyarta yalwa ta shaida mata su hadu a bakin titi wajen boka zata rakata
Yalwa na hanya cikin napep ta tino da mahaifiyar xeey, ta dafa kirji tace na shiga uku, wannan zunubin har INA, anya namakaina adalci kuwa, Gashi ba samun komai nakeyiba, Allah ka yafe mun, sannan ta k'ara da cewa insha Allah badani za za'aci gaba da cutar da bayin Allah dinnan ba, intasan wata batasan wataba, wannan duk maganganun da yalwa yakeyi a cikin Zuciyarta tane,
Tafiya kadan me adaidaita ya sauketa ta sallameshi, suka nufa daji, Tafiya sukeyi amma kwata kwata Zuciyar Yalwa Sam batason abun da kawarta yakeyi yanzu...haka suka je har suka gama sannan suka dawo
*After 9months*
```Agurguje....```
akwana a tashi ba wuya har Isma'il ya gama karatunshi a kasar Egypt ya dawo gida yayi kyau kana ganinshi kasan beda damuwa, amma matsala daya yake fuskanta kullun ciwon kai kuma ba komai yasa mai ba illa tinanin xeey Dan su mummy sunyi mai magana har sun gaji.. _Meelat tace Allah sarki soyayyar gaskiya kenan!_
Bangaren su Hajiya Sa'adatu kuma tun randa Mariam tazo, hankalinta a tashe yake, tun rakiyar da hajiya yalwa tai mata duk sati sai sunje amma a banza bata ganin ci gaban komai saboda yalwa yanzu ta tuba, duk zuwar da zasui se yalwa ta koma wajen bokan an warware komai...!
Bangaren Mariam kuwa seta wa yarta addua, Allah ya bayyanata, kuma setayi wa Hajiya Sa'adatu itama Allah ya wargaza duk kulle kullen da Sukeyi akan Xeey da babanta,
Rannan ne, Isma'il na kwance around 10am na Safe, duk tinanin duniya yabi ya isheshi, Gashi beda number abokinshi musaddik, tinanin Mariam Tijjani yayi yace Ya salam!, firgigit ya Mike ya shiga wanka, ya fito ya shirya tsab, sannan yaje ya sama mummy, yake sanar da ita, akwai wata antyn Xeey, bari yaje ko tanada labarin inda xeey take
Mummy ce ta kalle Beloved son dinta, ya bata tausayi tace" OK my love sekadawo, ka kula da kanka, Allah yasa a dace, Isma'il yai wani murmushin da ake kira da yak'e Dan wani zafi yakeji a zuciyarshi, Yace" *Ameen my mum* be jira amsar da zata bashiba yai waje da sauri, ya sama car dinshi ya shiga, gate man ya bude mai gate, be zarce ko inada se kofar gidan su *Mariam Tijjani Adam*
Ya tsaya yai parking a waje, ya rasa Taya zai shiga gidan, Gashi G
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 8 Chapter of 14