basasan rabuwa amma Hakanan kowa yai xuciya ya tafi Gidansu...........
××××××××××
*AFTER 3 Months*
Hajiya halima ce kwance a daki yau ta tashi batajin dadi ko kadan dan ko Pallow ta kasa fitowa Takai kwana 2 a haka, yaudai abun yayi worst Ne. Alhajine ya Shugo dakinta yaga ko ina ba a gyareba Yasan ba lafiya ne tunda 2days da suka Wuce ba a dakinta yakeba, Rawar sanyi yaga tanayi ya taba jikinta yaji zafi dau, Subhanallah yace tare da fadin Halima meke damunki, Kasa magana tayi dan ba karamin Jin jiki takeyiba, Temaka mata yayi ya dagota Ya kira driver Da sauri ya bude mota aka Sata,
___Jin tadar motar ne Yasa Hajiya Sa'adatu Ta leko ta window dan ganin waye zai fita ko Alhajine ba Sallama, Kawai taga Alhaji na kokarin Sa hajiya halima A mota, Da sauri ta fito tana subhanallah, Meke faruwane, Alhaji yace asibiti zan kaita batada lafiyane zamuje a dubata meke damunta,
Hajiya sa'adatu a xuciyanta tace senaje jin kwakwaf dan haka tacewa Alhaji a jirata Taje ta dakko hijabinta su tafi tare, Yace to ki sauri, dakkowa tayi dan gulma a cikin motan Ta karashe sa hijib din driver kam yaja mota sai Wani babban *Ummiey_Xeey specialist Hospital* Nan aka fara gwadata akace admitting dinta zasui dan akwai wani Blood tests da zasui mata Alhaji yace badamuwa Ko nawane Ai mata, Hajiya halima kwata kwata batasan ma Inda Kanta yakeba,.... Koda su Xee suka dawo gida akace mamanmu batada lfiya Kuka Take tayi Dan har seda dad ya Dawo kenan zai kwasa wasu kaya yaganta ta takure se zabga kuka takeyi Abba kuma yana gefe shima yai tagumi
Dad ne ya karaso Inda suke yai hugging dinsu yace su kwantar da hankalinsu momman Su zata Sama lafiya
Nan ya temaka musu suka Shirya sannan driver ya jasu basu tsaya ko inaba se wani babban shag, nan yai musu siyayya suma na kayan dadi sannan yai wa mamansu siyayya itama then suka wuce specialist hospital
Suna zauna ne time din hajiya Halima ta Dan farfado ta samu taci wani abun tai wa kishiyarta godiya
Alhaji Abdullahi ne yace basu kawo texts din ba be gama rufe bakiba se ga WATA nurse ta Shugo dauke da murmushi ta gaisheshu Tace mika da Alhaji result din tana cewa Congrats
Dubawa yayi yaga matanshi Nada cikin WATA Biyu, Yace Wow..Masha Allah
Halima Ashe cikine dake baki fadamunba har tsahon WATA biyu
Tace haba dai Alhaji wani irin ciki yace gashinan dai ai ba karya zasui ba
Zee CE Dan murna ta kwalla ihu Tace wow Alhamdulillah,
Hajiya Sa'adatu kuwa tsit kake jinta Dan jikinta gaba daya mutuwa yayi
Gabantane yai wani mugun fadi Tace Halima ciki, Ikon Allah Alhaji yace eh wlhi ya mika mata result din ta gani wani bakin ciki taji ya mamaye mata Zuciya ohhhh Allah ta fada
Tofaaaa
*Muje zuwa kuyi hakuri ba yawa*
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
*the whole page is dedicated to you Miss_Xarah_Mansur❤ “Thank you for your love that you show me regularly. I love you Sweet Heart*❤
*📄PAGE 17___18*
Alhaji Abdullahi Murna Yakeyi Kamar wannan Karon Ne cikin Fari, Ita ko HajiyA Halima Tana fama da Kanta Hamdala Kawai takeyi a zuciyanta....
Sa'adatu ne fa nan abun duniya ya isheta, Kasa sukuni tayi amma Setaita wayincewa, Tace Dai bari Taje Gida Ta dawo Tayi mantuwan Ruwan Zafi a heater, Alhaji ne yai mata wani Kallo Irin taya zata fito akwai heater a gida ba ya hanasu ko ina zasu Su dinga kashe Komai ba, Tace yi hakuri Alhaji, Ta tashi da wani jikinta duk a sanyaye tai musu Sallama Ta kama hanyar Gida,
Tana cikin Napep ne ta kira aminiyarta Yalwa Tace su hadu a Gida Dan Allah Zata dau mataki, Tace namefa Hajiya, Sa'adatu Tace Sai kinzo Kawai Kawata, Me napep kam se satan kallonta yakeyi ta madubi amma ba halin magana,
********
___ Bayan Tafiyar sa'adatu Ne Alhaji ya kalle matarshi Halima da yaranshi Yaji wani Irin Nishadi kawai yakeji, Nan yaketa godiyawa Allah Daya bashi Yara, Duk tinaninshi daga Abba Bazata kara haihuwaba dan Se After 7years Take haihuwa wannan karon Kam Har Ya Shiga kusan 9 shuru, Ikon Allah kenan dama ko wace haihuwa da yanda take zuwa Maka.....
"halimace tace Alhaji ka kira kanwata Mariam Tijjani Ka sanar mata Da ina Asibiti, Yace ok Yauwa dama ina so indan Fita nan take ya kirata tace Tana ma hanya zata wani wajen ne Amma Gatanan Zuwa, Ba ai 10mins ba segata Ta Shugu, nan ta sama waje ta zauna Tai mata Sannu Sundan taba hira Kadan da yake mutuniyar Alhajine, Sannan Alhaji Ya fita zaije inda zaije,
"Su xee kam makalemai sukai Seda Ya fita shan ice cream Dasu, Nan dai Hajiya halima da kanwarta Suketa Hira dan zuwa yanzu Ta wartsake...
""Hajiya sa'adatune ta rasa meke mata dadi yanzu dai ta zama Juya Kenan ba Haihuwa se yawo takeyi a tsakar Gidan Tama kasa Zama Gaba Daya, knocking Taji Me gadi yaje ya bude Dama Tasan ba kowa bace se Aminiyarta YALWA....Rungume ta Hajiya sa'adatu tayi irin Taji dadin Zuwanta Dinnan, Daki Suka Shige, sa'adatu Ta zauna ta hada kai da gwiwa
Yalwace Tace Meke faruwane Ki natsu ki fadamun Yar uwa ko zan temaka Miki, Hajiya sa'adatu ta dago jajayen idanuwanta Tace yar uwa dole ki temakamUn, mamansu Xeexee Fa tana asibiti wai Cikin wata Biyu,
"Hajiya yalwa Ta wani zare ido tace Ci me?? Sa'adatu tace Yanda kikaji Ciki gareta Har na tsawon Wata biyu Anan Gidan...
Yalwa Tace Tabdijam Lallekam Bazaki Zaunaba, Yanzu Meye Shawara, Tsakaninta dake kafin tazo nan Gidan Shekara 10, yanzu Da auranta Kusan 17kenan Fa 27years Kenan kinanan Godan baki ajiye Komai Ba, gaskiya dolene musan matakin da zamu dauka da gaggawa Inba hakaba ai na shiga Uku Inji sa'adatu kenan,
"Yalwa ma Tace har tarama sai kin shiga tunda yanzu yana mutuwa yan uwanshi da yayanshi zasufiki gado, _subhanallah_
"Hajiya sa'adatu Tace tun muna england Nayi shawaran Zan amsa Xee amma yanzune Right time din daya kamata Na amsheta Inyaso......seta matso kusa da kunnanta Ta fada mata wani zance.... Tafawa sukayi Yalwa tace Aikinki nakyau yar uwa yanzu ki sakar musu komai ki nuna irin Bakyajin haushinsu inyaso..........
_Nasan readers kun kosa kuji me wa innan matan biyu suke Shiryawa Karku damu inanan daku, kuci gaba da biyoni zakuji komai Har End..love you All_
Nan suka wani kwashe da dariya, Sa'adatu tace kiyi hakuri ko ruwa ban kawo mikiba, Yalwa tace haba Ba komai Nan gaba idan komai ya kankama Ba ruwa Ma kadai zaki kawomun ba har wani abu me kala na roba....,
Sa'adatu tace sai yasa nake Sonki yanzu to Ki tashi muje mu gaisheta nan suka shirya Suna fitowa suka sama napep se *ummieyxeey specialist Hospital* Room din suka Shiga suka sametama tana bacci se sistern ta Mariam tijjani tana daddanna wayarta da alama Chat takeyi a group din taurarin Mata,
gaishesu Tayi Suka tambaya yame Jiki tace da Sauki Alhamdulilah, Sukace Allah kara sauki Tace ameen; taci gaba da chat dinta abunta.......
********
Bangeren Ismail Kuwa Yau wuni chur bega Beloved Xeexee Dinshi Ba ya kasa zama ko abinci ya Kasa chi da yaji Moto ya wuce seya leko gate ko su xeexee Ne, Yayi hakan Kusan 7 na karshene yace bazai koma Ko inaba Dan haka Yai Lamo A gado ya fara tinaninta chan ya hango wani cardboard Paper ya tashi ya dakko hade da wani dan table yazo ya zauna a bakin Gado ya ajiye Cardboard din Kan table dinnan Ya dakko pencil ya fara zana Xeexee (Drawing) Beyi Taking Time ba ya Gama Drawing ne Amma Tayi kyau sosai kyanta ya fito dan har wani smiling Yasa Drawing din yakeyi, Dauka yayi ya kwantar dashi a chest dinshi Kawai wani nishadi Yakeji Daya kalla Drawing din Se shima Yai murmushi Yace I love You my xeexeeeeeeeeee!!
Karar moto Yaji.......
*Kuci gaba da kasancewa Dani*
TEAM XEEXEE
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
_Dedicated this page to you my beloved frnds..I love you so much_
Hummyluv
Armeenat
Ameemee
Fresh khady..
*📄PAGE 19___20*
Karar Moto yaji ya ayyana a ranshi Yace nasan ma basu bane ba Inda Zanje, Yaci gaba da Kallon Drawing din da Yayi,
"Su Xee Dad na droping dinsu, Usman yayi Gida Ita kuma dama Throughout itama tayi missing frnd dinta dan Haka gidan su ismail Ta Shige, Mum dinshi ta samu a Tsakar gida ta gaisheta sannan ta nufa Room Din Ismail Din, Shiga tayi bemasan da mutun Ba se Hugging din Drawing din Da yayi yakeyi, Ita ko Xee tsayawa tayi tana Ganin Ikon Allah, Kusan 10mins tayi bemasan Tana wajen Ba,
"Takawa tayi ahankali Ta isa wajen Bed Din ta fara Zaro cardboard din da ya rungume Kamar daga sama yaji ana Zare a abu a jikinshi, batakai Ga zarewa ba, firgita Yayi Hade da juyuwa yaga Waye Zee ya Gani a Tsaye;
Tace Sannu Da Aiki, Ya wayince yace Uhm Tun yaushe kike nan Tace 10min ago, Murmushi yayi yace Myxeexee. Tace To muga Meye ka Zana ni ka hanani gani ma,
Yace no bana hana ki bane itace farin cikina Kuma Zan faranta mata rai banaso wani abu ya dameta infact bazaki ganiba dan Sirrinace, Tace Ohh Ashema sirrinkane nima zan fara boyema Nawa kenan,
Yace Eh Naji,
Tace Toh madallah,
Tana magana Tana shirin hawa Gadon...
Ismail ne yace kar ki hau, Itakam xee inama ta saurareshi Tuni ta haye Gadon Ta janyo pillow ta kwanta Tace Huh gaskiya na gaji bari nadan huta Anan,
"ismail ne Ya zare ido yace lalle you're Serious Kinga Zo Ki fitan mun a daki tundake Bakyajin Magana, Ko kallonshi batai Ba, Ya sake magana, Tace haaa Waikai ina ruwanka danine, Ba dama nazo kusa dakai sekaita Wani dan karamin wa'azi to yau ba Inda Zani,
"ismail ne Yace ba wani karamin wa'azi Gaskiyace ke kin taba ma ganin Inda Mace da namiji suke kebance ba tare da shaidan ya shiga tsakaninsu Ba, Kee zeee ina baki cronic warning akan cewa Ki dena shigan mun daki Anyhow Ko.
"Tace Shaidan fa Kace To ina Ruwana Ta janyo bargo ta rufa Ya rasa ya Zaiyi Da Ita Dan kome Ze ce mata ba fita Zatai Ba, Shima hayewa Gadon yayi Yace Nasan me Kike Bukata, Zaki gane ne Yau kuma kikaimun Ihu Zaki Sani, Yana shirin.......... Da gudu ta Sauka Tana maida numfashi Ya zo kusa da Ita Yace Shiiiiii kar ki sake kiyi magana, Nan danan Ya chanza Face kamar Ba shiba
********** 2DAYS su Hajiya Halima sukai Aka sallamosu daga Asibiti, Nan fa Hajiya sa'adatu bakuga kirkiba Kamar Me, kusan aikin gidan rabi duk ita takeyi, Shima Alhaji ba karamin Farin Ciki yayi Ba da yaga Matar Tashi tadan sauya, dan da dane Setayi mai Magana akan tunda bata haihuwa ya ajiye mata dubu dari biyu ko uku, haka suke zama duka hankalin Kowa a kwance.
*One Week*
da dawowar su daga Asibiti time din Hajiya halima Taji Sauki sosai, Alhaji Abdullahi Ya dauketa sukaje Kasuwa siyayyan Kayan Baby, Hajiya sa'adatu Harda Rakiya bakin gate, tana ganin sun Tafi Tace ina Su xee da Abba, Sukace gasunan, Tace yauwa yarana ku zauna anan banda yawo kunji Xee tai smiling tace ok hajiya, Ta kunna musu TV ta kawo musu fruits Suna sha suna kallo sunji dadi Kam sosai, Ita ko ta Shiga Daki ta kulle Ta kira Wani mutum Bansan nima me suka ceba Naji Tana Cewa Very Soon ne Ai...Nan dai sukai Sallama...
"Xee kam Kura mai Ido tayi dan yau Ya kusan bata Mamaki, Tace ismail dama Dan Iskane. Bazan kara shigar Mai Dakiba da yau, Seda yaga Nunfashinta Ya dawo Normal Ya bude mata kofa Yace Maza Ki fita. Tana Fita In banda Innalillahi da takeyi a zuciya ba abun da takeyi seyau ta fara Tsoron Ismail,
"shikam tana fita wani Dariya Ya sake Yace kaji mun yarinya Zatazo Ta batani, Irin matan nan hmm Ba wuya sunsa ka karya alkawarin da kayi yace Allah ya kyauta, Cardboard ya dakko ya kalleta Ya kara Wani Murmushi Sosai
Ita Kuwa Mum Din Ismail tun da taga Xee ta shiga dakin hankalinta ba a kwanceba Dan Tsoro takeyi kar Danta Ya janyo mata abun magana Balle Kuma Yace ai mai aure...Mum ce ta fito ta nufa Dakin Ta kwankwasa Yaqi budewa, Ta kara still shuru, Shi Duk daukanshi Xeee ce sai yasa beda muba, Mum ce ta banko kufan idonta ciki ciki tana tsoron abun da zata Gani, Ismail ta gani a zaune hankalinshi kwance, sannan itama hankalinta yadan kwanta, Tace Ina Xeey yace kai Ai tana shugowa bata dde ta fitaba sannan hankalin mum ya kwanta Tace My Son yace Na'am mum Se kuma ta fasa maganar da zatai,
fita Tayi taje tai alwala ta Kara neman wa danta Shiriya da dukkanin musulmai, Allah ya kara tsare mana Imani ya hanemu da Aikin dana Sani......
**********
Ummiey_Xeey
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
LIKES AND DROP YOUR COMMENT👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼
#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼
*HAKA ZALIKA NAN ZAKA SHIGA DOMIN SAMUN LITTATTAFANMU*
*OCTOBER 2017*
~SHORT STORY~
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
_QUOTE: In the end you will see who’s fake, who’s true and who would risk it all for you. And trust me, some people will totally surprise you!_
*📄PAGE 21___22*
Haka Dai rayuwarsu ta kasance cikin jin dadi da kaunar Juna, akwai wata Rana family din Alhaji Abdullahi suna zauna Kan dining table, Yace To Alhamdulillah, Insha Allah Wannan karon Dukanmu Zamu Umrah Harda Su Zeee, xee ce ta kwalla wani irin Ihu dadi taje tai hugging dad dinta dama Already ya mata alkawari Time kawai ake Jira yau Gashi Zasuje,
Abba ma kaninta Shima murna Sosai Yayi su Hajiyas kuma in banda smiling ba abun da Sukeyi, Hajiya Halima ce tace Aww Harda Yaran To Masha Allah, Allah ya kara budi Alhaji Yace Ameen maman Baby.
"Hajiya Sa'adatu kam taji haushi amma ba yanda zatai Seta boye nan itama tamai godiya Yace ba Komai Zuwa Nan da kwana uku zasu tafi;
Sukace Allah ya kaimu su xee Kam Murna sukeyi tayi,
Tun Rannan Raban da Xee tasa Ismail a Ido shima Haka, Gashi tanaso taje Ta Fadamai Zasu tafi umrah amma tana Tsoro ta kira abba tace yazo ta aikeshi, Tacemai yaje yacema Ismail Tana gaisheshi, Intamai abune ya yafe mata Zuwa gata Zasu tafi umrah,
"Abba yace to ya kama hanya Ya Tafi gidan ya sameshi ma da mum dinshi a Pallow suna kallon wani Movie ya shiga da natsuwa ya fara gaishe da Mum sannan ya gaida ismail Yake sanar dashi Sakon da Xeexee ta Bashi,
"Yace wow Masha Allah zo muje, Suka nufa Dakinshi Yadan rubuta short note kamar Haka... Congrats My dear i'm happy for you ALLAH yakaiku lafiya ya dawo daku lfiy aimun tsaraba irin sosai dinnan ki cika Jaka, Bazakizo bane inganki kafin ku tafi i'm missing you fa
Ya mik'a Mai abba yayo gida ya bata Sakonta, Tana fara budewa wani kamshi taji Ta tsaya kallon rubutun dan ya iya hand writing, Fara karantawa tayi a natse harta Gama sannan itama Tai mai reply kamar Haka peace be upon to you,....I'm missing you more and More, Karka damu indai tsarabane seka Ture, But nifa yanzu bazan iya zuwaba Tsoronka Nakeji tun ranan nan, byeee
ta ce Bro gashi ka kai mai please, Dama yana bakin gate yasan comfirm zata aikoshi dan haka, Abba na fita zai shiga gidan suka Hadu dashi, ya mika Mai ya karanta wani murmushi Yayi yace ok Muje ka kiramun Ita kar mu dameka da Aike ko Little bro
Abba Dariya yayi yace anty Xeey din yaya Ismail.....ismail yace kai, Kama hannunshi yayi sukai wajen gidan su, abbane ya shiga ya cewa xee ishmail dinta na kiranta,
wani dadi taji sosai dan dama abun da take expecting kenan, Hijab dinta ta dakko ta saka har kasa, tai kyau sosai abunka ga Farar mace....tazo ta sameshi a wajen ta gaisheshi yaqi amsawa, shi just ma ya shafa'a da kallonta dan 2days dinnan da sukai ji yake kamar Ankai month, magana na farko dayai mata shine You look so gorgeous my dear,
"tace uhmm, nan dai suka sama wajen da suka saba zama under tree suka, hira sukai sosai har yake tambayanta meyasa bata kara zuwa ba, Tace hmm kafi kuwa sani dama ya Ismail kai dan iskane da raping dina zakai,
"Ismail dukar dakai yayi wasu hawaye suke zubamai a ido, yace look xee wlhi tunda nake ban taba iskanci ba, Allah yagani nayi hakane dan ki natsu ki shiryu, ke look at you, shigan nan da kikai saboda nine na sani badan na miki hakaba da yanzu dagake se Wani riga da wando ko siket se dan karamin gyale, ya kara da cewa ba ko wani namiji zaki dinga shigamai Daki hakaba ba tare da yayi wani abu dake ba, ko hannu ya rike maki idan yaje gaba zai kara yace yayi kaza, babban dalilin da yasa kenan banaso ki saba da mu'amala da maza, sbd they are very dangerous, Kinga tafiya zaki ki yafemun tunda haka kika daukeni, Nagode ba laifinki bane Bye......
"Tun da ya fara magana xee shuru tayi dan tabbas maganar da ya fada gaskiyane, mikewa yayi yabarta a wajen ya fara tafiya kenan ta janyo riganshi ta baya tana cewa i'm sorry My love i don't mean to hurt you please come back to me I love you, Tsayawa chak yayi ya juyo yace kar ki sake tabani nagode Xee ya cigaba da tafiya,
"XEE Durkusawa tayi tana kuka ko juyowa beyiba dan shima hawayen yakeyi...Gida ya wuce yana shiga ya wanke fuskarshi ya zauna bakin gado yana tinanin maganar wato shine dan Iska, Wata xuciyan tace karka damu tunda ba haka kakeba..... Xee kam kuka tai taga be bawoba tasan ta batamai rai sosai dan Haka ta tashi ta nufa gidansu daki ta shige ta kwanta nandanan kanta ya fara ciwo zai zazzabi dan har rawar sanyi takeyi,
hajiya sa'adatu tazo zata shiga Kitchen taji kamar Ana kuka ta leka dakin Xee taganta kudundune a bargo se rawar sanyi takeyi, subhannallah Tace Ta shiga dakin Ta taba jikinta Taji Zafi sosai, Nan danan ta kira driver Yazo takaita asibiti dan Hajiya halima Laulayi yasa duk bata wani abubuwa Sosai,
Asibiti sukaje aka dubata akace Zazzabine, Allurai Akai mata then suka bata magunguna
Ummiey_Xeey
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*LIKES AND DROP YOUR COMMENT👇🏼👇🏼👇🏼👇🏼*
#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
👆🏼👆🏼👆🏼👆🏼
*HAKA ZALIKA NAN ZAKU SHIGA DOMIN SAMUN LITTATTAFANMU*
*OCTOBER 2017*
~SHORT STORY~
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM😍*
Dedicated this wonderful Page to you my abokan aiki, zama daku Akwai sweet irin sosai dinnan *Nabilancy, Jameelah k Mashi, Maman Ussy And mmn khairat*
📄PAGE 23___24
Sundawo daga asibitin ne Mummy Tai mata godiya akan hidiman da Takey, Hajiya sa'adatu Tace ah Ai ba komai Nima yatace ko? Zee dai ita kam Gyada kai tayi amma Zuciyanta nachan tinanin Ya Ismail Dinta,
Around 8PM ne Dad ya dawo Yaji xee shuru yasan ba lafiya kiranta yayi amma Dakyar Ta iya zuwa dan wani irin ciwon Kai da ke addabarta, Zuwa tayi ta sameshi Ta gaishe dashi nan ya lallasheta Taci abinci Tasha magani, Suna Zaune a Pallow ne Hajiya sa'adatu tace dan Allah Ina neman Alfarma,
"Alhaji Abdullahi yace ok ina jinki, Tace dama maganar Zainab Ce Ina so Abani ita halak malak inba damuwa, tun kan Alhaji yayi magana Hajiya Halima dake kwance kan 3seater Tai murmushi Tace Haba Yaya Sa'adatu Indai Zainab ce an baki Ita, Jin dadin Maganar ne Alhaji besan Sanda ya zunduma wa Halima Albarka ba dan Komai tana yinshi cikin tsari da Hankali...... Lolz Masu suna xee se a tattaro kaya azo dakin Hajiya Sa'adatu muga wani Wainar za a toya
kwanan Xee daya taji sauki Nan fa aka fara shirye shiryen Zuwa Umrah...ana Gobe zasu Tafi Dukda Xee da ismail Sunyi Fada Be hana Ta shiga Gidan yimai Sallama ba, har gate ya rakota bame cewa kowa komai tace Toh nidai Bye sai mun dawo. Binta da kallo yayi dan yasan He will surely Miss Herrrrrrr....
*******
Misalin Karfe 4 na Yamma Suka isa kasa me tsarki, Nan fa bakuga murna Wajen su xeey ba Allah ka bamu Ikon Zuwa Kasa me tsarki.....Ameen
Dad ne yace suzo suje ya shiga dasu Wajaje sai kallo Abba yakeyi banda xee da gaba daya hankalinta baya wajenta Tana chan se tinanin Ismail takeyi dan imagining take yanda rayuwarta zata kasance na Two_weeks dinnan without Him,
"Alhajine ya lura da ita yace My baby Xee Ko dai jikin nakine, naga bakya walwala, kai kawai ta daga Alamun Eh yace sannu ko mamana tace yauwa abbana.....
"Bangeren Ismail Kuwa Duk dauriyanshi seda yai kuka, Dan betaba tsammanin Rana daya bazaiga Xee ba se gashi yau Wai ba ita gashi ba gobe zai gantaba ba jibi ba sai wata rana kawai dan idan ta dad dinsune zai iya cewa daga Makkah su tafi Wani kasar hutu tunda dama hutun school akeyi, kuka yaci sosai sannan Ya dakko Wani Diary Ya
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 3 Chapter of 14