you, I fall in love all over again._
Seda ya tura mata texts guda uku yace bari nabarki haka sweet dreams, ya kashe phone dinshi shima yai bacci
Chan darene Xeey ta farka zatai nafila seta duba wayarta taga karfe nawa! Tana bubawa taga texts Dan karamin tsaki tayi tace" to waye wannan seda taga ma karanta tsab, ta kara yin tsaki tace" mtsww sai yasa na tsana whatsap dinnan ba dama ai adding dinka a grp wasu mazan sun dinga biyoka kenan _a tinaninta wanine a GRP chat batasan Isma'il bane_ dan Haka tai reply kamar haka!
_Malan sai kayi hakuri inada Wanda nakeso, kawai kaga number mutun ka wani mai text daga yau kar in sake gani, Wani ya rigaka tai sending, toofaa_ sannan ta shiga toilet tai alwala tai sallah ita kadai tunda Afrah tana off!
Bangaren Isma'il kuwa Yana tashi yai alwala yai sallah be komq bacci ba karatun qur'ani yayi, gari na waye yasa ruwa a heater, yai wanka ya shirya sannan ya kunna wayarshi! Yana kunnawa yaga text ya shugo karantawa ya farayi! Gabanshine yai mugun fadi, yaji duk bazai ma iya zuwa office din ba nan ya fada gado!!!........
Hope you're enjoying the story
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
*NABILANCY* Ina tayaki murnan kammala littafin ki me suna kallon kitse akema rogo, Allah ya kara Basira🤙🏼
*PAGE 105__106*
Ranar Daurin aure, gida cike da yan Uwa da abokan arziki, Kawayen amare ko ince yan uwa tunda ba wani kawayene da su balle ma Xeey, se kwalliya ake tayi, andaura Aure, Isma'il da Xeey, Musaddiq da Fatima, and Afrah da Abdulrasheed Alhamdulillah
Misalin Karfe 4 ne na yammacin jumma'a bayan andaura Aure aka tafi arewa House dake garin kaduna ,achan akai wani kyatattcen Party dasu Isma'il da Musaddiq suka hada tare Da Abdulrasheed cos sun mai magana ayi komai tare tunda yanzu anzama Kusan yan uwa Amince, Mutane Da dama Sunje, Ana zaune Sega amare da Angwaye, duka sunsha Kwalliya kaya iri daya Matayen sunsa kaya Milk se head maroon, mazan kuma sunsa shadda farare se hulunan Kansu Black, sunyi kyau matuka, Suka sama waje suka zauna nan aka shiga program din Da sui!
Around 6pm ne aka tashi duka akayo gida dan shirin kai amare ko wacce gidanta!
Hajiya Aisha matar Uban Xeey ba karamin kashe kudi tai ba dan ganin komai ya tafi cikin tsari, baban Xeey ma da dukkanin Su dasu ka aurar da yara kowa se Hamdala sukeyi akan wannan nauyi dasu sauke
Bayan sundawo daga wajen party ne nan kowanninsu akai musu fada har itama Fatima matar musaddiq cos ba waje daya sukeba!
Akace" su zauna da mazajensu Lafiya, sannan duk abun da sukasan mazanso basaso to karsu kuskura suyi, Nan fa Su Afrah da Xeey aka shiga gefen kuka, wai zasui missing din gida
Dare nayi aka kai ko wanninsu gidanshi, Afrah badikko aka kaita, Fatima kuma da Xeey Ung dosa aka kaisu, layinsu daya but ko wanninsu gidanshi dadan, gidan kowa ya hadu amma na Afrah yafi kyau dan babban gidane.
Tofa angwaye ankai musu amare zo kuga farin ciki ballema Isma'il, da ya shiga gidanshi musamman Alwala yyi yazo yai raka'a biyu na godewa Allah daya cika mai burinshi!
Bayan ya idar da Sallah ne yazo gefen gado yacewa Zeey ta tashi taje tayi alwala tazo su godewa Allah daya nuna musu wannan rana! Tai kamar bataji ba! Ya bude mata fuska yace" madam I'm talking to you! Tace" uhm bana Sallane yace" ohh Duk randa kika gama please ki sanar dani, tace" Alright nan ta sake jikinta sukai hira dan dama ba wani kunya tsakaninsu sun Riga sun sama tuntuni, daga hira kowa ya juya yai bacci abinshi
°°°°°°°°°°°°
Musaddiq kam Dare nayi bayan sunyi abun Da Addini yace" a Daren ya samu ya kashe arna tun Fatima na kuka yai banza da ita, Itama Afrah ranar Abdulrasheed ba kyaleta yai ba dukda tana kukan missing din Xeey yace" shifa bazai hakura ba seda ya cimma burinsa! Hankalinshi sannan ya kwanta
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Kwana biyu musaddiq da Isma'il suna hutun angoncin da aka basu a asibiti, Kwana biyu basu haduba! Musaddiq ya kira Isma'il Yana cemai ya angwanci? Isma'il yai murmushi yace" batada Lafiya ae kaidai zan tambaya ya angwancin? Musaddiq yai dariya yace" alhamdulillah munanan munasha, Isma'il yai dariya yace" dakyau Nan Sukai cutting din Call! Suna gamawa Isma'il yace" yau kwananmu biyu bari naje gida na gaishe dasu hajiya! Xeey tasa kuka wai zata bishi dakyar ya lallasheta ta hakura, bayan ya fitane, Xeey ta shiga toilet tai wanka sannan ta hada musu abinci koda ya dawo yau basai ya kashe kudinshi ba yaje ya siyo musu a ostrich! Dan haka tai mai abinci lafiyayeyye!
Isma'il yaje gida ya gaishe da iyayanshi suka kara jamai kunne dai akan yanzu sedai ya kara hakuri, banda zaurin fushi da Fada! Yace" insha Allah, sun taba hira kadan mamanshi tace" ya koma gida yq barta ita kadai yace" OK dan haka ya koma gida!
_Bangaren iyayan kowa, hankalinsu a kwance se adduan samun zaman Lafiya suke musu!_
Isma'il na komawa gida yaji wani kamshin abinci ya dokar mai hanci, knocking din dakin yayi, tazo ta bude, Sanya take da wata Riga da wando tree quarter, rungumeshi tayi tace oyoyo, Isma'il Kiss yai mata a kumatu yace" I'm so happy to have you kinyi kyau sosai my love! Tace uhm tana rik'e da hannunshi, direct dakinshi suka wuce ta ciremai Riga ta bashi towel tace" yaje yai wanka, Smiling yayi yace" bazakimun ba? Tace" uhnm No, ya wuce yai wankarshi ya fito shima ya sa Riga da wando tree quarter, sukai match dukansu!!!
Rik'e mata hannu yayi suka fito pallow yace" zo mui kallo, tace" okay nan ya kunna TV tana zaune, Yana zuwa ya kwanta kusa da ita yasa kanshi a cinyarta Yana kallonta! Duk tajita wani iri dan tsoro takeji, Look at my eyes yace" rufe idonta tayi tace" uhm namanta fa bakaci abinci sweetheart Yace" naki wayon so kike in cire kai na, in abincine Naci gidan mama amma zanci naki anjuma kinji hope dai kinci naki? Tace yap naci Sosai
Hira suke sosai but ba abun da ya shiga tsakaninsu up till now Yana so ya tambaya ko tagama period but Yana tsoro kar ya bata mata rai dan hka ya kyaleta!
Suna Zaune Har aka kira magrib.........
_Hope kunajin dadin novel din....muje zuwa!!_
Ummiey Xeey
[1/21, 10:34 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
```Masu kirana na gode sosai, Allah ya saka da alheri, ku sani Ummiey Xeey na yinku irin totally dinnan```
*PAGE 103...104*
Xeey na zaune Mum su Afrah tace" Xeey ya kikai shuru? Xeey tace" mum inasone naje naga dangin mahaifina Dana uwata na Dade bangansuba! Mum tai murmushi tace kaman kinsan abun da nake sakawa a zuciyata karki damu cikin yau ko gobe zamuje gaba dayanmu kinji, Xeey tai murmushi tace" nagode Hajiya!
°°°°°°°°°°°°°
Soyayya tsakanin Xeey da Isma'il ya sake kulluwa kullun sukai waya shidai a matso da auran Dan gani yake kamar baze aureta ba, 2months din da ya rage gani yake kamar shekara ne Dan haka yanzu Isma'il yamaida gidan su Musaddiq tamkar nashi! Afrah ma da saurinta Abdulrasheed soyayya ruwa ruwa kamar su Hadiye Juna! Musaddiq ma da Fatima zarah suma wani rawan kai suke Dan sun kosa su zama mata da miji.
Bayan kwana biyune su Xeey da mummy da Afrah suka shirya suka kai Xeey dangin mahaifinta, kowa da yaga Xeey be gane taba, yanda tai kyau fatarta se kyalli yake, dama bayan wuya sai dadi, nan dangin Alhaji Abdallahi sukaiwa mum Afrah godiya sosai bisa kokarin da tai musu, tace" bakomai ai yiwa kai ne, kaima bakasan waye zai temake kaba wata rana sukace" maganarki hakane game tinani, seda suka gama gaisawa sunci sunsha sannan akai musu jagora gidan *MAHAIFIN XEEY*
Suna shiga da Sallama sabuwar *matar ubanta* hajiya Aisha ta amsheshu hannu bibbiyu Nan, tana ganin Xeey taji yarinyar ta kwanta mata arai! Nan Xeey ta gaisheta itama Xeey taji a jikinta tabbas Wannan matar uban NATA tanada kirki Dan haka ta rungume Xeey tace" zan share miki hawaye insha Allah, kiyi hakuri ki manta komai kinji? Tace bakomai nagode sosai, _matar ubanta Hajiya Aisha tace"_ Ashe ansa bikinki ko? Xeey tana rufe ido tace" eh wlhi, hajiya Aisha tace" ikon Allah rana daya Da za ai da na yarinyar yayata, Sunanta fatima! itama ta sama miji sunanshi musaddiq! Mum Afrah tace" doctor musaddiq? Hjiya Aisha tace" eh tabbas shi, Mman Su Afrah tai murmushi tace" Ai yaronane, duka abun ya basu mamaki sukace Ikon Allah kenan, abun Yama kowa dadi nan Hajiya Aisha ta kira wayar yayanta tace" ai ga mahaifiyar musaddiq nan, Ashe ita ta rik'e yarinyar mijina! Maman Fatima Kabbara tayi tace" Allahu Akbar, Allah kenan me yin yanda yaso! kan kace meye lbari duk ya kaurad'a dangi mum din musaddiq ita ta rik'e Xeey, Xeey kuma matar ubanta kanwar Maman Fatimane Wanda musaddiq zai aura..
Hajiya Aisha tace" abarmata su Afrah su kwana biyu mana! Mum musaddiq tace" bakomai ai ana tare Allah ya saka da alheri, tace" Ameen, musaddiq yamma yayi yazo daukar su yaji wannan labarin me dadi nan ya kira Isma'il shima kwarai yayi murna yace Allah ya albarkace mu gaba daya, nan akabar su Xeey sedai sukai kwana biyu sannan suka koma!
Hajia Aisha ba karamin tsaraba tai musu ba na kayan mata, tace tunda bikinsu ya kusa ba zama zasui ba, su dage su temakawa Kansu, yanzu ba lokacin wasa bane
Akwana atashi ba wuya saura *kwana uku* bikinsu, kowa anmai kaya na gani na fada musaddiq da Isma'il iri daya sukai akwatinansu da kayan ciki, yyin da Abdulrasheed kuma shima yai kayanshi daidai gwargwado bana karyaba.
*Agurguje* ana saura kwana biyu yan uwan mahaifiyar su Xeey su Mariam Tijjani tazo, kunsan kanuri ne Dan haka itama ta zo musu da kayan gyaran jiki da sauransu....Masha Allah, Amare kam sunyi kyau matuka sai ma ranar!
Ranar bik!, Gida cike da yan uwa da abokan arziki
Ummiey Xeey
[1/21, 10:35 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
*PAGE 107...108*
Suna Zaune har aka kira magrib, ya tashi yaje yasa jallabiya ya tafi masjid, be dawoba ya tsaya tare da musaddiq suka danyi magana da su kadai kukasan me suka cewa, suna tare har aka kira issha'i sannn suka je sukai sallah, ana idarwa kowa ya tafi gidanshi
Musaddiq na shiga fatimanshi tace" INA ka tsaya tun dazu inata jiranka? Musaddiq yace my love na tsaya tare da mijin Yar uwarkice fa! Tace" aww hope suna Lafiya yace" Alhamdulillah nan nidai na barsu nayo gidan su Isma'il
Isma'il na shiga shiga yai knocking yaga
Bata budewa dan haka yasa hannu ya murna kofar ya shiga, yana shiga ya hangota ta tashi daga kan sallaya tai sauri ta jifa sallayar daki a tinaninta be gantaba, Ya share yace" Sweetlove ina kike? Tace" uhm sanyi nakeji nasha hijab, yai Smiling yace" Okay! Nan ya zauna a pallow, ta dakko mai abincinshi, yace" sedai tai feeding dinshi tace" A a bazata iyaba! Ya kalleta yace" Sweetlove you Can't fa kikace? Ina soyayyar da kikace kinamun Ashe a baki ne ko? Da sauri tace" uhm nop dear, ta dauka spoon ta fara bashi kamar wani baby, seda ta gama bashi, yaci ya koshi sannan ta kwashe kanukan, takai kitchen ta dawo ta zau na, Sundau minti biyu kowa shuru, yace" Sweetlove har yanzu bamu gama period din bane? Gaban tane ya tadi dan a tininta ya ganta _haha batasan ma ya gantaba_ Tace" uhm Nagama dazu nai wanka dama inaso na fada maka, tana magana kamar zatai kuka! Dariya yayi" ya lakaci hancinta yace" ai dazu kamar naga kinyi sallah inasha yanzu zaki mun karyane! Alhamdulillah tace" a zuciyarta da be sameta da karya ba! Tace Uhm Nan sukaci gaba da hira Around 10 yace" su je sui sallah, gabantane y fadi dan tasan me afkuwa yau ze afku! Shiru tamai yace" babyyyyyyy Why the silent? Tace" uhm bakomai let's go, kashe kayan wutan fallo din yayi sannan suka shiga daki, alwala sukai, sannan sukazo sukai sallah,
Bayan sun idar da Sallah ne suka roka Allah, daga bisani ya kama gashin gaban kanta yai addua, then suka tashi, Gaban Xeey ne ke dukan uku uku! Ta kafe Bakin gado yace" meye? Tace bakomai, yace" relax baby kiyi baccinki ba abun Da zan maki, kingani ma na tafi dakina! Yna fita wani numfashi ta sauke tace" Alhamdulillah nan ta sa kayan bacci tai baccinta hankalinta kwance!
Cikin darene Isma'il ya shugo dakinta yaga tana bacci nan ya sama damar.....! Tun tana kuka har ta hakura but gaskiya taji jiki sosai, tun Asuba yasa ruwan zafi ya temaka mata sukai wanka tare sannan ta dawo ta kwanta kanta na mata ciwo, bacci tasha, se misalin karfe 2 na rana ta tashi, tana tashi taji yunwa, duba gefen gadon Da zatai kenan taga madara peak milk da Kaza nan ta bude taci sannan ta tashi tai alwala tai sallah, yanajin motsinta ya shugo dakin yace" madam dina ya jikin naki? Hararanshi tayi tace" dole kace ya jikina, yace" yesss!
_•••••••••••• Agurguje_
Tun daga ranar wani soyayya me karfi ta kullu tsakanin Isma'il DQ Xeey, fita kam idan zaiyi dakyar take barinshi, ko ina tana makale dashi!
*BAYAN WATA DAYA*
Afrah ce ta kawo ma Xeey ziyara, Xeey na daki taji anyi knocking, da gudu tazo tace" oyoyo Sweetheart, Ta bude kofar! Afrah tagani tace" iyyye Isma'il ya sa kin manta damu ko? Xeey ta wayince tace" banyi expecting Zuwanki ba, nan suka rungume Junansu suka Shiga cikin dakin Xeey, Kan kace meye hira suke sosai dama yaushe Rabon da su hadu, seda sukai hira ma'ishi sannan Afrah tace y amarci? Xeey rufe ido tayi tace" uhm, Afrah tai dariya sannan tace tashi muje gidan Su Fatima matar Ya Musaddiq, nan suka tashi suka tafi chan ma hira sukai sosai yamma nayi Abdulrasheed yazo ya tafi da matarshi
Ko wani bangare Kowa najij dadin zama da mijinshi,
*After 7 Months*
Isma'il suna office, Abdulrasheed ya kirasu ya sanar da su matarshi Afrah ta haihu, sunyi mamaki sosai but ba abun mamaki bane tunda 7months ana haihuwq nan sukai mai Allah sanya alheri sukace sai sunzo yaji dadi Sosai, misalin 4na yammane suka tashi daga wajen Aiki suka dawo gida!
Motar musaddiq suka hau suna zuwa daidai gidan Isma'il, Isma'il ya sauka yace sai sun sake haduwa! Nan Isma'il ya shiga gidanshi ya tarar da matarshi na girki a kitchen, rungumota yayi ta baya Yana ce mata weldone, wai tana ciyar dashi abinci masu kyau da dadi, uhm tace" sannan ta ce please ka kyaleni ni gama, Wani kallon you're forever mine yai mata seda taji wani abu ajikinta! Isma'il na fitowa daga kitchen dakinshi ya wuce yai wanka sannan ya fito fallow, itama ta shiga wanka tasa kayanta Riga da siket, suna Zaune suna hirar su ta masoya yace" ohh Afrah ta haihu fa" tace" plz ka dena wasa mana, yace" wallahi I'm serious ta haihu namiji, tace Masha Allah ko muje yanzune? Yace" your wish is my command nan suka tashi suka tafi, Suna Isa Afrah tayi murna sosai basu Dade ba sega Fatima da Ya Musaddiq nan dai aka hadu ana ta hira basu sukabar gidan ba se 9pm,
Tun daga ranar kullun Fatima da Xeey gidan Suke wuni! Har ranar suna yaro yaci *Abdulmajeed* sunan mahaifin Babanshi kenan! Anyi shagali anyi komai Alhamdulillah abun se Wanda yagani dan an kashe kudi! Wannan kenan
Bangeren Su gajiya ma suma sun kashe kudi sun so Afrahy tazo wanka gida, Abdulrasheed yace" abarta. Gidanshi zai kawo tsuwa tana mata komai sukace to Alhamdulillah
*After One Year*
Isma'il da Musaddiq dukansu har yanzu matansu ko Bari basu taba ba...
[1/21, 10:35 PM] ©REAL UMMIEY XEEY: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson💋*
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
_[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]_
*LIKES AND DROP YOUR COMMENTs*
FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*
```Dedicated to.............``` *♻Exclusive W Forum*
*🌐Real pure moment of Life*
*💦Talented W Forum*
*Musan Kanmu Marubuta*
*Online Hauwa Writers*
💡 *Haske Writers Asso*
*UⓂmiey Xeey kitchen and novels group*
*ZAmani writer's forum*
*Beeibee dee novel group*
*faty azland novel group*
*Aishan Umma novel group*
*And All da writers Group*😍
*LAST PAGE 109...110*🔚🔚🔚🔚🔚🔚
_bayan shekara daya_
Isma'il da Musaddiq dukansu har yanzu matayansu ko bari basu taba ba, Hankalin Isma'il ya tashi sosai se Musaddiq yake kwantar mai da hankali yace" baka yarda da Komai na Allah bane? Isma'il yace" na yarda kasan inason yara matuka sosai! Musaddiq yace" to ai duk sonka da Abu se randa Allah yasa zaka samu so ka kwantar da hankalinka, insha Allah very soon zamu samu kuma muyi Alfahari dasu, Isma'il yace" yap!
Wata ranane Xeey na Zaune a daki tayi tagumi se tinani barkatai take, kwasam Sega _matar ubanta_ Hajiya Aisha, taji dad'in ganinta sosai, Hajiya Aisha tace" meye naga duk kin rame? Xeey tace" har yanzu shuru banda ciki! Hajiya Aisha wani kallo tai mata tace" kinci gidanku, ni shekaruna nawa! Aurene da babanki na Uku kenan kuma bntaba haihuwa ba danme zaki dama kanki? Wato baki yarda da Allah bako? Xeey bakinta na rawa tace" a a Mummy, nan Hajiya Aishay ta rungumeta tace" yauwa 'yata karki wani damu komai na Allah ne kinjiko? Tace" OK! Nan Hajiya Aisha ta fito mata da wasu kayan mata na musulunci ta bata tace" wanan kuma ki kaiwa Afrah kinjiko duk randa kika fita! Yanzu zanje gidan Yar uwanki ne Fatima, ta mik'e, tana mikewa Xeey tace" bari na rakaki muje tare" Hajiya Aisha tace" kul kar ki sake kina fita ba tare Da izinin mijinkiba, hakan yana kawo zargi ga kuma tsinuwa wajen Allah, Xeey ta rufe fuska tace" okay na gode sosai, Hajiya Aisha tace" yauwa Allah yai miki Albarka, na tafi, har bakin gate Xeey ta rakata, tana dawowa Taji ranta yai sanyi _A dalilin matar uba_ da tazo tai mata nasiha...!
_Bayan kwana biyu, Mum din Afrah itama tazo ta kawo musu ziyara sunji dadi sosai_
_Bayan wata Uku_ Fatima ne ta zo gidan Xeey ta sameta kwance a kujera, nan Xeey ta mike suka gaisa, Fatima se kallonta take, taga is like akwai changes a tare da ita, Fatima tace" wow Congrats, Ashe an kusan samun baby, Xeey tana mata kallon tuhuma irin bata gane me take cewaba! Fatima ta kara da cewa ki baki gane komai tare da keba? To ciki gareki, Xeey ne ta mik'e tsaye tace" What tana duban jikinta, Fatima tace" se kiyi, itadai abun mmaki yabata wai ita keda ciki? Anya kuwa? Fatima tace" uhm Mu wace wajen nan suka dakko wani hirar sunayi har suka gaji sukai shuru fatima ta koma gidanta!
Yamma nayi Isma'il ya dawo gida Xeey ta tareshi da wannan zancen, dariya yayi yace" to nidai bansaniba muje asibiti, Isma'il yace" before that ai nima doctor ne nan yaje motorshi ya dakko PT strip, ya gwada Ikon Allah Sega positive, wani dadi yaji ya rungume matarshi se cikin bed room
Bayan wani lokaci suka fito, Nan yaketa kirar abokanshi matarshi tana da ciki, Har musaddiq yamai congrats,
Tun daga ranar Isma'il ya fara dawow gida da wuri, be cika bari Xeey tana aiki ita kadai ba, zo kuga tarairaya wajen Isma'il
Yamaida ita kamar wata bby harta wanka shi ke mata!
Cikin na wata 7 har angama siyayya dan Isma'il da tsoro wai itama karta haihu ciki na wata bakwai yazo ba kayan baby, ya gama siyayyar komai Alhamdulillah
Bayan Wata daya idan Isma'il na office kullun wani suke suna waya da Xeey wai idan taji labour tai maza ta kirashi, aiko wata rana Lokacin ckinta ya cika wata 9, Isma'il Yana office aiki yamai yawa, Ita kuma Xeey cikin ikon Allah sega labour, dakyar ta kira Fatima tace tazo ta temaka mata zata haihu, ikon Allah batai labour me tsaho ba ta Haifa yarinyarta Mace a gida! Alhamdulillah, seda ta haihu sannan fatima ta kira Afrah, nan Afrah tazo sukai duk abun da ya kamata aka gyara gidan ko ina kamshi se tashi yakeyi, nan Afrah ta dauka waya ta fara kiran Isma'il ta sanar dashi, kin yarda yayi wai tanamai wasa, Afrah ko se kiran yan Uwa take Kan kace meye Gida ya ciki Alhamdulillah
Isma'il na dawowa ya gaga sweet baby, Toilet ya shiga yai alwala ya godewa Allah, nan fa Wani dadi yaji aranshi, se wangale baki yake, Su Afrah kam dariya suke tmai wai sabon shiga!
Musaddiq ya kira Isma'il gefe yace" kagani, komai lokacine, ka tayamu Addua muma Allah yasa mu sama baby, Isma'il yace insha Allah...
Ranar Suna Yarinya taci Suna Zainab itama! Amma ana CE mata little Xeey, ko Ummi, Alhamdulillah, kowa yayi murna da farin ciki Sosai! A gidanta itama tai wanka har tai, 40 days, su Maman Afrah da matar ubanta, Alho sun kawo mata kayan gyaren jiki ta tsuke Sam, ranar da zata fara kwana dakin Isma'il se tsoro takeji wai kar ta sama
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 13 Chapter of 14