Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ya fara sanyi, Tace amm uhmm Aunty bamuga Abincin break fast din muba, wani harara sa'adatu ta jefo mata tace sannu mulkakko da mai dama an ajiyeni ne dan na dinga muku girko or what, To banyiba kuma Bazan yiba infact duk aikin gidan nan ke zaki dingayi, Ba ruwan masu aiki, Munafukan yara kawai, Me sukai kuma na munafunci kuma, wani kuka xeey ta sake a dakin Dan batasan me sukai mata ba lalle rashin Uwa gaskiyane, Jin kukantane Yasa Abba ya shugo dan ganin me ya faru, Yana shuguwa suka hada ido da Sa'adatu dukda yarone tadan tsorata dan namiji duk kankantarshi na mijini, karfin hali tayi tace fitan mun a daki, kaima kazo munafuncin kenan, Kamar zaiyi magana seyai shuru yace xeey sorry Allah nanan, ya fita a gidan dan abba nada zuciya dukda yarone, Xeey kam itama tashi tayi ta nufa dakinta kanta ta chusa cikin pillow ta fara Kuka me tsananin taba zuciya, sedataci kukanta ta gama sannan ta tashi ta gyara ko ina dan idan ma batai abincin break fast ba su zasu wahala ita da bro dinta dan haka ta sama xuciyarta Salama akan yanzu dole ta dinga girki, wunin ranar aiki taci sosai dan badama Ta zauna se sa'adatu ta jajubo mata aiki........ Bayan kwana biyu ran da dad zai dawo kuma sukaga Akasin Haka, Ranar Tun asuba Hajiya sa'adatu ta Tashi tai duk wani aiki da tasan mijinta zai yaba, Su xeey da abba sukace Allah sarki mamansu, Tace abba yaje yai wanka xeey ma haka ta dakko musu kaya me kyau suka sa tasa musu abinci sukaci sosai kamar ba ita kwanakin biyu baya ba ta chanza musu kai mata akwai makirci wallahi.... "itama taci kwalliyarta tace suzo su zauna dad yau xe dawo, basuce mata komai ba sukazo suka Zauna suma...amma Se kallon juna abba da xeey sukeyi dan kowa nada abun cewa a xuciyarsa...... *TEAM XEEY* [11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 *A DALILIN MATAR* *UBA* *_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛 ```STORY & WRITTEN BY``` *Ummiey_Xeey Abakson*💋 *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​* [ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's] *LIKES AND DROP AND YOUR COMMENTS* FB.. #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/ *OCTOBER 2017* _SHORT STORY_ ```SADAUKARWA GA____``` *MARIAM TIJJANI ADAM*😍 *°°°•••YAR GATA NAH•••°°°* 💞💞💞 When I See Your Smile. And Know That, It Is For Me, That Is When I Will, Miss You The Most.. *I MISS YOU MY REAL KHADY* *PAGE 📄33___34* _ Suna Zaune a pallon su ne da yasha gyara ko ina se kamshin turaren Dan maiduguri yakeyi. "daddy ne ya kira Xeey a waya yace mun sauka fa wani tsalle xeey tayi tace Aunty daddy is back, itama murmushi tayi tace Yeah Dama yace 10AM zasu sauka, malan mukhtar ai sunje dakkowashi, "Abba ma smiling yayi dan atleast Zaiga beloved dad dinshi... Suna zaune suna kallo sukaji alamun an bude gate, da gudu suka fito dan yiwa dadynso Oyoyoo, ware hannunsu Dad yayi alamun oyoyo suma haka Sukazo se murna sukeyi, "Hajiya sa'adatu kam bata fitoba tana ta lekensu ta window tace Zakuci ubankune yara.... Lolx.. __tana zaune dad ya shugo wani murmushi ta sakar mai hade da juya ido alamun tayi missing dinshi, Shima dad murmushi ya mayar mata dashi, yazo ya sama waje ya zauna a kujere xeey na hannun dama Abba na hannun hagu, Sake AC akayi dan dad yace ya gaji gashi yunwa yakeyi dan haka ya sakko kasa ya baje yaci abinci sosai, sannan yanata kollon yaranshi Sun dan rame amma yai tinanin ko duk rasuwar mahaifiyarsune dan besan abun dake faruwa ba, Yasa yai shuru: "bayan yaci abinci suka taba hira sosai sannan ya shiga wanka daganan ya wuce daki dan hutawa, yanajin sanyin Ac bacci ya kwasheshi, "hajiya sa'adatu bayan mijinta ya shiga daki ta tattara ko ina ta sake Saka wani tilaren tai wanke wanke tadan dora mai Doya dakwai na Anjuma dan best food din alhaji kenan.. Abba da xeey kam se kallon ikon Allah suke suma ba daman magana, ************ bangaren ismail kuwa be zama sosai dan zirga zirga yakeyi sosai yanzu Dan ya kusan barin kasar zai tafi Egypt karatu, Ismail ne yau zaune a daki yau kusan 4days bega xeey ba kuma ko ya kira numbernta Akashe dakko drawing dinnan da yayi ya kalla Yace a Zuciyanshi soon to miss you my baby sister, kawai yaji kwalla na shirin zubomai wata xuciya tace haba Ismail kaida namijine be dace daga tinanin mace ka fara kuka ba dan haka ya dakko wani *memo* guda biyu ya fara rubuta Love words duk abun da ya rubuta a daya seya rubuta a daya duka memon Rubuta iri dayane Sak sedai daya ismail ne daya kuma Xeey Seda ya gama Tsab ya fesheshi da turare kamar wata mace yace insha Allah se randa zan tafi school zan baki ya bude wani dan karamin kit din da dad dinshi ya siyo mai mekyau, Ya saka dawowa kan gado yayi rub da ciki se tinanin Xee yake xuciyanshi na fadamai indai beganta yau ba akwai matsala..... ___Da daddarene su xeey suna pallow sega wani yaro yace wai ana kiran Xeey inji ismail, Ta tashi ta dakko hijabinta tace yanzu zata dawo, "sa'adatu kam tana ganin ta fita xuciyarta tai sanyi tace yanzu zan shirya miki makirci dan dama na tsaneki ballema inganki da wannan Ismail din... dakin Alhaji ta shige tana salati tace kazo ka gani da idonka, tun randa ka Tafi xeey kullun seta fita wajen dan iskan ismail dinnan kullun da daddare, Alhaji yaji wani mugun takaici ya fito dan ganema idonshi... "sukam su ismail Suna waje suna hira dan bakaramin missing din junansu sukeyiba, yaganta da hijab har kasa yace inyee an girma tace wlhi, yace bari na gwadaki a xuciyarshi ya miko hannu alamun su gaisa....kashhhh "mikowar hannun da zaiyi yayi daidai da fitowar su Alhaji da sa'adatu; Tace kagani ko da idonka inji sa'adatu, wani wawan mari alhaji ya sakar wa xeey yace ta wuce gida, Ya juya kan ismail din yana ta mai maganu marasa dadi dai Harga Allah ismail yasan ba haka yake nufi ba, sedai kawai yacewa Daddy yayi hakuri bazai sake kula taba, Su kai gida shima yayi gida yaje daki be fadawa kowa ba kuka yayi sosai sannan yai xuciya yace bazai kara kula xeey ba... Shin kuna ganin HAKAN ZAIYUWA?? For comment Only +2348164640126 Ita kam xeey tun da suka dawo gida daddy se fada yake mata, Abba kam yanzu ya tsinke da al'amurar matar uban su, dan duk wani makirci tsab zata iyashi yanzu ma karyanta kawai ta je ta hada, dan ya tabbata abun da sa'adatu ta fada ba gaskiyane bane, "Daddy se fada yake mata tayi kuka sosai, Ita ba kukan marin takeyi ba a a kukan yaushe sa'adatu zata dena musu karyane? Hakanan tai kuka ma'ishinta sannan daddy ya cigaba da lallashinta kuma akan karta sake kula ismail irin sune masu Hurewa yan mata kunne sedai su gama lalata musu rayuwa, "xeey tace daddy wallahi Ba haka Bane ni nasan waye ismail, Daddy ne ya katse ta da magana Yace Ki rufemun baki be kamata ina magana ba kinayi "sa'adatu ta sundumo baki tace kagani ba ai ya riga ya gama hure mata kunne duk bazataji maganar muba, ta Dada da cewa Alhaji ga shawara mubar wannan ung dan Kar aje A bata mana suna, Dan yanda naga yana magana kamar muna fiki Allah dai ya tsare be gama bata...... Bata karasheba Alhaji ya katseta yace ki dakata Hajiya... Nan tai shuru, abba saboda takaici barin pallon yayi ya shiga daki dan shima be yarda xee xata aikawat wani mugun aiki ba, Bayan dady ya gama mata fadane xeey ta shiga daki..... *XEEY XEEY CEH* [11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 *A DALILIN MATAR* *UBA* *_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛 ```STORY & WRITTEN BY``` *Ummiey_Xeey Abakson*💋 *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​* [ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's] *LIKES AND DROP YOUR COMMENTS* FB.. #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/ *OCTOBER 2017* _SHORT STORY_ ```SADAUKARWA GA____``` *MARIAM TIJJANI ADAM*😍 Dedicated to my twin.... *FATY AXLAND😍 rabbi ya kara daukaka da group dinku na REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S...❤* _I CARES IRIN SOSAI DINNAN_ *PAGE📄35__36* Bayan ya gama mata fadane xeey ta shiga daki ta fara kuka me tsuma xuciya ha'a ta fada a xuciyarta wai me matan nan take Nema dasune, Abunta ya fara isantaba gaskiya, seda taci kukanta sannan ta shiga bayi ta dauro alwala tazo tai sallahn nafila ta roka Allah, Allah ya sakawa ismail akan sharrin *MATAR UBAnta* da tai mai sannan ta hau gado Tai baccinta, *WASHE GARI* tun safiya sa'adatu ta tashi tai aikin da takeyi, Tasama su xeey ruwan wanka suka tashi sukayi, Daddy kam se kokarin Ta yake gani, Har da bata 100k wai tana dawainiya da yaran sosai tana kula da komai Nasu. Sukam suna tashi sukai abun da zasui, zasu tafi school kenan aka nema driver aka rasa, tace ohh wlhi tamanta ma akwai school ta aikeshine ance za'a kawo mata kaya da safennan dan dama already ta fara business shine ta aikeshi amma suyi hakuri Kuma wallahi Da gangar ta aike driver, "Alhaji Abdullahi yace oh ba komai ya basu 500 kudin transport sukai musu sallama, Suna fita Abba yace dear xeey akwai magana fa, itama tace tanada magana kuma ba school din da zata dan haka suka wuce gidan *AUNTY MARIAM TIJJANI ADAM* kanwar mummynsu, nan suka tattauna sosai har suka bata labarin komai da komai abun dake faruwa, hakuri ta basu tace dama Haka Wasu *MATAN UBA* suke, "Abba ne ya kara da cewa anty Mariam kinsan me ya faru jiyane? Tace aa nan ya bata labarin karyan da sa'adatu tayi ma xeey akan ismail, "aunty mariam tijjani shuru tayi tana Jimamin irin hali na *MATAR UBAnsu* seta tino lokacin da sukazo asibiti da kawarta, amma kamar zatai magana setai shuru kuma, Nan take ta amsa numbern Ismail ta kirashi tace yazo amma bata fadamai suna tare dasu xeey ba.. __Ba ai 30mins ba segashi yazo, kujera ta kawo mai suka zauna a compound din gidan kamar wasu masoya lolz... Ta fara bashi labarin abubuwan dake faruwa game dasu xeey "ismail yace hmmm Ai ni ba ruwana da ita yanzu, tunda ga abun da aka fara cemun, hakuri dai ta bashi, sannan ta kira su xeey din, yayi mamakin ganinsu da uniform, Tace kagani ma wlhi basu dade da xuwaba yanzu kaga kayi hakuri, kafin na temakesu kai zaka temakesu tunda kunfi Kusa, yace ok badamuwa amma fa sedai musama wajen tattaunawa, badai a layi ba kafin nan gaba ace....basai na fadaba, "Aunty mariam tijjani tace insha Allah bari dai na baku waje ku zanta dan kunfi kusa, lolx yace, Abba da Aunty mariam kam Daki suka wuce nan dai xeey tace yayi hakuri sannan taci gaba da bashi labarin abubuwan da suke fuskanta a gida idan dad dinsu benan, __ Allah sarki ismail yace ok ba komai indai hakane to zan dinga xuwa school dinku during break tunda i was once a student kuma ni nabar school din har yau suna sona, tace yeah hakane, sannan sukai sallama, Yai tafiyarshi gida amma yana mai tinanin irin wannan halin da *MATAR UBAnsu* zata bullu musu dashi... Xeey kam bayan tafiyanshi abinci sukaci sosai, Mariam tijjani dai basu hakuri take tayi seda sukaga time din tashi yayi sannan suka tafi Gida bakinsu alaikum. Ba wanda yasan inda sukaje kamar yanda matar ubansu tana musu muganci ba tare da sanin mahaifinsu ba... Haka dai rayuwarsu ta kasance idan Babansu nanan Hajiya sa'adatu kamar zata cinyesu dan So.. Amma idan benan Hankalinsu a tashe yake dan harda akin masu aiki Su sukeyi ko sun fadawa masoyansu ga halin da suke ciki kowa sedai yace suyi hakuri... _kuma hakane duk inda akace kayi hakuri to kayi domin zakaci nasara da yardan Allah_ kullun Ismail seyazo wajen xeey a school suyi hira sosai dan yanzu duk aikin da takesha a gida data tino zataga Ismail se xuciyanta yai sanyi dan Tasan zai kwantar mata da hankali da dad'adan kalamanshi da cool voice dinsa...... Time natayi na Tafiyar Ismail Egypt yanzu Saura kwana biyu ya tafi, Gashi wata shakuwa sosai ta kullu tsakanin ismail da xeey dan har tinanin yanda zai fada mata yakeyi.... Lolx..... Ana gobe zai tafi........ *Kuci gaba da biyoni dan jin yanda labarin zai kasance...* *Ummiey love* [11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 *A DALILIN MATAR* *UBA* *_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛 ```STORY & WRITTEN BY``` *Ummiey_Xeey Abakson*💋 *♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​* [ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's] *​LIKES AND DROP YOUR COMMENTS​* FB.. #https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Forum-E-W-F-1922297541423276/ *OCTOBER 2017* _SHORT STORY_ ```SADAUKARWA GA____``` *MARIAM TIJJANI ADAM*😍 _Somewhere, some1 dreams of your smile & finds your presence in life so worthwhile. So when your lonely, remember its true that some1, somewhere, is thinking of u._ *EMNOOR AHMERD D*💓 *PAGE📄37__38* Ana gobe ismail zai Tafi Egypt ne Ya dakko wa ennen *memon* da yai love words a ciki guda biyun ya bude ya kara Karantawa just Wani nishadi yaji yanayi Yanayi, Toilet ya shiga yai wanka Yazo ya shirya ya sa wani riga me dogon hannu da jeans kayan sun amsheshi sosai yayi kyau.. Sannan ya dakko *memos* din Yasa a bag dinshi yai wa mummy sallama Yace bari yaje ya dawo, Tace ok my love Allah ya tsare yace ameen. _School din se xeey direct Ya wuce Allah yasa time din break ne, Yaje dama yaran school din sun saba dashi kowa se oyoyo yakemai, Direct office din principal ya nufa. " Yake sanar dashi by tomorrow Zai tafi school a egypt, congrats sukai mai sannan sukai mai fatan Alheri... Xeey ce ta hangoshi Takecewa Safiyya frnd dinta kinganshi chan zo muje ki rakani, "da safiyya tace bazataje ba se kawai tace ok muje dan dai shine.. Haka sukaje suka gaisheshi, Waje suka dan Samu suka tsaya suna magana yace baby sister guess what? What Tace tell me tace, Yace amma promise me bazaki kuka ba, "xeey tace haba wani kuka kuma bazanyiba bro, Yace safiyya kina shaida ko tace eh, "Yace mata i'm leaving naija by tomorrow, Wani zare ido xeey tayi numfashinta Na shirin yankewa, "Yace come on i'm joking nan ta sake wani numfashi. Tace wlhi har naji wani iri thank God wasane, Kallonta kawai yayi azuciyanshi yace tab da alama za ai daro wajen rabuwar nan Dan haka Ya lalubo wata hirar sun fara kenan akai ringing akoma break, Sun kama hanya kenan safiyya kamar ance ta juyo taga ismail a tsaya a wajen yai mata alama da idan sunje ta dawo ita Tace ok, Sun shiga sun zauna safiyya tace inajin fitsari, xeey tace sai kijeba inda zani gaskiya we just cme back frm break me yasa bakiyiba? "safiyya tace to bari naje nayi, aiko safiyya ta fito cikin sauri tazo ta sama Ismail yake ce mata da gaskefa gobe zebar kasar ya mika mata wani memo yace tasa ma xeey a school bag ba tare data saniba dan Allah... "Tace ok ba komai Allah yakaika lfy bari naje kar ta biyo baya yace ok, tnx.... "ismail barin school din yayi yana tafiya yana tinanin yanda xeey zatai Idan taga memo din, gida ya dawo ya fara shirye shirye dan da daddare zebai gida.... __Bangaren su xeey kuwa, Safiya na shuguwa class tace sarkin wayo kin dde tace eh walhi, kinsan anyi break yara kowa yaje yin fitsari before a shiga lesson. Xeey tace ke kika sani nikam bari na kwanta kafin Teacher ya shugo.....ta kwanta, Safiyya kam taji dadi tana ganin xeey ta fara gyagyadi ta dakko school bag dinta kamar tana Neman abu tai wayau ta saka mata memon da ismail Ya bata... Seda ta tabbatar ta saka sannan itama tadan kwanta haka dai suka karasa period din ba teacher daya shugo.. Har akai closing... Suka Koma gida, Nan ta tube kaya tasa kayan aikin dan dama ta saba kullun ta dawo ba hutu.. Haka dai ta kwana tanajin jikinta wani iri amma Batasan meye ba... Washe gari ma haka taje school ko school bag din bata taba ba cos SS3 suke ba wani teaching ake zuwa yi masu ba...... **** _IsMail Kam Alhamdulillah ya isa kasar egypt lafiya An bashi daki suna zaune tare da wasu..... Su 3 ne a dakin dayan yana 300lvl me suna *musaddiq* se dayan yana 400 me suna umar shi kuma ismail yana 100lvl kwansuu biyu suka shaku sosai dan halayansu tazo daya da *musaddik*dan har fadawa juna secret sukeyi dan su biyun jininsu ya hadu..Umar be Shiva Shiga tsabgarsuba "Kullun ismail ya kira numbern xeey a kashe kome yasa oho yana tinanin ko fushi tai dashi dan be fada mata gaskiyar maganar Ba... Oho *After two days* Ranar friday da daddare Kamar ance xeey bude school bag dinki ta zazzage chan ta hango wani memo pink cikin Books dinta Tace meye wannan halama safiyyace ta manta Ta saka, tana dakkowa taji kamshin tilaren Ismail da sauri ta bude, zare idonta tayi takara kallon rubutan dake cikin memo din na first page an rubuta *Xeeeetah* _I don't even know where to start cos i surely missed you_ zagaye da wasu flowers da stickers na love.. Kara bude 2nds page tayi taga..... _My love, words however special ... could never even start, to tell you all the love I have for you within my heart_ _Loving you could take my life, but when I look into your eyes, I know you're worth that sacrafice_ _I miss you ... I need you ... More and more .... each day ... I love you ... more than words ... can ever say_ Haka take tayi har seda takai karshe taga duk abun love ne da missing... Ruwa taga ni a jikin memo din ta taba Taga inda take ba ruwa, Taba fuskarta da zatai yaji ashe a jike yake hawaye ta ko ina........ *Ummiey Xeey* [11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛 *A DALILIN MATAR​​* *UBA​​* *_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛 ```​​​​​​STORY & WRITTEN BY​​​​​​``` *​​Ummiey_Xeey Abakson​💋​* *​​♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM​​​* [ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's] *LIKES AND DROP YOUR COMMENTs* FB..#https://www.facebook.com/Exclusive-Writers-Fans-E-W-F-1922297541423276/ *​​OCTOBER 2017​​* ```​​​​​​SADAUKARWA GA____​​​​​​``` *​​MARIAM TIJJANI ADAM​😍​* *_WANNAN SHAFIN MASOYANE...ku warwasa JIRKIN SO ZAI TASHI_* ```AISHA UMMA, AISHA A MUHD, MY MEELAT, REAL KHADY, MISS_XARAH, HUMYLUV, BILKISU BK, and all Members of E.W.F♻``` *📄PAGE 39__40* Taba fuskarta dazatai taji ashe a jike yake da hawaye ta ko ina dan haka ta tashi ta dakko handkichip ta share hawayenta, Lalobu wayar tayi ta kunna wata xuciya tace to ina zaki sama numbernshi? Ajiye wayar tayi chan sega text ya shuga, budewa tayi taga ansa i was calling your number tun shekaran jiya a kashe hope dai bani bane? Tana gama karanta Text din numbern ta duba taga ya fara da +201.... Smiling tayi Tace he's the One.. Dialing din numbern tayi taji a kashe... Dan haka tasa phone din a chaji, ta dakko memo din se re_reading takeyi tasashi a chest dinta har bacci ya kwasheta... Washe gari nayi weekend ne da yake dad nanan sa'adatu ita ta tashi tai komai, xeey kam ba karamin dadi taji ba dan Zata sama enough time din da zasui chating da sweet special dinta.. __Aiko tun 8 suka fara chating farko kuka take tamai akan ya ze mata haka yadai bata hakuri yanzu ne suke da damar gina frndship dinsu ba tare da kowa yasa musu ido ba, dan Haka ta sake jiki ranar sunsha chating like no tomorrow.... "haka komai yake wakana kamar yanda kuka sani, xeey da ismal yanzu sun kusan 2months komai na tafiya normal tana kawo mai complain din Halin da suke ciki, sedai ya bata hakuri.... ********** akwai wata Rana da sa'adatu tana zaune duniya na mata dadi, xeey ta tafi hadda cos yanzu ba xuwa school takeyiba ta gama, Hajiya sa'adatu ta dauka waya ta kira kawarta akan tazo zasui wata shawara, "hajiya yalwa haka ta kwaso jiki tazo dan su zanta da kawarta, su kadai ne a gidan amma saboda gulma seda suka kara shiga bed room suka dan tura kofar, Nan Yalwa ta bata sha'awaran akan Ta kashe Abba, dan idan ya girma ba karamin barazana zata fuskantaba dan tace mata idan Dadynsu nanan yai ta shigemai kamar xe fada mai wata magana dan Haka sa'adatu ta amince da wannan maganar *Bayan Kwana biyu.....* Sa'adatu wani Sabon Salo Ta fito musu dashi...makircin yau daban na gobe daban, Su xeey sunyi kuka har sun gaji ba matemaki se Allah... "sa'adatune Zaune kan kujera tayi tagumi duk abun duniya ya isheta, Ta Rasa yanda zatayi, kwasan sega Alhaji yaganta cikin halin damuwa Yake tambayarta meya faru, Tace Alhaji wani abu kawai Na tina Game Da Xeey, Kaga Ismail ta tafi kasar waje karatu, kuma ina me tabbatar maka bazasu Rasa magana da xeey ba, Karfa yaci gaba da hure mata kunne dan Haka Nake Kara rokanka akan maganar da mukayi kwanaki Akan mu chanza unguwa..kar ya dawo ya samemu anan Ina tausayin Xeey ne, Seta fashe da kukan munafurci... "Alhaji Yace kai Amma hakane wannan shawaran nagode Nagode, kuma zanyi kokari na amshe wayanta Nan take Alhaji ya kira Xeey Ya amsa phone dinta ya babbabla sim din. Hankalin Xeey ya tashi sosai daki ta shige taci kuka sosai har tana kiran bro Abba Ta fadamai yace sist kiyi hakuri dan Allah komai Xe wuce Tace ok bro ba komai sukaci gaba da hiransu... _Bangeren Ismail Kuma yayi kira har ya gaji tun yana boye damuwarsa har ya fada ma frnds dinshi fa ga halin da yake Ciki a takaice dai har basu labarin Yarinyar wato xeey yayi irin wahalan da suke sha wajen *MATAR UBA* suma sun matukar tausaya mai amma sukace may be wani abun ne yasa ta kashe wayanta suka dan kwantar mai da hankali but kana ganinshi kasan Yasha Missing LOLz dan har dan rama yayi *AFTER TWO WEEKS* Akwana a tashi ba wuya Yaune Alhaji Abdullahi Suke shirin Tashi su Koma sabuwar unguwa tun 5 aka tashi dama already an riga ankai wasu kayan chan wasu kuma sababbi aka siya, Gidan yayi kyau masha Allah, sa'adatu kam Dadi kamar ya kasheta dan Dadi dama abun da take So kenan Yanda zatai Abubuwa Son Ranta.. Yalwa kam Yanda kukasan gidan

Chapter 5 of 14