da ita, Se ta dan wayince dan kar yace akwai wani abu aranta gashi Kuma tace Tana Son zee ta dawo wajenta sai yasa ta dan sake fuska tace Oh am missing them na kosa mu koma mu gansu, Lolzzz Mata kenan na ciki na ciki,
"Yace karki damu soon zamu Koma ai nima ina missing dinsu sosai sosai, Da yace sosai sosai dinnan Wani bakin ciki Taji kamar Ta kwalla ihu amma Ba yanda ta iya se ta dan wani ce Uhmm.......
••••••••
Bangaren Su xee kuwa komai na tafiya Normal ba wani abu sedai tun ran da aka Zanesu a school ta fito da wani Sabon Salo, Dan kara chusa kanta take wajen Ismail Dan ace eh soyayyan sukeyi amma Ina shi tsoro yakeji dan yasan halin babanshi idan yasan abun dake faruwa kenan shi yana baya baya da ita, ita kuma se shisshigemai Takeyi,
*1 WEEK LATER* Ana Gobe Su Alhaji Abdullahi zasu dawo sukaje babban Kasuwar dake Kasar England, Alhaji ba karamin siyayya yaiwa yaranshi ba, Hajiya sa'adatu kuwa ganin siyayyan ne hankalinta ya tashi Tace tab Alhaji ina zamu da wannan kayan,
"Yace na xee da abba ne, sa'adatu saboda bakin ciki kasa boyeshi tayi tace haba Alhaji wai me yasa hakane yan uwan naka fa, komai se kace yaranka, to Nima kaga banda Yara zanyiwa yayan yan uwa nasan ananan ansamun ido aga me zanzo dashi
"Alhaji Abdullahi Yasan inda Maganarta ya dosa be wuce tace itama da tanada yara da yanzu da ita ake cin wannan daular se be da muba yace To kema ki zaba duk kayan da kikeso ko nawane zan biya, nan ta yake baki ta faramai Godiya shidai Binta da ido kawai yayi dan tausayi yana tausaya mata amma idan tai wani abun kana Gani kasan bakin ciki ne,
"haka suka gama siyayya sannan suka dawo Gida, yana dawowa ya kira Matarshi (maman Su Xeey) yake sanar dasu Gobe in Allah ya kaimu zamu dawo, Tace To Alhamdulillah Allah ya dawo daku lafiya yace Ameen, Suna gama waya ta kira two loving children dinta take fada musu Gobe dad dinsu ze dawo, Aiko nan suka fara murna suna Tsalle Zeey da taji murnan ya mata yawa da gudu ta shiga neighbour dinsu gidan su Ismail, yana Daki a kwance Kawai yaga an fadomai dakin Bako sallama ta haye gadon tana *my Ishmail* sunan da take kiranshi kenan, Tace Gobe Dad zai dawo, gobe dad zai dawo ka tayani murna...
"Tashi yayi yace hoohoo xeexee to Naji Allah ya kaimu gobe... Tace Amin but lafiya naga kamar you're not in the mood,
"Yace to ba doleba kinga Ya kamata ki kara hankaline ni namijine ke ta macene be kamata kina yawan shugomin any how ba.... Tace tooo bari na ware naga zaka fara mun preaching din da ka saba Aikam kan kace me, xee ta fita a dakin Se cikin gidansu taje ta sama waje Ta zauna kamar wacce akaima Rasuwa. Allah Sarki xeey...
Mum ce tazo wucewa taga Xee ta natsu tasan Da alama Abokin natane ya tabota dan haka batace mata Komai Ba, mum ce tazo fitowa Zata dakko Wani towel da take goge goge a kitchen Taci karo Da Ismail a bakin kofan Ya gaisheta yace Mum ina Frnd Take Tace Tana ciki, Yai maza ya shiga yana Xee xee xee, Tanajin muryanshine Ta wani bata Rai tace who is calling My precious Name,
Tana magana tana wani Yatsina Fuska sannan ta fito sukai 4eyes... Yace Xee haba Xeey... Itadai mummy ko bin ta kansu batai ba Ta ci gaba da abun da takeyi....
*Ummiey Xeey*
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & ✍🏼WRITTEN BY```
*© Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
```Dedicated this page to All ♻exclusive writer's Fan's💋💋💋 ```
*📄 PAGE 9___10*
ISMAIL ne ya sake kallonta for the 2nd term Yace Haba Xeey, why are you behaving like this, "Itadai Mummy ko bin ta kansu batai ba taci gaba da abun da takeyi Dan Tasan Sun saba irin wannan ai fada wannan ya Biyo wannan,
"Ishmail dintane ya Kara Magana Yace am talking To you ne fa kin wani banza da mutane, se a time din xee ta dago fuskarta sharkaf da hawaye tace to bansan ya kakeso ina maka ba, komai nayi se kace ba daidai ba seka ganar dani, Nikam banga Wani abu ba dan ina shugoma Daki any how you're my frnd, my sitmate infact my everything, bantaso naga kowa ba se kai, sanin kankane banda frnd sbd a tinanina mata basu da Wani abu se gulma and so On,
"Yace Eh Hakane But i want you to understand Something My Xeey, kinfa........ Se kuma Yai shuru dan Yasan kome zaice mata ba ganewa zatai ba saboda ba zama da mata takeyi ba inma wani abun ne shi yafi kowa Sanin wacece Zee sai yasa yai shuru,
"Tace naga zakai magana kuma kayi shuru yace Eh zancene Kinga Kiyi hakuri ki share hawayenki kar idonki su kumbura kinga gobe dad Zai dawo, Tace bazaka sharemun ba kai,
"ismail Yadan waiga yaga mum bata Kusa ya ciro handkachief ya goge mata yace mata zai tafi to hpe ta dena fushi dashi, Tace yeah ta rakashi Har bakin Gate sannan ta dawo cikin room,
___Wanke fuskarta tayi tama chanza kaya dan ma'abociyar tsabtace sannan taje kitchen ta taya Mum dinta abun da zasui dinner dashi, Sunyi Sun Gamane after kowa yaci Suka gyara ko Ina dan gobe da wuri zasu tashi su fara shirye shiryen Abincin tarbon Su DAD....
*WASHE GARI*
Tun 5 da mummy ta tashi bata koma bacci ba, Taje ta Gyara side din Mijinsu, Sannan sukazo sukai break fast atsartsaye, tun daganan hajiya Halima bata zauna ba tayi wannan tayi wanchan, ta gyara ko ina abinci kam ba'a magana tayi kala kala, Around 11pm ne sukaje Airport taren Baki...
"suna Zaune suna shan ice cream ne Jirginsu Ya sauka, Mum tace su tsaya a fara fitowa sannan, Aiko suna tsaye sega Dad da hajiya sa'adatu a gefensa da gudu Sukaje sukai Musu oyoyo, Hajiya sa'adatu harda wangale baki tana oyoyo my xeexeey,
Dad ne yace plz mu Shiga cikin motar gaggaisa, na gaji Nan driver ya kwashesu da jakokunan Su se gidan Alhaji Abdullahi, Nan Fa aka baje a Pallow, Hajiya Halimace Ta dakko Musu Abincinan Datai Musu, Tana budewa ta fara serving Dinsu nan fa kamshi ya turare ko Ina,
hajiya Sa'adatu jiki na rawa ta amsa dan ta manta rabon da cin irin abincin nan, Shinkafa ne fara se taliya taji Su latas se Dan sauce din miyar da taji kifi ta zuba musu, Sukaci sukayi nak,
Su xee kuwa baki yaki rufuwa anga Beloved Dad tana makale dashi, Nan fira sukai sosai sannan dad ya shiga ciki ya watsa Ruwa ya Samu ya kwanta ya huta gajiya.....
__Misalin 5pm ne dad ya Tashi daga bacci yaje Waje ya gaggaisa da frnds dinshi da suka kwana biyu basu haduba...
Around 8PM ne Bayan anyi sallan isha'i Dad Ya kira yaranshi pallow, Dad ne ya janyo manyan jakunkunan da yazo Dashi Ya bude ya ba kowa tsarabanshi, Tun daga kan yaranshi har da masu gadi da drivers Na gidan...
Su Xee sunji dadi sosai dama burinta itama be wuce taganta kusa da Dad dinta, sun mai godiya sosai se atime din hajiya sa'adatu da lura da yawan kayan da yasai musu, daki ta shige ta tura kofa tana maida nunfashi tana tabdijam Allah na godema da banyi k'auran bakiba da yanzu Wannan kayan banawa a ciki balle naba yan uwana tunda ni ba haihuwa nakeyiba Tabdijam... Nan ta ciro waya ta kira kawarta taka sanar mata da cewa ai Ta Dawo, Kawar ta tace To Inanan Zuwa gobe Hope dai an mana tsaraba, Tace Uhm kedai Allah ya nuna mun randa nima zan haihu, dan ko ba komai Na samu gado Subhanallahi, kawarta Tace tab he har tsayawq zaki ya mutu, hmm zamui magana anjuma nan sukai sallama
Ita ko Xee badan dare yayi ba da taje wajen Frnd dinta ta nunamai Kayan da Dad inta ya siyo mata Hakanan ta hakura se goben..
Washe gari Nayi Tun 8 after dad dinta sun tafi Abuja xee ta je gidan Su Ismail yana bacci ma tunda ranar Sunday ne kamar daGa Sama yaji ana Knocking kofanshi,
Mum din shine ta fito ta Ganta ta gaisheta, Tace Aww Xee ce da safen Nan, gashi yana bacci,
"ismail Na juyosu da sauri ya bude kofa Yace Na tashi dan yasan yanzu se Xeey tai Fushi idan taji ance yana sleep kuma be bude mata kofar Ba..
"Tana ganinsa ta fara dariya Tace Come lets Go muje kaga kayan da dad dina ya siyomun, Yace Ok bari nayi brush Ko najene haka,
Ta kyalkyale da Dariya, "Mummy tace Uhm bari nai gaba dan kunfi Kusa, XEE CE ta jirashi a pallow Har yaje yai brush dan har wanka ma yayi ya shirya shap shap sannan ya Biyota suka Fito yace xee rigima this early morning kinzo Kin tasheni da kece da yanzu kin fara zumburowa mutane Baki,
"Ta kyalleshi ta murgudamai baki tace eh naji dai muje, Suka shugo ya sama su mummy a pallow Ya gaishesu Nan ta fitomai da kayan Ta raba wasu kashe biyu ta bashi yace No bazai karba ba, dakyar dai Ya amsa wasu kayan a ciki sannan Ta rakashi yakai gida harda mum dinshi ta biyosu Godiya.......
Nan dai suka zauna se Hira sukeyi da xee da ismail, Shima abba Se Wasa da ball yakeyi tsakar gidan...
*Ummiey Xeeey*
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & ✍🏼WRITTEN BY```
*© Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
*📄 PAGE 11__12*
Misalin 11am Hajiya yalwa Aminiyar Hajiya sa'adatu tazo gidanta, tai mata sannu da zuwa nan fa suka baje a dakinta, Hajiya Sa'adatune ta kawo mata su Apple, lemu da Kankana, taci ta koshi ta mike kafa sannan ta kalle sa'adatu tace kai Hajiya kina shanawanki fa wannan Kayan dadi haka gaskiya kina jin dadi sosai,
"sa'adatune tace Uhm sannan ta tura kofan dakinta tace aminiyata wani dadi kina ganin har yanzu ban aje kwai a gidan nan ba balle nai tinanin jin dadi nan gaba, Bazan boye mikiba rashin haihuwar nan nawa na damuna, Ita kuma wanchan (Mamansu Zee) Yaranta fa biyu, Gasu har sun girma ni yazanyi yanzu se kuma taI tagumi,
"Aminiyartace tace haba Kawata ki kwantar da hankalinki abun da nakeso dake Shine, ta matso kusa da kunnan Kawarta ta shafa mata wani tsegumin da ni kaina banji me sukaceba, Tana cire bakinta wajen kunnanta naji Sun wani tafa suka hada baki sukace Mun kusan shiga Gari......!
Bayan sun gama yan Surutansu na kawaye ne Hajiya sa'adatu Ta kwaso kayan da tai tsaraba nan ta nuna mata, Hajiya yalwa tace kai amma kinyi daidai, tunda baki da da ko jika dole a gwangwaje yan uwanki da kaya, nan dai suketa firfito da kayan har suka gama Itama yalwan Ta sama rabonta sukai sallama sannan Ta tafi gida.....
"life goes on haka abubuwa suketa gudana; akwai wata rana da ya kasance Ranar Bakin Cikin Xeexee Suna Zaune a Class time Din Suna SS 1, Ismail ne ya kalla Xee yaga se Design takeyi a wani paper,
Ismail yace ki tashi i have something to Tell you,
Zee ce ta ajiye abun da takeyi ta fuskanceshi tace Ok bro i'm all ears,
Yace Soon to miss you my lil Sister,
"Tace Amm banganeba ina Zaka ba,
Yace Kinsan time yayi da zan zana waec dina so by next week zan bar zuwa school dinnan sedai mu dinga haduwa a gida....
Nan take xee ta fara kuka, wai ita dan me ze fada mata haka, Kuka takeyi ba sauki, Dakyar ya lallasheta tai shuru ana yin closing kam tun da tazo gida ta kwanta bata kara fitowaba, Kowa se tambayanta yakeyi what's Wrong setai banza da mutane, mummy kam bata damuba dan tasan ita da ismail ne duk yanda akayi, ranar Wuni tai a room dinta har Dad ya dawo ya sameta a kwance sannan ya tambayeta meke faruwa ta fadamai,
"Dad ne yai smiling yace Oh my baby lalle kun shaku da wannan yayan naki, in banda abunki ai ba Age mate dinki bane balle a ace zaku zauna Class daya,
"tace Dad wlhi i so much like ismail, guy din beda prblm and he knows what he's Doing, daddy dai ya bata hakuri akan Dole fa ta hakura tunda zaman mace da namiji ba zai taba Yuwuwa ba ko yan biyune dole sai daya yabar daya wata rana, Seda taji kalaman dad sannan Tai hakuri tace It's Ok,
ranar dai ba wani bacci tai ba se tinane tinane takeyi Na Ismail.....
*ONE WEEK LATER* Rana bata karya
Yaune Ismail ya dena Zuwa School.
Xeexee kam hankalinta a tashe yake koda taje school taga She's Alone ba abokin hiranta kwantawa tayi akan Desk Se tinanin her frnd takeyi,
Wata Safiyyace yar Class dinsu Tace Haba Sist, karki damu zan zama me share miki hawaye, Muma nan da kike ganin mu one day zamu rabu, no condition is Permanent....
"Xeey ce ta dago kai ta kyalletace Ta sake wani murmushi tace yes hakane sist, Ngd Yanzu na sama frnd kenan dama ni banson tarkacen kawayene sai yasa ban ciki bin Kowaba...
"Safiyya Tace yeah like me kenan naga rayuwarmu zatazo dayane sai Yasa Nazo mu kulla frndship...
"Xeexee tace well it's Ok Allah yasa mu dace Safiyya tace Ameen, "xeexeece ta ce to baki fadamun Ke wacece ba,
_Safiyya ta gyara zama Tace Uhm kamar yanda kika Sani sunana Safiyya, Muna Zaune a Ung Sarki, Mu ukune wajen Babanmu, nice yar auta, kuma inason kasancewa da mutun me gaskiya me rikon Amana bansan gulma...._
"Xeexee ce tai wani irin Ihun dadi Tace Wow, Lalle rayuwarmu zatazo Daya, Nidai sunanan xee, matan dad dina biyu, mamanmuce ta biyu kuma nida brother na Abba kawai ta haifa...
"Safiyya Tace Wow Nice family Allah yasa mu rike junanmu da Amana, Xee tace Ameeen
*Bangaren Ismail kuwa.* ...
_Lolz Ku tara a next page Love you All_
*Ummiey Xeey CE*
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
This page is dedicated to my dear sweet Heart *Herlieymer Ameen* ```I love you so much, Allah ya kara daukaki da kungiyarku na``` *TWF* 💦💦
*📄 PAGE 13____14*
Bangaren Ismail Kuwa. Ranar Da ya dena zuwa School kamar mara lafiya dan missing Din Xeexee yakeyi, yana kwance a daki pillow ya dakko ya rungume, Naji yana wani surutai nasan be wuce Missing Din Xeexee, chan naga Ya sake pillow din Ya zauna a bakin gado, Kana Ganinshi Kasan Tinani yakeyi, Wani dan Memo naga ya dakko yayi rubutu,
"tashi yayi ya nufa side Din Dad dinshi ya Ajiye wani write Up din da yayi, Dawowa daki yayi amma Jikinshi Be bashiba dan gabanshi wani Fadi yakeyi Kome ya
"rubuta Ohon mai.... Around 10Am ne Dad din Ismail ya Tashi after yayi wanka ya shirya zai fito daga Room dinshi kenan Yaga wani dan memo a Side Bed dinshi ya dauka ya fara karantawa kamar Haka....
_Dear Dad Please ina rokon Wata Alfarmane Nasan Zaka iyamun, Nasan nayi karami amma Dan Allah Dad Kai Mun Aure yanzu, A auramun Xeey Inasonta inyaso sai inci gaba da karatuna_
Dad Ne Ya kara kura ido Yace WHAT? Ismail ne da wannan rubutun! Pallow ya Nufa ya zauna Akan Kujera sega Mahaifiyar Ismail tazo itama ta zauna, Dad din ismail ne ya mika mata write up din da yayi itama ta karanta gabantane yai wani mugun Fadi tace Aure, He's Just 21years Fa Subhanallah,
"Baban ismail ne yai wani murmushi yace ki barni Dashi Jeki kiramun Shi, "Hajiyace ta tashi ta nufa room dinshi knocking biyu ya bude tana kallonshi Maida kanta gefe tayi Tace Alhaji na kiranka,
"Gabanshine yadan Fadi but wata zuciyan nacewa Yo ai ba karya kayiba kaje kawai kaji, Tafiya kadan segashi a Pallow, Waje ya sama ya Zauna a Kasa ya gaishe da Dad dinshi
"Alhajine Yace Naga Sakonka Amma abun da nakeso dakai Shine ka Daga Kai ka kalleni ka fadamun Da bakinka aure kakeso,
Ismail ya kasa daga kai ya kalla dad dinshi balle ya furta WATA magana ,
"Alhaji yace badakai nake maganaba Nace Ka daga Kai ka kalleni Nan ma shuru seda Yace ya kalleshi sau Uku amma Duk ismail ya Kasa...
Dad ne yai murmushi Yace To baka Isa aureba tunda ka kasa daga kai ka kalleni, Haba Ismail saurin me kkeyi kaifa dayane a gidan nan, Karatu nakeso kayi sosai wanda kasa zasui alfahari dakai Amma Kanaso Ka kawo maganar Aure? Nan Ismail yaji duk wani kunya ta isheshi shima Me yasa yai rubutun Oho..
"Yace I'm Sorry Dad, "DAD yace Sorry for urself inma zaka cire wani maganar aure ma To ka Cire dan By Monday computer school zaka Fara zuwa a *DIALOQUE* idan ka kammala By next year Kuma Kasan waje zakaje Kai karatun doctor ko wani abun. Aure time ne zakayishi ko bakaso.
"Ismail To Kawai yace dan dad ya rusa mai plan but ba yanda zaiyi hakanan ya hakura, "hajiya kam tunda suka fara magana Ko A batace ba dan abun yaron nata ya girmama... Alhajine yace ya tashi ya Tafi dan haka ya mike sumi sumi jiki ba kwari ya nufa daki,
"yana Zuwa fadawa gado yayi Ya fara Imagining yanda rayuwarsa zata kasance ba tare da Xeey Ba...Pillow ya dakko ya fara chusa kansa a ciki yana i love you my xee, my hrt beat... Wata Xuciyan kuma Tana Cewa ka manta da zancen Dad kenan na ba yanzo ze maka aureba
Wani bakin ciki yaji A tare dashi Kawai Yace Nama Hakura da xee nasan baza a bani itaba da wannan tinanin bacci yai gaba dashi...
"Alhaji kam Bayan tashin ismail Hajiya ya kalla yace kinga yaronki ko, yanaso Ki tsufa da wuri wai aure ni dariyama ya bani wallahi.
"Hajiya tace hmm Nasan be wuce zeey zaice yana So dan ita kadai ne Suke Tare, Ni na rasa gane kanshima aure at this early age of him, Alhaji yace kema kya Gani, Allah dai ya tsare mana Zuri'an Mu gaba daya tace Ameen, nan ta kawo mai breakfast, yaci yasha sannan ya tafi office itama ta tashi tai gyare gyaren Ta...
°°°°°°°°°°
Around 2Pm ne Xee sundawo daga school kenan ana droping dinsu a bakin Gate ko gida bata shigaba Gidan su ismail ta shiga, Ta sameshi yana wanke Singlet dinshi da wasu kayanshi, Beji tafiyantaba dan yayi nisa a tinani kawai hannu yagani a cikin bukitin da yake wanki, Yaji tsoro dago kai yayi dan ganin waye, Kawai sukai ido hudu da xee wani murmushi ta sakar mai shima ya maida mata,
tace weldone bari na tayaka,
yace no Karki bata kayanki da ruwa,
"ki barshi yanzuma zan Gaba bazanyi taking time ba kije ki zauna kafin Na Gamaa
Tace tab Bari dai naje gida na cire uniform na dawo yau akwai labari yace Ok sist, Tana tafiya ya bi bayanta da kallo Yace Damn...this girl is Pretty, Seda yaga ta fita a gidan sannan ya duka yaci gaba da Wankinshi shap shap ya gama yai wanka ya shirya,
"xee kuwa tana shiga gida tai wa mum dinta Sannu da gida ta shiga toilet ta watsa ruwa sannan ta dakko kayan da ta sama sawa Gida da wando tasa, Ta dakko abincinta taci tacewa mummy Bari taje gidan Su Frnd ismail, Da mummy kamar zatace kartaje amma seta barta tace to sai kin dawo karki dade tace Ok Mum.....
Tai ficewarta Zata shiga gidan Su ismail kenan segashinan sun hadu a bakin Kofa, tace laaa da fita zakai ko inzo bansamekaba, Yace aa dama wajenki zani najiki shurune tace tom Ganinan....Yace yanzu ina zamu gidanku ko gidan mu, Tace Noo mu Zauna a waje kawai mui hira nan suka sama Waje Suka zauna a kasan wata bishiya suna shan Iska.......
Ummiey Xeey Ce
[11/7, 6:55 AM] Ummiey Xeey Abakson💋: *_ ∆°°••~❣_💞••💙💓❤💛
*A DALILIN MATAR*
*UBA*
*_ ∆°°••~~❣_💞••💙💓❤💛
```STORY & WRITTEN BY```
*Ummiey_Xeey Abakson*💋
*♻EXCLUSIVE WRITER'S FORUM*
[ɦօʍɛ օʄ քɛaċɛ, ɦօռօʊʀ aռɖ sʊքɛʀ աʀɨtɛʀ's]
*OCTOBER 2017*
_SHORT STORY_
```SADAUKARWA GA____```
*MARIAM TIJJANI ADAM*😍
*Dedicated To my Yar gatah°°°°🌹 Real Khady*
_Masha Allah for d completion of ur amazing and fabulous novel called *"Suhailat"* the most amazing and sweetest novel ever. Congratulation one again_💋
_My Love For you is deep and True baby....i Love You with all my and i always will Honey... I Love You so Much... I love you so Much...... I love you So much........._💓💓💓
*📄 PAGE 15____16*
Waje suka samu suna Shan Iska, nan suka fara Hira sosai tsokana tsokana, Soyayya soyayya gashinan dai dan hiransu bame tantance inda suka Dosa...
Xeexee ce tace Kasan meye Yau nayi frnd safiyya a school kai tanada kirki sosai walhi, tasan abun da takeyi. "ismail ne ya wani hada Rai yace frnd bayan Ni? Amma bana hanaki yin kawaba,
"xeey ce tace baka gantaba wlhi kaima da zakaso ace frnd dinkane, Taba baki yayi yace tab akai kasuwa, dan shi ganinshi yakeyi kamar frnd indai ta wuce Xee to Gaskiya se ahankali dan wani irin tsakuwa sukai Sosai,
"Tace Ya naga ka wani bata rai Frnd fa nace ba Saurayiba, kara bata rai yayi yace to ina ruwana da frnd nidai kisan frnds din da zaki dinga kulawa, dan da bakinki ma kina fada ki ba wata frnd da zaki after ni se gashi Ke kinyi, Nan dai suketa abunsu akarshe ma Fada Sukai kowa ya Tafi gida babu dadi a Ransu, gashi duka in suna tare
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 2 Chapter of 14