Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
ya wuce ta bayanmu kenan ya kiran sunansa, sai ya dawo me zai faru? suna hada ido sukai kiran sunan juna, kana suka rike juna cikin mamaki, "Mannir talaka ya na ganinku?" "Lallai Mahmud, haka za ka ce, bayan sau tari in na zo garin nan sia na je gidan su Al'amin a ce ya na Sudan, kai kuma tuna kuka tashi daga tsohon gida shike nan." "Na ji dai, ai ga shi yanzu kanwata ta kawo a." Cikin mamakı ya tambaya, "Ka na nufin Husna kanwarka ce?" Ya daga kai., "Kwarai da gaske." Ya kamo hannunsa, "Z.o mu je ga zahiri." Aunty da mama su na falo muka shiga tare da yin salla,nan ya shaida ma ta "Sweety ga wani tsohon aminina Husna ta kawo shi gidan nan." 66 Llona ta ce,"Ai shi ne saurayin Husna na Kano, ai shi tk a ka mun gani a wajen saloon." Dagatr Mannir ya fara basu labarin soyayyarmu da yake rabon kwado ba ya hawa sama sai ga shi Allah ya hada mu. Mannir ya dafa kafadarsa, "Mahmud ai sai ka yi min jagora zuwa gun manya don in nemi auren ta ko?" Nan jikın kowa ya yi sanyi daga wannan ya kalli wancan sai wancan ya kalli wannan, sai mama ceta yi karfin halin bashi amsa, "Me gidan sai dai in ka na so na a yi da ni, amman gobene muke sa ran za a kawo kayan saranarta da dan uwanta." Ya na jin haka ya shiga rudu sauran kiris ya fado daga kan kujerar, yaya ya rike shi ya na ba shiı hakuri, "Haba Mahmud, ya za ka yi min haka, na dade ina fama da ciwon con ta fa,yanzu bahbu yadda za a yi a mayar da abin da ya kawo ni goben ni sar a sa ranar da ni." "Ina, ina za a yı haka shi ma fa dan gida neyarima fa dan Baba Sarki, ina tsammanin-ka sanshi." Su na cıkin haka wayarsa ta yi kara, ya na duba sunan sai ya amsa, "To Daddy mun gama shirya duk abin da ya kamata, to a huta lafiyaa kallo Mannir, "Ka ji Daddy mahaifinsu ne ya ke zancen biki ma yanzu, don Allah ka yi hakuri Mannir." Shi dai ya h hawaye ya bar dakin, kowa sai tausaya masa yake hi ma koke na fashe da kuka na tashi na bar wajen. Bayda yajo wa turo in je,ya fara tambaya ta, "Ya za ki yi mie haka, bay san na kamu da sonki?" Nan ni mayn kuka na zaiyane masa halin da nake ciki, také ya ce,"In dna sonsa in bijire, sai shi shi." Na amsa cikn kuka, "Ina son ka amman ba zan iya bijire mu su baа." Ya kallo ni, "Husna yanzu za ki iya bari na?" Na girgiza kai. "To ki ban hadin kanki, ni dai son ki dayardarki kawia na ke nema." 67 Na amsa, "Na ba ka." "To na gode." Ya kallo ni, "Kin ga idanunli suka yi ja ni na fison ki daina kukan, hankalina ya fi kwanciya." Ya kara kuro min ido "Kin dai tabbatar ki na so na ko?" Na daga gira. "To ungo waya na sa mi ki lambar wayata, zan dunga kiranki, tun da na ji an ce yarima ya ce kowa ya zo ki daina fitowa ko?" Kashe gari sa rana,Karfe biyar gidan ya cika da jama'a ni kam ina takure waje daya kannena da 'yan tsiraruwan kawayena suna ta nuna farin ciki dawalwala wanka ma d ana yi da kyar aka sa na yi kwalliya jimawa kadan Aunty ta shigo ta ja ni waje daya ta na yi min nasihar ya kamata in saki jikina kowa ya gan ni sai ya ganc ina cikin damuwa, sannan ga Aunty Bilki saukarta kenan ta zarto nan, ko dan ba ta je ba, ita ma a 6abgarenmu za ta zo don haka yanzu ita ma za ta shigo nan yanzu, kin san in ta gan ki cikin wannan halin ba za ta ji dadi ba, kuma mu al'adarmu an sa rana za su shiga wajenki su fesa mi ki turare sannan su tafi don haka ki tube kayan jikinki ga wasu ki sa dobn Allah Kanwata ki kwantar da hankalinki kin san ba za ki gidan da za cuce ki ba." Can mu ka jiyo guda, "Kin ji ma ga su nan, bari in je." Nan ta aka tare su da hannu biyu, sannan suka ce su na so a sa rana wata uku, bayan sun gama al'adar da suka saba duk jama'armu suka yo falo don ganin kaya adaku uku da kit, ana dagawa ana shewa, Yafanna. fadi takc, "Raudat kanwar taki ta yi tsada fa." Aunty Bilki ta ce, "Tsada ma sai an ga lefe ma." "Ah, kar Husna ta ji haushin marubuciyar, ta manta ba ta shaidawa makaranta cewar har da dalar a ciki ba, "Oh, Husna daina hararar Aunty Jamila don ba kya so sai in kasa fadin gaskiya?" 68 Ni kuwa Husnatun da na Karcwa kayan kallo a zuciyata na coaikin banza ko zinarc ne La su birge ni ba, sau dubu Kara Mannir da shi, don a rayuwa ban san mutunı mai girman kai gara in auri mai kula ni duk talaucinsa, zaman lafiya ya fi a dan sarki, ga shi tun da ya gan ni da Mannir ya yi zuciya zama kowa ya yau kusan sati biyu kenan." Ina cikin wannan tunanin wayar nawan ta shigo, ya na tambaya ta "Wata nawa a kasa?" Na shaida masa. Ya ce, "Wallahi Husna in ba ga ni na yi an daura aure ba ba zan hakura da ke ba." Nan dai na ba shi hakuri, "Haba dai." "Husna ko da ana suka da mashi sai na shiga, raina ya zam fansar na ki." Nan dai ya yi ta kashe min jiki da kalamansa mai dadin ji da sanyaya zuciyar mai bege. Yarima ba shi ya zo ba sai da aka yi sati da sa mana rana, ya yo waya in same shi a lambu, na buga tsaki na ajiye kan wayar can ya dada kira na na ki dagawa, sai Aunty ce ta amsa, ina jin ta ta na yi mi shi fađa, bayan ta ajiye wayar ta ce in je, nan fa na bijirc "Wallahi Aunty mace ce ya kamata ta yi wa namiji yanga, ba namiji ba. In har ya damu ya shigo." Nan fa ita ma ta jinjina min, "Ya yi gimbiya hukuma sai rarrashi, ta gidan Yarima." Can sai ga shi nan ya na takawa đai dai ko kunya bai ji ba, mu na hada ido ya wani washe baki na kauda fuskata tare da gaishe shi, na tashi da niyar fita ya dakatar da ni, "Gun ki fa na z0, za ki fita." Na dawo na zauna, ya kalli Aunty, "Raudat kanwar nan taki ina son ta ta na wulakanta ni." Ta dakatar da shi, "Ka ga, Yaya Yarima kai ne fa mara gaskiya, na za ta ranar da aka sa ranar za ka zo mu ka ga shiru, sai yau ka zo, gaskiya ba ka kyauta ba." 69 Nan ya fara ba da hakuri, "Wallahi tsabar kishi ne ya kawo hakan. Son Husna ya yi min katutu a zuciya, da ban san me ya saba ina ga ma su yi har haushi suke ba ni sai ga shi tashi daya Husna ta tafi da imanına." Ya kalle ni, "Ko ya kika ce tawan? Na ga alamun har yanzu fa ba ki fahimci halina ba gashi yanzu na zo da wata muhimmiyar magana, amman saboda kin ki sakin ranki na kasa fada." min Na ko Kara shan kunu, "Duk sanda muka fahimci juna ka fada mene ne." "Ina maganar ta yanzu ce, wallahi wani alheri ne yake kira na, amman saboda ban san rabuwa da ke ba ma murnar samun sa." Na zumbura baki, sai Aunty ta tambaya, "Me ke faruwa nc?" "Yauwa 'yar uwa, ke tun da abin ya dame ki bari na fada mi ki, nema na ake a kasar JAMANI za su yi min wani mukami." Cikin murna ta ce "Ah, dan uwa ina murna," Ni ma ta ce na yi mi shi 'congratulation' "Sai yaushc za ka dawo?" In ji Aunty. Ya ce, "Zan yi kusan wata biyu, shi ne nake so in ba da amanar Gimbiy ar duk da dai na san babu matsala tun da kina nan ga 'yar tsohuwa." Ya waiga "Ta na ina ne maman?" Mu ka ce ta na can gida wajen sauran jikokinta za ta kwana biyu, ka san ta kusa tafiya. "Allah Sarki." Ya ce, "Daga can zan zarce mu yi sallama. Yanzu dai abin da nake so in ji wane mataki kike so mu dauka Husnata?" Na dan yi murmushi, "Shawara ta rage taka." Ya bude hannuwa, "To ko ma meye zan yi kiranki a waya kin ji gimbiyata don Allah take care, ga wannan ki rike a hannunki, sai kuma kin dda ganin sakona." Nan ya yi wa Aunty sallama ya fice. 70 Bayan kwana bıyu maina ta fata shirye-shiryen komaw Sudan, duk na bi na tayar da hankalina, don a tafi da . Saboda haka ma har ba na son yin nisa don kar ta gudu tabar ni haka ana gobe za ta tafi kwana mu ka yi muna hira ta na rarrashina da yi min nasiha kamar haka; "Ki kwantar da hankalinsi ki yi kiba kafin in dawo ban son mutanena suke ta surutun amaryar ta rame, ni ma abin da yaza zan koma yanzu za ni m sa a ут mun rokon ALLAH akan abubuwan da iska shige mana gab, Allah Ya bayyana iyayenki Na fara un Kan,shr gaskiya, insha Allahu kuma zan hado mi ki kayan gyara jiki da na kwalliya tun kafin lokacin biki, zan dawo ko ba kya son . van in yi zamana?" Take na kwanta a jikinta, "Ina so ki je amman don Allah ki dawo da wuri." Ta shafa min kaina, "yauwa takwarata Asman mama, insha Allahu in har abin da yake raina ya tabbata kin ga sai in zo mi ki da labari mai dadi, kin kuma Allah ya bayyana kafin in z0 la'abasa ko?" Kashe gari misalin karfe tara na shirya 2 tafi ekarantar saboda ranar ne za mu fara jarrabawa rkiuarta Airport,nan mu ka rungume juna muna kan ta abin ya ba ta tausayi, don cikin karfn Woaki, "Kc Husna ju yi hakuri ki tafi kar ki sra ay ba ce, ba don maaranta ba sai ku tafi tare umwa Da kyar na iya barin dain muna dagawa juna ao Allah sarki sabo turken wawa, shi ya sa ko mutuwa aka yi sabon ake yi wa kuka. Ya Allah ka hada mu da masoyanmu na gaskiya, amin. Na dade ina kewar mutum 2 biyi, mama da Mannir, ko da ya ke shi mu na gaisawa ta waya, bayan tafiyar mama, duk weekend muna tare da shi a makaranta, don ko ba ni da fefa ranar ina zuwa makaranta don kawai mu ga juna shi kuwa yarima tun da ya bar garin naji wani irin sanyi a zuciyata, na 71 tambayata sami sakewa, amma kuma kullum sai ya yi min waya, ya na babu matala ko? Haka ita ma mahaifiyarsa, abin arziki duk sati sai ta tuso an gan ni, ga iri-iri soyayyun kajin wani atin kayan marmari kamar lemo da gwansa, da abarba, cikin kwando haka kudi ba ya yanke min. Aunty t akan sa ni in yi mata waya mu gaisa tare da mata godiya, tadunga fadin in dai akwai abin da ki ke so ki dunga fada. Sannan duk abin da kika ga ba dai dai ba 6angaren Yarima ki sanar da ni, kin ji? Allah ya yi albarka, ni dai kan ta Gangaren suruka babu abin da zan ce sai sambarka. Ta nuna kauna sau tari na kan yi sha'awar dama yarima ya yo halinta da saukin kanta da ya more gashi dai ya na so na matuka, sai dai halinmu ne bai zo daya ba, shi ya sa ko aurc aka yi ake cewa Allah ya sada halayc,don in har hali bai zo daya ba, za a dunga samun yawan tangaradar ga ma'aurata. Sai a yi ta surutu ko zargin wasu ne ke zuga dava ha za a taba gano gaskiyar ba, tun da an ga auren soyayya ne, sau da yawa hakan ta na faruwa shi ya sa ake yin addu'ar Allah Ya saba halayc in an yi aure. Al'amarin Kande ya ci tura abin duniya ya taru ya dada yi matayawa, tun da ta raka ni gidan su Yarima ta ga irin karbar da so da kuanar da aka nuna min ga shi abu kamar wasa Karamar magana ta zama babba, har an sa ranar biki, nan fa abin ya yi mata katutu a zuciya, ta kasa tsaye ta kasa zaune, ta yi zirga-zirga a gidansu Yaya Mahmud wajen Sakina don su san tuggun da zau hada din a shawo kan Yarima ko ta Karkashin kasa ne a wargaza lamarina a yi da ita sun buga abin bai ci ba, sun yi kisa da kisisina amma bai kula ba, don ni kaina ta sha zuwa ko ta yo mishi waya sam ba ya kula ta sai Kande ta dau alwashin sai ta wargaza al'amarin ko ta halin Kaka. A yau ne ta tara sauran abokan aikinta take shaida mu su, "Kun ga fa ina ganin alamun wankin hula zai kai mu dare." 72 Suka amsa "Kamar ya fa uwar tuwo?" Ta yatsine fuska, "A kan wannan tsinanniyar Husna daga kawo ta aiki ta shiga ta fita a wajen inalamai, ta yi mana sammu a gidan ner, a a ganin kowa d agash: sai ita, ta fi, mu shiga gashi har ana ee wa ita ce kanwar masu gidan, ta yi wa Yarima asiri, ya like ma ta, wa ya sani ma ko bita zai-zai ta yi mi shi har maganaraure ta shigo, to wallahi in har ni ce Kande kanwar maza, sai na bata auren, ba kwa ga nin hidimomin da ake yi mata da wacce ake shigowa da su, wannan na bi wannan, yarinya ta je ta yi kyau fatar jikinta sai sheki take yi, kayan sawa kala-kala, mu muna nan cikin tsumma, dan kayan da akc raba mana idan an tashi byanmu albashi ma an daina saboda zuwanta, sai faman daga mana kai take yi wata ran ma cewa za ta yi ba ta san mu ba, da dai ba mu san asalın ungulu ba ne kuma tsintacciyar mage ba ta mage, wata rana ma sai ta sa an yi mana korar karc, in ba mu tashi tsaye ba. Don haka rama cuta ga macuci idaba ne, in maye ya ci ya manta uwar da ba za ta manta ba. Kamar inda ba zan manta da korar da aka yi mini a kanta ba, a gidan nan ni ce 'yar aiki ta farko kowa ya zo a bayana amman daga zuwanta gimbiya juya mana baya da kuwa sai abin da na ce duk abin da ta rarumo sai Kande ni dai babu abin da zan ce sai Allah Ya isa, ban yafe ba." Har tayi shiru ko me ta tuno? Can ta zaburo, "Kai ba zan iya bari ba, sai an je lahira, tun a nan zan rama wallahi, sai ta san ta yi wa Dela kawar maza, ni ce Kandala Makasau, mazana biyu kuma su ke bi mi ni." Su ma suna ganin ta fara yi wa kanta kirari sai suka fara zuga ta, nan take ta mike tsaye ta na girgiza jiki kamar wacce ake bugawa gangi, daman in har irin hakan ta faru haka suke yi mata fadi suke, "Sau Oga, sarauniyar 'yantuwo ta gidan gimbiya. Dole ne abi ta taki koi kumaa ci duka, sai ke murucin kan dutse ba ki fito ba sai da ki ka shirya. Ke ce dakalin majina, a hauki ki zan ki hau mutum i zauna dai dai. 73 Kadangaren bakin tulu, a kar kı a kas tulu, in an bar kı ka bata ruwa." Tadaga mu shu hannu, "Kun biya nı dai dai har na jı kin kara min kwarin gwiwa.cin birnin baiton tsinanniyar yarınyar nan ba kwa ganin irın arzıkin da yake kiran ta to na rantse ni ce sanadinsa, ko ni din nan da na fito daga garın mu duniyare neman abin duniya ban samu abin da ta samu ba, kullum burina in sami abin dunıya don ia ci duniya da tsinke, bayan 'yan sace-sace da ha'inei ga zambo cikin aminci da na kc yi har yau ban Isınana komai ba, yanzu zan yi mai dungurungun komai ta fanjama fanjam!" Su kuwa suna jin ta fadi haka sai suka fara dan zamewa suna ja da baya, ta karc musu kallo, "To matsorata ba ku ji wakar Shata ba da yakc cewa "Matsoraci ba shi zama gwani, ko wane ne, ko dan wane ne, don haka ku sarara ku ji in sha Allah duk abin da na samu zan sam mu ku, ko ba kwa so?" "Mu na so!" Su ka amsa. "To ku rike bakinku in ko ba ku sa mi shi linzami ba kuma sai kashinku ya bushe, ni zan iya zamewa in bar ku a cikin rigimar." Bayan kwana biyu muna zaune muna hira da Aunty, ta ce, "Husna. Don Allah maza ki yo min kiran Kande." Take na mike na fita don na idar da sakonta, ko da na duba ko ina ban gan ta ba sai na tambayi masu aiki, suka shaida minta fita, tun dazu. Bayan na koma na fada ma ta, ba tanan sai mu ka ci gaba da hirarmu, Aunty ta kalle ni, "Albishirinki 'yar uwa." Cikin zumudi na amsa,"Goro!" Ba ni." Ta miko hannu. Na sa hannuna kn na ta, "Don Allah Auntina ki fad amin, wallahi kin sa na ji zuciyata ta yi wani iri." 74 Ta sa dariya, "Ki kwantar da hankalnki, Kanwata, shin me kikc ci na baka is falling down? Dama Daddy ne ya biyawa Hassana da Hussaina Umara,n ni da ke Honey ya biya mana....." Ina, ban tsaya jin karshen abin da za ta karasa ba na Sane ta ina murna, har Kande ta shigo dakin ban daina tsalle da rawa ba, nan ta fara tambayar "Husna wani abin arzikin aka samu ne kike ta faman tsallchaka?" "Lah albishirinki Kande, umara za mu taſi da Auntina." Dif, fara'arta da annurin fuskarta ya dauke, sai da ta fahimci kamar mun gane sai ta fara yin yake da kinkinar babu gaira babu dalili, "Imh, mhn don Allah Husna da gaske ne Har kin sa gabana ya fadi." Kafin in bada amsa Aunty ta bata kamar haka; "Dauki ki mayar tun da ya fadi." Ta tsaya za ta yi mata tsari ta dakatar da ita, "Kin ga ni ba na bukatar surutu wais hin ina kike zuwa ne sau tari in ina neman ki sai a ce ba ka ki nan?" Nan ma ta fara inda inda, "Ranki ya dade babuinda nake zuwa ina wajen su Dan azumi." "Me ki ke yi musu?" "Wallahi dole ce ta sa na je,sau tari in na zo rabon abinci babu kwanukansu dole sai na je na kar6o." Aunty ta dan yi murmushi, "Ke dai ki fad amin gaskiya, na ga ki na kafa-kafa da Dan Azumi, ko dai 'yar gida za a yi ne?" "Ha! Ha! Ha! Ranki shi dade me zan yi da Dan Azumi, shi da bai da kudi sai dai in ke za ki tsaya mi shi." "Eh, dama in banda abinki da bazar wa yake rawa? Ai ni ce uwar amarya da ango." Ta na jin haka ta saki saki wawiyar dariya har da shewarta, "Yauwa Hajiya, in dai hakane na yarda kin sani na fi kwaria wajen da zan sami zaki da dan maiko, af ina zuwa." Ta mike ta fita da sauri, ta dawo riker da food flas a hannu ta ajiye gabanta 75 1 "Rankı shi dade gwaten acca ne muka yi shi ne na dan zubomi ki." Tabude ta gani ta na yaba ma ta, "Yauwa Kande, uwar tuwo mai halin tsiya da na kirki, ni ma na dan yi murmushi, Bayan "Hajiya ta Kande fita ke nan, mun kwana biyu mu na yin abin arziki. na fada. Bayan 'yan kwanaki, da la'asar na dawodaga makaranta a gajiye bayan na yi wanka da salla na nufi bangaren Aunty Rofar a rufe sai na tsaya ina tunanin ina ta tafi? Can sai ga Kande nan cikin zumudi, "Sannu da zuwa Hajiya Husna, ga dan mukulli Aunty ta bar min sallahu ta je Airport ne akan tafiyarku, ki gyara zakin kafin ta dawo." "To." Na ce bayan dan lokaci kalilan kafin ta dawo har na kammala komai, na dawo falon ta na kunna tashar MВС(2), Kande ta shigo hannu rike da foot flas da juice ta ajiye a gabana, "Hajiya Husna ga abincinki nan dambun kabeji ne na yi da kunun gyada, gimbiya ta ce ta na sha'awa shi ne nadan zuba mi ki na ga ke ma kina son irin wannan abincin." Cikin jin dadi na amsa, "Na gode Kande, kamar kin san ina jin yunwa, wannan kallon ne ya dauke min hankali." Ta cc, "Ai gara ki daure ki ci ga shi nan duk kin bi sai ramewa ki ke, na rasa abin da yake damun i, ko rashin ubangida ne Yarima." Take na dan zumbura baki, "E to, haka din ne, amman na fi kewar maman Sudan." Ta amsa cikin rausayar da kai, "To Allah ya dawo da su lafiya, ni dai ina kama kafa da ke, kuma in kun tashi tafiya ki siyo min dan kunnen gwal da zanin gado." Tana zaune ta na zuba surutu ta ce wannan ta ce wancan har sai da na gama cin abincin ina ta faman yin hamma, ta kalle ni "Bari dai in debe kwanukan in je in karasa aikin gabana, tun da dai kin cinyc shi kenan." 76 Da yake barci farawo ne, ban san lokacın da ya sace ni baа, nan na bingire kan kuierar da nake zaune ahe ban dade da yin barcin ba Aunty ta dawo ko da ta ga barci nake yi sai kawai ta dau dan mukulli a usa . ni ta haye sama ta na shiga bandaki ta shige ta yo wanka ta na shirin bude dirowar da take ajiyс kayanta nan ta ci karo da ambulan bisa gefen gado, ba ta damu da ta ga me ke rubuce a ciki ba sai ta buſe lokar. Me zai faru? Sai ta ci karo da faya daga cikin dollars din da aka sako cikin kayan sa ranta. A'a, me yake shirin faruwa ne? Ta fada nan dai ta tsananta bincike, wanda ta san ta yi ajiyar kudin me take shirin gani ne? Wayam cikin hanzari ta zuro doguwar rigar sannan ta dawo wajen ambulan din ta zauna, kana ta bude. Mе yakc shirin faruwa nc? Tambaya ta uku da ta yi wa kanta. Kai! mai karatu ku biyo Aunty Jameelah, don jin me ke faruwa. Ta na bude wasikar ta fara karanta abin da ke ciki, take ta fara murza ido. Shin ko gizo yake min ne? Har sai da ta ji wasu zafafan hawaye na zubo ma ta sannan ta san babu gizo mafarki gaskiya ne ga abin da ke ciki kuma hannun na ni Husna ne. Hello,yayana Mahmud na yarda zan aure ka, domin ian matukar sonka, sai dai kuma ya zamu yi da babbar annobar da ke gabanmu? Wato Aunty, ta zame mana matsala sai dai in na tafi sai ka bi ni cana daura manaaure, kuma na ga hotunan d amuka dauka ya yi kyau, sai kuma na aure insha Allahu, sai na ji daga garc ka, maigidana. Matarka, Husna. Ta na zuwa dai dai nan ta fashe da kuka, "Na shiga uku, yanzu haka Husna za ta yi min?" Nan take ta rarumo abin duka ta yo kasa bayan ta kare min kallo. Tsana da takaici suka dada bijiro mata, ko me ta tuna? Sai ta yi wulli da abin hannunta. Nan take na ji an rufe ni da duka hannu bıbbiyu, cikin magagi na farka a kidime ina fadin "Wayyo Aunty me ya faru?" 77 "Uhanki ne ya faru shegiya Isinanniya, ashe da gaske Esintacciyar mage ce ke, inym ki rana ke kuma ki yi min dare? To wallah wban kuturuya yi kadan bare na makaho." Na durkusa ma rokon ta "Don Allah mena yi, ki fada min luifina." "Don ubankı ai kin fi kowa sanin abin da kika yi, ke har kin isa in yi kishi da ke Ta wullo min takarda,"Wannan rubutun waye" Ina karba na ji gabana ya fadi,sai lugudem tara-tara yake yi, jikina na rawa har na gama karantawa. Take na runtuma da kasa, asje duk bain da muke yi Kande ta na labe sai ga ta ta shigo ta na tambyar "Yau gimbiya me ya hada ki da 'yar lelen taki?" Nan ta fara zaiyanc mu su abin da yake cikin wasikar, ande ta saki dariyar keta, "Allah na gode maka da ka tonawa wannan tsinanniyar yarinyar asiri, Allah ya rama min akan sharrin da kike kulla min a gidan nan, ai ga irin ta nan in mun zo mun fada mi ki sai ki ki karyata wani abin ma sai kin je cikin dirowar kayanta." Nan Kande ta fara dungure min kai ta na rankwashina, "Ke tsintacciyar mageba borin kunya ba ko kasa za ta tsage ki shiga yau kashinki ya bushe, nan suka tusa ni a gaba har zuwa dakin kwanana, me dai faru? Nan Kande ta fara zaro kayan sawata Kasa can sai ga hotuna kusan kala uku, sun zubo nan fa Aunty ta rarume su. Me zan gani?" Ta fada cikin karaji abin da ke jikin hotunan yayanc rungume da ni, nan take zafin kishinta ya dada vaiyunuwa a kaina, cikin kuka ta fara "Kin ci amanata, ana tausaya mi ki ke ba ki tausayin kanki, Husna ban san ki ban kaunar ki na tsane ki a kan mijina zan iya fito na fito ko da kannena ne, ke ko da kuda na gani ya na yawan bin sa sai na tuhume bare ke, ammam bari ki ga makomar

Chapter 12 of 13