Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
citta na hada musu jus nayi sallama akace uwar gida shigo tare da murmushi nashigo bayan yakarba nadurkusa har kasa na gaishesu, shi Kuma yana gabatar dasu daya bayan daya can bayan sun gama an kwaso kwanuka aka turo muzo abokin Yayane Gali ya miko min leda Kuma yana mai tambayata ina aminiyata Ramlat 69 nace tana RAYUH AR KENAN gidansu yace rowarta nakeyi da bazan kirawota agaisa ba nace "ai mubama rowa sai dai tsada damuke da ita" sai yace ko nawa aka zai iya tayawa idan za'a sayar gabaki daya muka kwashe da dariya bayan mun fito tare aka gaigaisa nace Ramlat Gali ne yake nema ki tace ai gani yaganni ina murmushi yai kiranta waje daya ana tayi masa tsiya. Da alamun dai soyyace take shirin kulluwa a tsakaninsu bayan sunyi sallama yace "yanzu sa idawa sunyi mana yawa sai na dawo" Yaya yace "garama ka kama kafa da sa idawar domin sai damu harka zata tafi dai-dai" ya kalleta yace wai hakane mu dai dariya muke yi bayan tafiyar sa Yaya bai barni na shigo gida ba muna tare yana tabani labari ina ta tintsira dariya mai zai faru inuwa kawai muka gani abakin kofar dakin Mama ce da Fati a tsaye fuskarsu babu rahama. Gabaki dayanmu kamar mun hada baki muka durkusa "Mama sannu da zuwa" ta da kamana tsawa "sannunku din banza sannun kudin wofi marasa kunya naga abin naku so yake ya wuce gona da iri ta kalleni "waike mai miji, to ko daddawace sarkin miji daga yau sai yau kar in kara ganinki adakin nan" Yaya yai saurin daga kai ya kalleta "dan Allah kiyi hakuri daman bata shigowa sai dai in takawo min abincina" takatse shi "kaga rufe min baki da baka son lefinta babu yara acikin gida ne?ta mai da hankalin ta kaina zaki tashi kifita kokuwa sai nashigo na tumurmusaki na taso zuciyata sai dukan uku-uku ke yi ina zuwa dai-dai saro muka cikaro da Ladidi ashe tare suke tawani kalleni ta watsar. A zuciyata nace dole ayi min wannan wulakanci tunda suna tare da wacce suke son ya aura ina shiga daki nadira, sana'ar kuka, ashe bi yoni tayi tace min daga yau kar in kara shiga dakin Yaya tunda ni yar iska ce kar in lalata mata 'da' kuma har gidan su Ramlat ma hatta, da kofar gida kar ta kara ganin kafata, waiyo Allah ni Husna bansan lokacin da wani sabon kuka yace karfina ba. wai nice yar iska har ana cewa zan bata da namiji kamar Yaya nace ni Husna ina duniya zata dani? Ina mamakin RAYUWA KENAN FA. shi 70 RAYUW AR KENAN Kuwa Yaya al'amarin sa kusan ya zarce nawa domin ni na saba idan yadawo daga aiki baya shigowa sai dai zaman kofar gida ko zaiga gilmawata amma shiru abin yana bashi mamaki mai yake hanani fitowa domin yasan ban kin shiga gun Ramlat ba amman bani ba dalilina. wani lokaci sai dai ya shiga daki yana kuka yana kuka yana tuna halin da nake ciki gashi yayi zuciya da shiga gidan in dai ba safiyace ba, acikin wanan halin abokin sa Gali ya sameshi yake tambayarsa me ayake farauwa, ko ba shi da lafiya ne ya labarta m ishi halain da muke ciki ya ba shi hnakauri kuma yace atura akira Ramlat da tace bazata samu damaba aiki takeyi sukace dan Allah wata magana za'a tambayeta da kyar akasha kanta ta fito Yayane yake tambayarta Kwana biyu baya ganinta tace "Mamace ta turawa Ummi cewa muna haduwa da Husna munayi mata rashin kunya shine aka hanani shigowa da daimaganganu marasa dadi Yaya ya kalli Ramlat yace "Baba Sani ya sani? Tace a'a ya girgiza kai idonsa sunkada sunyi jawur atsorace Ramlat ta kalleshi tace "dan Allah Yaya banfada maka wannan magana dan ka tgayar da hankalin ka ba," "yace shi bawani abu bane, yake damun saba sai ta kura min da akeyi yace so ake akashe Husna ko ita ba mutum bace gaskiya ta kurawar tayi yawa ya sa kuka yanzuma wayasan halin da take ciki, insha Allahu sai nakar bar mata yancinta Kuma duk da uwata ce sai na fadawa Abba halin da tasa husna kuma yan zuma na fara santa Yaya dai kamar wani zararre su Gali sai rarra shinsa sukeyi. Abinci kuwa kullum Ladidi ce take kai mishi in zata tafi kwalliya iri iri ta fesa turare kala kala sai tazo dai dai inda nake zata kwallawa Fati kira tace tazo su kaiwa mai gida abinci aran gada shewa wani lokaci har gwalo suke yimin. Bayan Ramlat) ta koma gida ummin su take tambaya kiran mai ake yi mata ta kawashe duk yadda akayi ta sheda mata ummi tanuna alamum tausayi tace wannan al'amari da ban tausayi yake ta се "Mama tana bata mamaki in ban da 71 RAFUWAR LENAN abinta abin da Allah yayi wani mutum bai isa yahana ba heka kawai duk tabi ta tsangwami yara sai faman rama sukeyi bayan ga abin yiwa fada nan agaban ta yau agan ta da wannan gabe da wancan saurayi. Bayan abba yadawo domin duk irim wannan iskancin. ba ayi sai baya gari to Allah yadawo dashi lafiya bayan ya huta Yaya ya kwashe duk halin da suke ciki ya fada masa ransa yai mummunan baci yakuma tzusayawa dan nasa domin da ganin sa kasan hankalinsa ba'a kwance yake ba, ya rarashe shi yacе ya dinga daurewa zuciyarsa, domin ana son namiji da juriya da dakiya sai Yaya ya sunkuyar da kansa yana sosa keya yave "ai saboda Husna Abba bana so arabasu da Ramlat domin tana dauke mata kewa a dai-dai likacin da Abba yashigo ma cikin daki ina karatum qur ani ya leko da kansa yace Husna in kin gama ina son ganinki a falo" bayan nayi sallama an amsa kaina tsaye naje gaban Abba na dur kusa na gaisheshi sannan ya kalleni yace "damme yasa kika dai na shiga gidan Allahji Sani sai naji zuciyata tayi ras na dan isaya ina inda inda saboda ta kamai me banace ga dalili ba kafin ince wani abin Mama tan gani yin magana da ocwa ni na hanata a fusace yace mata saboda me? Inwani lefi tayi kibari in dawo in yanke hukunci da kaina ta sassau ta murya kamar zatayi kuka haba Allaji amaапа daya take innaci amanarka sai Allah ya tambayeni abin da yasa na hanata fita dankar ta janyo mana abin kunya" ya zaro ido wana irin abin kunya tanunani da yatsa gata nan yawan banza, takeyi in ta ga bakowa wata ranma bata kwana a gidan ya mike tsaye wai haka Husna? Amma kinban kunya" ina shirin yin magana ya hanani nasa kuka ina cewa wallahi Abba bansan wannan maganarta ku ima Ramlat da Yaya suna sheda ta bana yawo" sai tace "daman ko kisa kika yi agabansu baza su fadi gaskiya ba Abba ya kare min tas sannan yace abin da Mamа tayi ta yi dai-dai amman tabami inci gaba da zuwa gidan su Ramia) amman duk ranar da aka tura ba' a same ni ba afada masa ni kuma sai rera wani kuka nake mai ban tausayi ga Abba 72 RAYUWAR KENAN baya san ya ganni ina kuka duk sai tausayina ya kamashi taga hakanta bai cimma ruwaba, sai tace "sambata yarda in dinga shiga gidan su Ramlat ba, ai tare muke zuwa yawon tace in baka mantaba nadabe ina fada maka dan haka dolene muyi taka tsantsan, yace to sai yayi shawara amman hakan da tayi tayi dai dai ni kuma na tafi na bashi gu. Bayan nakoma daki barci sam ya kaurace mini zazzabi da ciwon kai sukayi min sallama zuciyata ta shiga nadama da Kuma dana sanin kula Yaya, domin duk wannan sharrance sharrancen da ukuba iri iri sabo da shi ake yimin dan haka can cikin zuciya ta naji ana yi mini gargadi da cewa ke Husna ki rabu da Nura ki Kuma san auranku ba zai yi wu ba" nasa kuka ina kiran sunayen Allah natuna halin da nake ayanzu da kuma da Ubana na kusa da ban shiga ba, can sai Yaya ya dada fado min azuciya tare da wasu kallaman da yake yawan fada mini musamman idan ya ganni a irin wannan halin. "Husna nine Uwarki nine Ubanki inhar muna raye ba zaki taba tozarta ba haka Kuma in duniya gabaki daya sun kiki ni ina sonki dan haka sonki da kaunarki sun zame mini dole domin lafiya suka karamin" nace Allah sarki Yaya kana so na amman uwarka da yan uwanta basa so na, na dada rushewa da kuka. Akwan a tashi babu wuya watan tafiyar alhazai ya tsaya har amfara tashi Abba ma gabe zai tafi domin sune nafarko Kuma yana da bukatar yin kusan wata guda acan su kuwa Yaya sai karshe dan haka Abba ya tara mu afalo har Yaya bayan mun nutsu yakalleni yace "ke Husna kije kice Ramlat tazo maza kuzo yanzu nafita duk, sai naji bawai saboda nakai fiye da sati biyu ban fitaba Yayama sai dai in yashigo da safe in mun hadu mugaisa. Bayan mun shigo yace, "duk yaji abin da yake faruwa Kuma yace duk abin dayake gudana acikin gidan nan yana sane shiru kawai yake ya kalli Fati yace "kafin ya dawo acikin masu sonta ta tsayar da daya baya son ganin samari barkatai, ke Kuma Husna ki yi takatsantsam bana son 73 RAYUWAR KENAN yawo daga gidan Alhaji Sani ban yarda kije ko ina ba" nace to "kema Ramlatu haka saboda yanzu mutum ake kiwo ba dabba ba, dan haka na bar komai kuke bukata kutambayi mamanku Kuma in sha Allah inna dawo zamuje maiduguri tare kafin biki sai mu taho da hajiya anan nayi murmushi sai naga shima Yaya yayi yana tsokanata "un, kaga an ambaci mai duguri har tayi fara'a" yace "to Nura kai kace sai karshe" yace e, bukin dai sati biyuma zanyi yace dan shashanci kai da baka taba zuwaba ina lefin sati kaga daga nan sai ka hado lefenka" ya washe baki, to shike nan ayi hakan" Mama kuwa tacika ta batse "haba Alhaji lefenma dan dorewa karya gindi ba za'a hada ananba sai anje har wata kasa dan wahala, yace aiba wahala bace lokacin abu ayishi sai tamike agaskiya banyarda ba yace kamar me? Ya auri wannan lalatacciyar yarinyar sai tasa kuka bayan ga halin da take ciki kariga kasani amman ga yarinya yar mutunci waccе akasan asalinta tana mututar sonsa", sai yace wace, ce? Tanuna Ladidi kanta asunkuye a she duk hirar da akeyi zubda hawaye takeyi saboda tsabagen kishi kafin Abba) ya farga shima Yayan ya mike yana cewa bana sonta bazan aure taba akai kasuwa Abba yamai da nunfashi yace "AlhamduLillah daman tamba yarsa zanyi sai Kuma ga amsa tafito daga bakin sa" ita dai ta inda tashiga bata nan take fitaba yace "kya yi kyagama auren Nura da Husna sai baya rai na ahaka duk muka watse muka barta ita da yayanta. Tunda Abba) yatafi na dada shiga cikin sabuwar takura, bani da katabus, dama Allah) ya tai maka Abba yaban izinin shiga gidan su Ramlat Kuma ina fita ina ganin Yaya Kuma muna tsayawa mu gaisa yayi in shiga dakinshi nace Allah ya tsareni tun yana jin haushi har ya hakura. Kamar yadda aka saba yauma anty Yayar Mama) tazo taji sharrin da suka hada min yayi tasiri amman daga baya ga hukuncin da Abba) ya yanke dan haka da har tafara murna, Kuma bakin cikin cewar Nura yace bazai auri yartaba ya tsaya mata, ta hau kutuntumamun ashar ina jigata, gabana sai dakan uku uku yake 74 MAYUWAR KENAN ina karanto innaillahi wa, inna ilaihirraji'un can sai naji an kwallamin kira nashiga tare da sallama ta daka min tsawa tare da nunani da yatsa "ke dan ubanki dan uwarki idan baki sunshigo bakya yi musu sannu da zuwa bare kizo ki gaishe su? Nace "kiyi hakuri wallahi ban san kin zoba" kafin in karasa sai saukar kyakkyawan mari naji a ku matu na, "rashin muncin zakiyi min saboda kin mallake mana da, to bari kiji inbaki rabu dashi ba sai kinyi dana sani domin Nura basa an' uran ki bane dan haka kwaraya tabi kwarya kinji yan mata, Kuma in baki fita hanyar sa ba ni da kene kinji ko ba kijiba nace naji" na mike ina shafa inda a kamare ni, bayan na isa aki na yi sallah na kai kukana gun mai share min hawaye tare neman sauki yakuma yaye min wannan bawa nasa da a ke on hallakani akansa, haka Kuma shima na nema mishi sauki domin wani hadisi na Manzon Allah (SAW) yana cewa "KU SOMA YAN UWANKU ABIN DA KUKE SOWA KANKU YAU" Sauran kwana uku Yaya ya tafi amman yarasa mai yake faruwa domin kwanan na ina yawan shareshi ko mur asa naji yashigo sai nayi sauri in shiga daki idan Kuma fita zanyi sai na tabbatar baya kofar gida in Kuma mun hadu sai nasha kunu, dan haka yasami Ramlat yana sheda mata halin dana canja Kuma tare da tambayarta ko wani abin akayi mini tace bata saniba yadanyi shiru can yace mata to yanzu yana son ganina dan sauran kwana uku su tashi tace zata fada min atsakar gida kuwa yam mata Mamane suke ta sha aninsu wai suna rubuta wa Yaya irin abubuwan da zai siyo musu sannan anata yi mishi soye soye za'a kai mishi, idan ankalle ni asa dariya ni dai har sai da ya rage ana gobe zai tafi na yarda muka zauna shima sai da Ramlat) ta shidawa Ummi tace ina walakanta Yaya gashi zaiyi tafiya yana so muyi sallama naki sannan akayi kiransa gida ina zaune yashigo da fara'arsa yana cewa "ran ginbiya shi dade mai ke faruwa ne?" na sunkuyar da kaina nace "babu komai" "Haba Husna kin sani acikin matsananci hali ko kindena so na ne" nayi shiru "nida zan tafi 75 RAYUWAR KENAN maimakon murabu muna kuka nai saurin dago kai "ai ba munrabu kenan ba zaka dawo" ya kanne ido daya "kika sani ko zaki yi takaba" Ramlat tace "ah Yaya ba yanzuba, yace ai gani nayi tun yanzu ta tsaneni a haka dai fuskata ba yabo ba fallasa mukayi sallama nayi mishi kyakkya wan addu'a. ***** ***** *本本本 ayan tafiyar yaya) sannan nasan cewar ni mare niyace Bbani da kowa domin duk jikina yayi san yi kamar an zare min laka haka kuma babu irin tuna nin da ban yiba da dana sanin canja masa fuska dana yi amman duk da haka bana yawan tunashi har abin yazo yana irin damuna dinnan nasan addua a bata faduwa kasa banza tuna nina daya Allah) yasa yaje asa'a ya dawo asa'a kuma ya musanya mana da mafi alheri. Ranar sallah bayan ansakko daga masallacin idi Yaya ya yo waya bayan sun gaisa da Mama da Fati yace, abaiwa Husna) sai tace bata nan ga Ladidi tana wata irin magana kai kace agaban sa take ko mai yace sai naga ta hade fuska ta mikawa Fati. Ita mama tana tana cewa nace maka tana gidansu Ramlat babu yaro can ta katse sallama damuka jine han kulam mu yakoma kan mai maganar Ramlat ce "kizo Yayane yake nemanki awaya" ina shirin yi mata gaddama tasa kama hannuna muka fita da saurin mu "Hello my sweet I miss you" na danyi murmushi yace ko da ban gani ba murmushin yayi kyau" nace "nagode" "wai kina inane ina nemanki" nace "lokacin da kuke magana ina wajan bata ga damar bani bane" yace to mun gama azo iyafot atare ni" nace "Haba dai kabari kutaho da Abba, mana" ya ce "bazan iya ba ina son ganin my sweety ki fadawa Mama" Bayan Yaya ya dawo Kuma lokacin bikinmu yamatso dan baifi sauran kwana ashirin da biyar ba, Yaya ya kasa sukuni kullum suna, tare da abokai ana tashirye shiryen biki ni kuwa anawa bangaran har yanzu ya kasa gane kaina domin shi 76 RAYUWAR KENAN kadai yake sha'a ninsa, ni kwata-kwatama banason ganinsa wani zubin ko muryarsa na ji sai gaba na ya fadi amma a daidai wannan lokacin ma naga yana Haukan sona, ana sauran kwana uku Abba Yaya ya shigo da katin darin auremmu ashe daman tun acan saudiya ya bugoshi ina tsakar gida yami kamin da ya yawuce kansa tsaye falo yana kallawa Mama kira yana yi mata bayani ina ji ta kamashi da fada "sarkin doki kabari uban naka yazo ko kai zaka daurawa kanka auran" yace "ai shiyasa ma aka buga" tace wato kai inda kasan bakin maye haka kake abin danake so baza kayi ba ko to ayi mu gani" yafito afusace nikuwa ina duba abin dake jikin katin naji hantar cikina ta kada nan da nan gumi yayi sallama ajikina ina rawar dari na karasa daki nakwan ta zuciyata tana ta yi min aiyane aiyane yanzu da gaskene wannan katin daurin aure nane da Nura? Wanda ya yarda dani ya yarda da kaddara ya amince zai aureni batare da ya san Usulina ko tushe naba, wanda ya tallafi rayuwa ta tun ina yar ficiciyata, can naji wata tambaya awani bangaran. aikuma duk wani da namiji yana son samarwa yayansa uwa tagari mai usuli ko addinin ta ko dukiyarta ko kyanta ko? can kuma da wata babbar muryar akace Husan!!! Abu na farko da ya wajaba kiyi karbarwa kanki yanci yanci kuwa baizai samuba sai kin gano iyayenki adai-dai nan nayanke shawarar kafin Abba ya dawo zanbar gidan amman Kuma sauran mai? Hoto nafa? Taya zanyi in sameshi? Domin kona tafi neman iyayena bani da wata hujja da zan dogara da ita wajan nuna wa, dan nemansu tunda ba sunansu na saniba. can natuna Yaya yasan inda hoton yake dan haka Allah ya kaimu gobe nasan dabarar da zanyi yadau komini Kashe gari da sassafe nafaki ido na nufi dakinshi, yana kan sallaya da carbi ahannun sa, bayan ya idar yashafa shima abin ya bashi mamaki yace "Husna lafiya naganki da saasafe adakin nan? Alhamdulillah Allah majibudda awat) yau kece, a dakinnan ina fatan kin huce? Nadai saki fuskata, yaci gaba da surutunsa "Husna kin hunce duk dadai basan lefin da nayi miki 77 RAYUWAR KENAN ba dan Allah) kiyi hakuri ki amince muyi aure kinga lokaci ya. gabato bai kamata haka tana faruwa atsakanin muba ina so ki amince nine mai kaunarki kuma bazan batulce mikiba duk irin halin da kika sami kanki kiyarda dani" Allah sarki Yaya muna hada ido ya bani tausayi natuna kallmar da take cewa so hana ganin lifi domin du irin abin danake yi mishi sam babu alamunsa afuskar sa, na dai yi karfin hali nace "Yaya kakwantar da hankalinka babu wani abu da kayi min duk abin duk abin da kaga yafaru mukaddarine Kuma matar mutum kabarinsa dan haka Allah yazaba mana mafi alkairi" yace Ameen baya mun danyi shiru na wani lokaci kadan nace "daman wata babar kawatace tazo daga maiduguri shine ana hirar iyayena, tace in kawo mata Hoto na wanda muke tareda yayata ajiki tagani shine nace tunda gobe zata tafi gashi Abba bai dawoba in nasheda maka saika dauko min in nuna mata kila ko adace", yace kwarai kuwa ai wannan Hoto yana da amfani in sha Allah) shine sanadin gano yan uwanki, hakan yayi daidai domin duk mai-nema yana tare da samu" dan haka bamu rabuba sai da yayi mini alkawarin in ya dawo da yamma zai daukomin, ina fitowa mukaci karo da Magaji yana kokarin shigowa soro nai saurin dafe kirjina tare da innalillah) domin kirjina dukan tara tara yakeyi ni ba abin in komaba domin ya ganni, sai cewa yayi Allah) yakamaki munafika, har sammako kikeyi kifaki ido kizo to yau Allah) ya tona asirinki". na marerece ina bashi hakuri ya daka min tsawa wallahi tunda nace ina sonki kika kini, sai nafadawa Mama wato ke sai dan masu gidako? Ina tabbatar miki dace wa idan baki amince kin aureni ba to asirinki yau yagama tonuwa" naji zuciyata ta dake yana fada nima ina mayar masa nace ta Allah ba takaba kuma sharrin ka babu inda zai kai ni domin narigaka nace Allah." nabarshi nan bayan rana ta daga sai ga Magajin da Aunty sun shigo har cikin gidan da alaman turoshi tayi yakira wata bayan sun zauna ana ta shirya makirci iri iri domin sun rasa abin dayake yimusu dadi dan tunda Ladidi tazo gidan bata isheshi 78 RAYUWAR KENAN kalloba, domin bata birgeshi saboda itama baya shigowa gidan sosai akace gara ayi sanadin dazan bargidan gaba ki da inba rabamu dashi akayi ba abin da ake gudu ne zaifaru domin baifi sati biyu daurin aurenba, tace ga maganganun da magaji yafada mata kinga koda tabar gidan idan Alhaji yadawo sai ace bin maza take yi saboda anyi mata ragana shine tashiga duniya tare da shewa suna darya can Anty tace "ranafa tanayi kar wankin hula ya kaimu dare gashi Nura karfe biyar yake dawowa ya kamata kafin yadawo ankammala komai" ladidi da fati sukace abarsu suyi min duka sukoreni sai Anti tace duk, ai anyi mata mai sauki kisan mummuke zanyi mata ga masifa ga radadi ga nauyi furtawa wani yaji sai mu da mukasan muhmmancinsa sai ta radawa Mama tace "ahaiyye yar uwa kinbirgeni takalli Fati tace "ina yajin da mukaci dan wake jiya dauko minshi", Aunty takarba tace ku biyoni". Ni kuwa daidai lokacin ina kwance zazzabi da ciwon kai sun rufeni ina fama numfashi sama sama babu irin abin da bai da menba a rayuwata ba nidai Allah Allah nake yaya yadawo ya daukomin Hotona dare nayi zakara yabani sa'a idona a rufe yake sai naji kamar motsin alamun shigowa daki amma jin haka baisa nabude ido na ba dan banyi zato akwai mai shugowaba sai dai ko Ramlat. gamamakina kai ka ce, wata almara ce ta saukar min sai naji an danneni har nakasa motsawa bude idona keda wuya nagansu sun dan danne ni kafin inbude bakina an tura min zani anrufe kofar dakin sai ga Ladidi da Fati da wani kofi a hannunsu sai naji Mama tana cewa "ku cika min aiki", can sai naji suna kokarin cire min diros, can sai naji wani irin radadi agabana domin azatona yajine suka zubamin suna dariya suna shewa Mama cewa take daga yau karyar bin maza takare Kuma nayi miki gargadin karki kara kula Nura kinki har sammako kikeyi kije dakinsa ta dagayau karyarki ta kare sai dai kije ki auri dan iska irinki badai Nura ba domin yayi miki nisa yanzu yanzun nan ki tatara kayanki kibar gidan nan, inba hakaba karshen rayuwar ki tazo". ina shirin mikewa na koma jabar sai su ladidi 79 RAYUWAR KENAN suka dada bada min yajin a ido na waiyo Allah) ainan danan narikice nagigice na dada kidimewa ina cewa waiyo Allah kubani ruwa suna ihu suna dariya, sai naji rabo abakina nazata ruwa ne ashe rabar yajince suka zuba mata ruwa sai mun kasheki ina tafe ido arufe ina tuntube ina bugewa da bango ina faduwa ina tashi a haka duk nafasa bakina da goshina duk jini, cikin taimakon ubangiji har nafita sai nayi tunanin inna tafi a haka ina zani dan haka sai nafada gidansu Ramlat) adaidai zauren naji an sa ihu tare da salati an rikeni tana mai zangani na nuna mata alamun ruwa ruwa Ummi da Ramlat suka kaini gindin famfo suka sakar min ruwa suna tayani muna wankewa da kar nabude ido yayi jawur kamar gawta. Su kuma sai kuka sukeyi adai dai lokacin danaji kamar karamin wani radadi akeyi bude bukina keda wiya sai numfashina ya dauke kwata kwata bana motsawa bare numfashi suna salati suna cewa na mutu, kash mai karatu anan zan tsaya sai kunemi littafin. RAYUWARYAR KE NAN! NA BIYU Dan Jin karshe labarin HUSNA? Taku mai kaunarku Hajiya Jameelah Y. dankaka (Brigade) (Mrs) Halliru Jibril Gama (Aunty Mami) 80 Madaba'ar IYA RUWA 08029418426, 08065566690 RAYUNAR KEYANHAJIYA JAMEELA HALLIRU BRIGADE AUNTY RAYUWAR KENAN 2 he Haj. Jameelah Halliru Birgade (Aunty Mamee) 1 HakKın Mallaka (M) Haj. Jamila Halliru Brigad Shekarar Bugu: 2008 "Afuwa makaranta littattafaina." Assalamu alaikum warahmatullah. bayan gaisuwa irin ta adinin musulinci gare ku, na ke so in yi amfani da wannan dmaar in ba ku hakuri bisa yawan korafe- korafenku da na ke samu ta hanyar wayar sadarwa ko wasika, wasu ma har takanas suke zuwa saboda rashin fitowar littafina RAYUWAR KE NAN '2', har jama'a sun fara cewa wai bazan yi ba, to masu magana dai sun ce rana bata karya, sai dai uwar diya ta ji kunya, kasancewar yau xusan shckara da rabi da bada aikin, Allah ya hada ni da wani macuci ya 6ata min labari kuma ya fito da shi ana siyarwa ba tare da izinina ba. Don haka za ku gan shi da hotan Shamsiyya Habib Kansakali, ba shi ne aihinin littafin RAYUWAR KENAN ba, ga shi Allah ya nufa na fidda na biyu da na ukun lokaci daya za ku ga hoton shararriyar sabuwar 'yar wasan nan wato ZAINAB ADAM (Zec) a maimakon hoton Shamsiyya Kansakali da ke bangon wancan, a kula makaranta! Na gode. Sako daga marubuciyar H. Jamecla DAN KAKA Birgade (Mrs Halliru Jibril Gama) Allah Ya sa mu dace amin Godiya Dukkannin godiya ta tabbata ga Ubangiji madaukakin sarki mai kowa mai komai tsira da aminci su kara rtabbata ga Annabi Muhammad da Ahlinsa da sahabbansa har ila yaumul Kiyamati. 2 (Gargadi Ba a yarda wani ko wata su yi amfanı da wani fangare ko salo na cikin wannan littatin ba sai da izinin marubuciyar a kiyaye. Ga lamnar wayan nan banda maza sai dai mata kawai. 07038416535 A. Maigidana! Har abada ban manta da maigida abin alfaharina ba, wato Halliru Jibril K/Jaba. Allah ya ja zamani ya Kara kiyaye ka da kiyayewarsa. Sameera Dalfat Lawesat Halliru Ina kara yabawa 'Yayana Sadeya Shehu Lamixo Umma'aiman Sabo Yaro Kaduna Zannura Sabo Yaro Zainab Ahmad Tijjani Usman Haj. Halima Sani Brigade (Uwani) Muhammad Lawal Barista Jinjina ga Saboda da kokari da jajircewarka wajen ganin fitar wannan littafi. Na gode, Allah Ya yi maka jagora akan dukkan lamarinka, na alkhairi. Allah Ya bar zumunci Aunty Amina Dan Kaka Mrs Nura Hajiya Zulai Jibrin Mrs Abdullah Hajiya MurjaJibril Mrs Muktar Aunty Suwaiba Jibril Brigade Hajiya Asma'u Mrs Aminu Goro Hajiya Maryam Mrs M. Kafi karfin yarо Aunty Jamila Mrs Jamilu Dankaka Aunty Sakina Mrs Kabir Dankaka 3 Aunty Sadiya Mrs Nura Dankaka Aunty Lantana Mrs Iawan Dankaka Aunty Amina Mrs Lawa Brigade Aunty Hajiya M. Iya Dansmogal Haj. Jamila Malam Yaya Ruqayya Auwal Mrs. Bashir. Hadiza Halliru Angaje Haj. Habiba Mrs. A. Abbа Aunty Maryam Mrs. Umar Dankaka Aunty Kaltume Mrs. Abbakar Sai 'Yan mutunci Hajiya Asıma'u Ibrahim Hajiya Binta Inuwa Jos Hajiya Hafsat Maman BABY Hajiya Izzatu Mrs Nafi'u Haj. Uinma Ashsha A. ('Yan Matan Jami'a) Aunty Hadiza S. Sharif (So) Aunty Sadiya Lawan Marsiyya Uba K/Mata Shamsiyya Idris K/Jaba Congratulation! Ina taya 'ya'yana murnar bikinsu SAMEERA HALLIRU MRS FATUHU FAREEDA HALLIRU MRS YUSUF KHADIZA HALLIRU MRS UMAR MATARE Ya

Chapter 6 of 13