Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
Su Musaddiq ne zaune a dakin da aka kwantar da su Isma'il, Sunyi shuru kowa da abun da yake sakawa a zuciyarshi, Afrah saboda kuka duk idonta ya kumbura mummy tace" taje gida tai abinci, Dakyar dai Afrah ta tafi gida taje tayo abinci! Firgigit Isma'il ya tashi, da sauri musaddiq yazo kusa dashi Yana mai ya jiki? Isma'il yace Abokina gamo nayine? ina wannan *Xeey* din da nake baka labari? To wlhi na ganta, ya fara ware ido Dan ganin inda yake! Musaddiq yai smiling yace" Alhamdulillah abokina ba gamo kayi ba, tabbas itace ya nuna mai ita, nan wani rintse idonshi ya k'ara yi, yace" karyane Aljanace, Ya Allah ka tashar dani daga mafarkin da nakeyi! Shidai musaddiq se kwantar mai da hankaki yake cos yagane maganar da Isma'il yakeyi itace Dai Xeey din da yake ba labari! Alluran bacci musaddiq yamai sannan yazo yake sanar wa mummy" tabbas *Shi ne* din da Xeey take ambata Shine Wanda takeso! Xeey itama tanajin haka wani sabon kuka ta fara dakyar musaddiq da mummy suketa mata nasiha akan yanzu addua zatai da kuma ta godewa Allah daya nuna mata wannan ranar! Seda mummy da musaddiq suka tabbatar da halin da Isma'il yake sannan Tace" musaddiq ya kira mahaifiyar Isma'il ya sanar da ita duk abun da yake faruwa! Aikuwa mum Isma'il tana zaune kan kujera maidiganta ya dawo kenan suna zaune Taji phone dinta yafara ringing, dubuwa tayi taga *One & Only Son* dasauri ta dauka tace" Son ina ka shiga tun dazu nake tsimayinka? Jin wani murya tayi dabana Son dintaba yace" hajiya Musaddiq ne, gabantane ya fadi tace" ina Isma'il din? Yace" ankwantar dashi a asibiti shine na kira na sanar daku! Tace innalillahi wani Asibiti? Ya sanar da ita giwa hospital, kuka hajiya ta fara tace" Alhaji kaga wannan yaron zai kashe kanshi a banza ko? Nace y hakura nace ya hakura yaqi" alhaji naji cikin azama ya tashi ya fita ya tada mota, Hajiyama ta biyoshi se kuka takeyi Cikin minti kadan suka Isa asibitin, suna Isa musaddiq suka gani yai musu jagora har inda aka kwantar dashi Suna shiga mum din Isma'il ta fashe da kuka ganin yanda Isma'il ya fita data hayyacinsa! Mman Su Afrah ne tazo ta gaishesu, nan mum Isma'il take tambayar ya Jikin nashi, tace da sauk'i, sun zauna jigon jigon chan Xeey ta farka zatai fitsari nan Maman Isma'il ya maido idonta Dan ganin waye!!!! Xeey tagani, nan itama ta tashi ta rungume Xeey tace"please meke faruwa ku sanar dani Wannan ba Xeey bace? Adai dai lokacin da Afrah ta shugo taga mum Isma'il rungume da Xeey itama me ya faru tace" shi kam musaddiq in banda murmushi ba abun da yake Dan shi kadai ne zai iya bada labarin komai!!!! Hope kuna enjoying Ku biyoni For COMMENT ONLY +2348164640126 Ummiey Xeey [1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 *A DALILIN MATAR​​​​* *UBA​​​​* *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 ```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​``` *​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​* *​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​* _[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_ *​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​* FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/ ```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​``` *​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​* ```Shout out to all my lovers na birni Dana kauye...naga comments dinku...tnx A lot Allah dai ya bar kauna ```💋 *PAGE 95...96* Adai dai lokacin da Afrah ta shugo taga mum Isma'il rungume da Xeey itama me ya faru tace" shi kam musaddiq in banda murmushi ba abun da yake Dan shi kadai ne zai iya bada labarin komai!!!! Mummyn su Afrah tace" yanzu dai burinmu su sama Lafiya komai me sauk'i ne tunda Allah ya kawo k'arshe abun, maman Isma'il din tace hakane hajiya! nan ta wuce da Xeey bayi tai fitsarin, Bayan Xeey ta fito daga bayin jiri taji Yana debanta ta sauri ta fisge ta fada gado! Maman Isma'il t tausaya mata matuka! Around 10pm ne Isma'il ya farka daga baccin da yakeyi! Addua yayi tare da bude ido, yace Alhamdulillah Dan wani karfi yadanji a jikinshi, su mamanshi da babanshi yagani sukai mai Sannu! Daddynshi da yaga jikin nashi da sauk'i yace shi zai koma gida tunda duk matane wajen gobe zaizo, Hajiya tace" Okay Da fitarshi Afrah taje kusa dq Xeey tana ta bata hakuri akan ta dena kuka koma menene duk da ita Afrah batasan meke faruwa ba! Zeey tace ok nan tai shuru, misalin karfe 11ne kowa ya sama inda zai kwanta se bacci, Isma'il ne Yana kwance se hamdala yakeyi Dan wani natsuwa yaji a jikinshi kamar ba abun da yake damunshi, ranshi fess yayi bacci Cikin dare ne Xeey ta farka tanajin yunwa, mikewa tayi ta kunna filatar dakin taga kowa na bacci, kuma motsinta besa kowa ya tashi ba dan sun gaji gaskiya! Takawa tayi ahankali taje daidai gadon da aka kwantar da Isma'il, K'ura mai ido tayi taji inama ya farka yanzu suyi magana koda sau daya ne, Hakanan ta dinga kallonsa seda ta kusan 20mins akanshi sannan ta wuce ta eba abinci tashi ta sha ruwa sannan ta koma kan gadon itama se hamdala takeyi dan Taga Sahibinta.... *WASHE GARI* tun Wuri Dr musaddiq ya tashi yaje tai dressing na doctor, suma suka tashi nan nurses suka shugo suka basu medication dinsu na 8am...Alhamdulillah jikinsu da sauk'i dama ba wani ciwo bane suma ne kowa yaji sauk'i sai son barka! Musaddiq ne zaune suna hira da Isma'il a office din su Dan yanzu Isma'il kunyar su Maman Afrah yakeji Dan be iya zama a ward din da aka kwantar dashi! Suna zaune ne Fatima Zahra ta kira musaddiq tana tambayarshi me yasa kwana biyu baya picking ko reply din text idan ya gani, Musaddiq yace afuwan babban Aminina ne ba Lafiya, Tace" Allah sarki, Allah ya kara Lafiya may be inshugo dubashi, yace" Ameen Ok...Isma'il yace" Angon Fatima, musaddiq yai dariya yace kai kumafa??? Nan dai suketa hiransu Kwanan Su Isma'il biyu aka sallamesu dukansu aka tsayar da magana Iyayan Isma'il zasuzo Gobe Dan fayyace duk abubuwan da ke tsakanin Xeey da Isma'il, Da kuma yanda akai Xeey tazo gidansu musaddiq! Su Xeey suna zuwa gida abba (baban Afrah) ya kirata yake jirgin dare zaibi insha Allah meeting din da za ai gobe zai halarta, yaji komai so ta kwantar da hankalinta tace" ok Abba Bangaren Isma'il shima suna dawowa gida mummy se congrats suke mai, Yace" Adduan ku shi ya Bini, dama mum kullun adduan Allah yasa muga na kike, mum tai murmushi tace hakane my Son! Nan take ya Ciro wayarshi y kira Anty *MARIAM TIJJANI* Tana zaune da mijinta suna hiran soyayya Sega call dinshi, tana dubawa taga *Isma'il din Xeey* Sunan datai saving kenan da number dinshi, Alhaji mijinta yace" pick up, nan ta dannan answer ya gaiaheta cikin natsuwa, Yace" Anty Albishirinki tace" Goro Yace" Wallahi naga Xeey! Alhamdulillah tace" sannan tace ganinan Zuwa! Isma'il yace" Anty ki zamanki gobe Insha Allah ma zamu hadu a malali Ghana road gidan dq Xeey din take kenan! Tace" alhamdulillah Allah ya kaimu yace" Ameen, Nan itama ta fara hamdala kowa dai ranar ya kwana da Farin ciki banda masoya biyu Isma'il da Xeey Wanda ko gyangyadi yaqi daukarsu, Haka suka kwana cikin tinani da kaunar junansu har gari ya waye! Washe gari kowa ya tashi su Afrah da Xeey da Maman su suka gyra ko ina Dan tarban baki! Anyi abinci kala kala misalin karfe 10am Sega Anty Mariam ta sauka a gidan su Afrah, Xeey na ganinta da gudu taje ta rungumeta tanata kuka Xeey, mman Afrah tace waye wannan Xeey? Xeey tace kanwar mahaifiyatane nan sai suketa Yana kuke kuke har sunfara labari sega yan gidan su Isma'il, nan duka falon yadau Hamdala Dan duk Wanda akeso su hadu Alhamdulillah sun hadu, kamar su Baban Afrah, Maman su, Afrah musaddiq se ita Xeey, se mman Isma'il da babanshi dashi kanshi Isma'il se Kanwar Maman Xeey wato Mariam Tijjani da mijinta, Maza manya 3 mata ma haka! Nan aka budeu wajen da addua Mariam ta fara bada labarin tun daga kan tasowar Xeey har irin wahalan Da Xeey tasha wajen *matar uba* yanda matar uban ta rabata da Isma'il da duk yan uwanta, Baban su Afrah yace" Alhamdulillah to muma dai nan muna zaune wannan yarinyar ya nuna Afrah yace" ta sanadiyyarta tazo gidan nan har Allah yasa suka hadu da Isma'il.....nan akaima Afrah godiya sosai da dabiun ta na gari, nan dai aka yanke shawarar za'aba Isma'il Xeey tunda soyayyar su ta Dade so ba abun da'a jira, kowa ya amince da hakan Mariam tace" wannan shawarar tayi, baban Su musaddiq yace" ubanta ai nanan ko? Akace Eh nan suka mik'e zasu tafi gidan Su baban Xeey UMMIEY Xeey [1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 *A DALILIN MATAR​​​​* *UBA​​​​* *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 ```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​``` *​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​* *​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​* _[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_ *​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​* FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/ ```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​``` *​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​* *Dedicated to All lovers of the world....❣❣❣❣* *PAGE 97....98* baban Su musaddiq yace" ubanta ai nanan ko? Akace Eh nan suka mik'e zasu tafi gidan Su baban Xeey, dukansu sun fita Se Xeey da Isma'il wani kallo yai mata da ita kanta tasan she's missed him, Yana mata kallon shima ya fita itama tabiyo bayanshi! Mota suka hau suna tafe Afrah se Jan Xeey da hira take wai she's lucky gaskiya! Musaddiq yace ki tsaya wasa yarinya kema karki fito da miji, Isma'il kam shuru yayi se kallon Xeey yaketayi ta mirror, ita ko Xeey in banda fargaba da tsoron fitinar matar ubanta da zasuje ta tadda ba abun da takeyi...minti kadan suka karasa gidan tofaa! Saukowa sukayi su mazan suka tsaya a waje Matan suka shiga mezai faru! Hajiya Sa'adatu tana ganin Mariam Tijjani gabanta yai mugun fadi, batama lura dq Xeey ba tace was Maryam" oh yau kinmun gayyane to ku fitar mun a gida maza maza, sudai mu mummyn Afrah kallonta suka tsaya sunayi sukace ba shakka wannan muguwar *matar ubace* Mariam tace" matsalarki, hajiya Sa'adatu tace" matsalar ku dai chan tunda Xeey ba dawowa zatai ba ta mutu!!! Maman Su Afrah ne tai dariya tace lalle kuwa kudirinki yau ya karye ga Xeey nan bata mutuba da ranta! Kallon Xeey tayi tsab tabbas itace wani mugun faduwar gaba taji, Alhaji baban Xeey, Yana daki yanajin an ambato Xeey wuf ya fito, Xeey na ganin babanta da gudu taje ta rungumeshi sai kuka, jin gidan ya kaure ne da maganganu da koke koke mazan suka suka shugo, hajiya Sa'adatu taga yau karyarta ya kare a Fasa kuka ba Wanda ya saurareta, Maman Isma'il binta da kallo tayi tace" makira!!! Nan Baban Isma'il yace" Alhaji ba zamu mukazoyi ba, kamar daga sama Alhaji yaji ya dawo dai dai bisa adduo'in da yasha, baban Isma'il yace" tabbas mun DDE da nemanka da inda kake, nan dai suka bashi labarin from A to Z na wahalar da Xeey tayi *a Dalilin matar uba* nan baban Xeey yaci kuka yace ba da saninshi bane, har suna hada baki sukace tabbas munsani sai yasa mukai maka uziri! Yqnzu munzo maganar auran Isma'il ne da Xeey mun yanke komai in kuma kanada magana ne kayi Nan baban Xeey yace" ai sungama mai komai, hajiya Sa'adatu tanajin labarin Xeey zatai aure nan fa fara wasu kururuwa tana Fasa kayan dakinta, sukai banza da ita Ashe dai Hajiya Sa'adatu ta hau kace ne. Kaikayi ya koma kan mashekiya kenan Alhamdulillah! Bban Xeey yace gaba da musu godiya sukace bakomai" yace" abarmai Xeey, Sukace a'a zasu tafi da ita Dan bazasu bari wannan matar ta sake ma Xeey lahani ba Dan haka sukace an tsayar da biki nan da Wata uku, yayi murna sosai sunfito shima ya futo wajen neman Yar uwanshi.....suna fitowa sega Sa'adatu ta rugu da gudu waje ta tara bola se tsalle takeyi, kowa sedai ya kyalleta yace" Allah ya kyauta Dan kana ganinta kasan mugun abun da tai ya koma mata Dan haka suka tafi da XEEY shima yabar mata gidan har abada yaje nemen yan uwanshi da basu labarin nan me dadi! Tun a wajen kowa yai sallama dan no need su koma gidan su Afrah! Maman Isma'il da babanshi suna tafe suna hiransu, Mariam ma haka, baban su musaddiq shima tare da matarshi, se Musaddiq da yake driving dinsu Afrah, Zeey da Isma'il suna tafe suna hira basu tsya ko inaba se gidan su musaddiq nan kowa ya huta *BAYAN SATI DAYA* hankalin kowa. Kwance matsalar dake damun kowa Allah y kawo karshenshi, itama yanzu Afrah Ta sama wani lecturer Abdulrasheed Yana sonta dan aure sai yasa duka aka tsayar da bikinsu rana daya! Kowa abun yamai dadi Matuka! Akwai wata ranane Isma'il yazo gidansu musaddiq suna zaune musaddiq yace" abokina bari inzo mu tafi ko? Isma'il yace" ina kenan fa? Musaddiq yace" wajen Fatima mana! Isma'il yai dariya harda rik'e ciki yace" tab yau soyayya zansha da baby Xeey kullun nazo tare muke hira all yau nida itane! Musaddiq yace" ohhh nikam kaga tafiyata, Yana fitowa yaga Afrah da saurayinta lecturer Abdulrasheedl! Shidai yai gaba Isma'il ya shiga har falon Su Xeey ya kirata!!!!!!!!! Kuci gaba da biyoni Ummiey Xeey Ce [1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 *A DALILIN MATAR​​​​* *UBA​​​​* *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 ```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​``` *​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​* *​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​* _[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_ *​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​* FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/ ```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​``` *​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​* *101...102* Gabanshine yai mugun fadi, yaji duk bazai ma iya zuwa office din ba nan ya fada gado!!! Shuru Shuru musaddiq yaga Isma'il bezo office ba Dan haka ya dauka wayarshi ya kira! Har ya gama ringing ba'a daukaba, ya sake kira chan Isma'il ya dauka muryanshi har wani shakewa yakeyi, Musaddiq yace" Isma'il what's wrong? Isma'il saboda bugun kirji ya kasa cewa komai! Musaddiq ya sake tambayarshi, shuru jin shurun da yayine yace" a office dinsu yna zuwa! Ko 20 mins ba ai ba Sega musaddiq gidansu Isma'il, direct dakinshi ya wuce ya sameshi kan gado se nishi yakeyi! Musaddiq ne ya tallabo Isma'il Yana tambayarshi meya faru! Isma'il yace" aboki shine zaka cuce rayuta Ashe Xeey da wqnda takeso zata aura! Musaddiq yace" bangane ba kamar ya akwai Wanda Xeey takeso, to inma akwai ni bansaniba gaskiya! Isma'il ya nunawa musaddiq text din da Xeey tai ma, zare ido shima yayi yace what Wlhi bansaniba! Nan take musaddiq ya kira Zeey yace" suzo su sameshi gidan su Isma'il, shida Afrah Xeeyy tace" okay nan suka sanar da Mummy tace sai sun dawo amma karsu Dade! Suna fitowa suka sama me adaidata har kofar gidan su Isma'il ya saukesu! Suna shiga basuga kowa a pallow dinbba Dan haka direct dakin Isma'il suka wuce! Suna shiga sukaga Isma'il na numfashi sama sama kuka Xeey ta fara tace please Sweethrt karka mutu! Bane! Wani tsawa ya daka mata _this is the first time da musaddiq ya taba mata tsawa ko fada kenan_ Dan yaka tai shuru! Musaddiq wurgo mata wayan Isma'il yayi yace" read waye yai wannan reply din? Ashe da Wanda kikeso ko? Very good! Tana karantawa wani hawaye masu zafi suka zubo mata tace" I'm Sorry wallahi bansan shi bane! Kuma ni banda kowa sai shi, banda number dinshine please ka yafemun Isma'il! Musaddiq yai zuru zuru yace" tabbas na tina, kuma ni ma nayi saurin hassala kema kiyi hakuru! Afrah tace" Allah sarki sorry Xeey bro musaddiq be sani bne wallahi, Isma'il daya dago kai Yana kallon Xeey datai tsugunne a gabansu yace" Xeey kiyi hakuri duk laifinane da banjira kin bni number dakankiba, kuma danai miki text ban sanar dake kowaye ba kiyi hakuri kinji! Xeey ta share hawayenta tace" bakomai nagode sosai! Musaddiq yace" to kuma maganar an barta anan kenan ba sai kowa yajiba sukace insha Allah, nan Isma'il ya sake shiryawa kamar ba shiba maganarshi ta dawo normal heart beat din shi ya ragu suka mike sukai waje nan musaddiq yai driving suka sauke su Xeey da Afrah su kuma suka wuce wajen aikinsu •••••••••••••• Alhaji Abdullahi (baban Xeey) tun ranar yaje wajen yan uwanshi sunyi murna sosai, da suga ganshi kuma sukaimai murnar rabuwa da wannan matsiyaciyar mata, suka tambayeshi INA XEEY din yace tananan Gidan da aka riketa suke Neman mata magani har ta warke yanzu haka ma ansa bikinta, masha Allah sukace game da sakawa marik'anta da alheri, tabbas sunyi namijin kokari suma Allah ya kara tsare yaransu Alhaji yace Ameen....Suka kara da cewa ya kamata muje mu ganta ko? Alhaji yace insha Allah, nan ya koma kusa da yan uwanshi yasai gida aka gyaramai, kasancewar shekaru sunja mai nan yasama wata mata takai 35 bata bata aureba ga ibada ya aureta.....wannan kenan *Hajiya Sa'adatu kuwa* Duniya ta dauka, muguntar da tayi wa xeey ya koma kanta, ko daga ina zuwa ake ana kallonta, harda aminiyarta hajiya yalwa, koda hanya ya biyo da ita sedai ta kalleta ta girgiza kai tace" muma ya Allah ka yafe mana tabbasa karshen mutun kenan mugu me asiri indai be gyara halinsaba to komun Daren dad'ewa abun zai dawo kanshi! Yanzu abun hajiya Sa'adatu ya kara yawa idan taga mutun tai ta binshi da gudu idan kuma shago ne ko wani Abu me amfani tai ta fasawa ko ta dauka dutse tai ta jifa, a unguwar ganin illan da takewa mutane yasa Aka dauketa aka kaita gidan mahaukata a kulle ta achan zata kare rayuwarta kenan, labarin Sa'adatu ya kare!!!! Allah ya kyauta yasa mui kyakkyawan k'arshe Ummiey Xeey [1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 *A DALILIN MATAR​​​​* *UBA​​​​* *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 ```​​​​​​​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​​​​​​​``` *​​​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​​​* *​​​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​​* _[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_ *​​LIKES AND DROP YOUR COMMENTs​​* FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/ ```​​​​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​​​​``` *​​​​MARIAM TIJJANI ADAM​* Dedicated to *♡R̥ͦE̥ͦḀͦL̥ͦ M̥ͦE̥ͦ D̥ͦḀͦM̥ͦB̥ͦU̥ͦ C̥ͦE̥ͦ🥗​* tnx for the love # ana tare *PAGE 99...100* Isma'il ya shiga har falon su Xeey ya kirata! Wani sanyi a zuciyarta taji Dan yaushe rabon da ta tsaya gata ga Isma'il suyi hira, Dan haka hijab dinta ta dakko tadan fesa tirare bame karfi ba tasa lipstick a labenta ta fito cikin compound din gidan! Tana waige waige ta INA zataga Isma'il, jin muryanshi taji cikin natsuwa yace" Sweetlove I'm here, kallonshi tayi tana murmushi ta karasa inda yake! Kujeru ne guda biyu awajen suka zauna suna fuskantar juna! Gaisheshi ta fara yi tana kallon wani gefe! Isma'il yace'' Sweetlove kove kallona nakeso kiyi bawai kindinga kallon wani side ba! Rufe idonta tayi da hannu tace" I can't, wani kunyrka fa nkeji! Isma'il yace" okay tunda kunyata kikeji bari na tafi duk randa kika shirya magana dani sai ki nemeni! Yana magana irin soyayyar nan ta dabaibayeshi! Mikewa yayi tai maza ta janyo riganshi tace" Sweethrt I'm sorry, don't go itama tana magana amarai raice kamar mejin bacci Nan fa suka fara hira kowa na fadin yanda yakeji da yai missing din Dan uwanshi, Isma'il yace nafasha missing dinki har hrt problem nasamu, Xeey tai murmushi tace" lol nasan yanzu zaka sama sauk'i insha Allah, Isma'il yace ai tun randa naganki naji hrt dina ya dena mun zafi, Yana magana seda yakai k'arshe yai kasa kasa da murya yace" I LOVE You! Wani ajiyar zuciya taji Dan tabbas tayi missing din Isma'il dinta, nan dai suketa hirarsu har Afrah ta dawo itama daga tadin ta gansu tace" a mind dinta wato dama missing din junane yasa dukansu suka fita daga hayyacinsu ji yanda sukai kyau, tana wannan tinanin ne har ta shiga daki abunta, Sunata hira har 10:30 Xeey tace" Sweethrt kazo ka tafi gida fa dare nayi! Isma'il yace" ai nan gidan mune idan naga damar kwana anan zan kwana tace" uhm nasani amma ai kar su Hajiya sui tinanin wani Abu ko? Isma'il yace" See you yanzu ai zan ma tafi amma in tina maki wani Abu? Tace" eh yace kin tuna kina karama kizo dakina INA bacci sedai in ganki a kan gado lokacin yarinta na damunki ko? Ai bata jira ta bashi amsa ba guduu tayi ta shige fallo, shikam binta da kallo yayi Dan komai tayi burgeshi takeyi kuma tabbas ba wanda Xeey ta dace dashi sai Shi, Dan haka ya girgiza kai yai smiling ya tafi, ya fito daga gatey din kenan sukaci karo da musaddiq shima ya dawo daga zance wajen Fatima! Shan hannu sukai musaddiq yace" dakyau abokina sai mun hadu gobe nan sukai sallama, Isma'il ya wuce gida, musaddiq kuma ya shiga gida Bayan Isma'il ya shiga gidane seya manta be amsa number din Xeey ba Dan haka ya kira musaddiq yace" ya turomai da number din Xeey, musaddiq yace bazan turo ba, abokina lalle na lura Xeey dinnan seta saka ka manta da komai ae Isma'il yace hahaha Eh din naji nidai ina jira! Ya katse wayar, ba ai minti 2 be sega number nan musaddiq ya turo mai, Yana ganin number Isma'il ya kirashi yace" Nagani thanks ka cece rayuwar abokinka da yau bazan iya bacci ba! Musaddiq yai dariya yace se yanzu nagane Ashe dai duk xeey dinnan ne ta sa abokina Rashin walwala, Isma'il yace" oho dai sai gobe, katse waya Isma'il din yayi ya jefa gado sannan ya shiga toilet yayi wanka ya bude firij ya dauko lemon yasha sannan ya fara tura ma xeey din text Dan gani yake 11:20 tayi bacci...text din kamar haka! _If I could chose between loving you and breathing I would use my last breathe to say I LOVE YOU._ _You are the sun in my day, the wind in my sky, the waves in my ocean, and the beat in my heart. I Love you So Much._ _Everyone says you only fall in love once, but thats not true, because every time I see

Chapter 12 of 14