Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
maci amana irinku." Take ta fara danna wayar hannunta, "Hello, aka amsa daga daya bangaren, ta tambaya, "Don Allah ina son yi magana da Abba Commissioner " "Ah ba ya nan? To don Allah DPO 78 ina son ka ban 'yan sanda mutum Lryu yanzun nan.... ina jin ta fadi haka ne na yi gurfane a gabanta, "Aunty sharri ne fa aka Kulla in ki dube ui da idon tausayi Allah gatana sai ke, nan ta saurin kauda ido, ta juya min baya, har sai da 'yansanda suka zo ta shaida mu su komai, sannan ta ce su tuhune ni ina na kai dollar ta zata za a gani a cikin kayana, amman fa cikin zubda hawaye take yi mu su bayani, lokacin da za mu fice muka yi wa junanmu wani irin marayan kallo, muna fita ta ci gaba da kallon hotunan take ta yi kwafa, "Lallai gaskiyar masu magana da suka ce duk macen da ta ce namiji uba ne, to ta mutu marayiniya,. Na yarda da namiji ba dan goyo ba ne, wallahi yau kowace wacce..." "Ranki shi dade ki kwantar d ahankalinki, mu ne fiya-ya maganin kananan Kwari,har d amanyan don haka yanzu ki ba mu izini mu yi watanda da kayanta, tun da ajiyarsu ba za ta yi amfani ba." Take ta amsa suna fatale da kafan daga cikin shirgina wani hoto ya fado a gabanta,ta na kare mishi kallo sai ta yi saurin kai mi shi raruma, ta duba. "Me zan gani? Turkashi, abin na Husna har ya kai ga dauko hoton da muke jiki da 'yar uwata rabin jikina abin so da gani na? Lallai za ta fiskanci 6acin rai da dana sanin taba wannan hotunan." Nan dai ta ci gaba da juya shi ta na mamaki, tsufa da kďewar hoton da ya yi ko ya aka yi a yi wannan tsufan" Ai kuwa ko a cikin satin nan ná dauko nawa na gani, can wani 6angaren na zuciyarta ake ba ta shawara ya kamata ki je ki duba na ki don haka take ta wuce 6angarenta cikın hanzari shigarta daki ke da wuya ta bude ma'ajiyar hotunanta budewar da za ta yi ta ci karo da nata, ta duba bayan lambar da kwanan watan duk daya ne, sannan ga wasu kalamai masu sanyaya jiki da ban tausayi da aka rubuta a bayan tsohon hoton, SUBHANALLAH WALHAMDU LILLAHI WA LA'ILAHA'ILLALLAH WA BILLAHI ALAIHIL AZIM. Me ke shirin faruwa ne? 79 Duk da sanyin na'urar dake sanyaya dakin bai hana ta pumı ba "Wayyo nı Raudat, kar dai a ce Ilusnu ita ce 'yar uwata Asma'u da ta bata tun ta na karama? Daga nan ta fara tuno irin labarin da take ba ta da asalin ita kan ta Husnan, ta fito neman iyayenta ne tunda an ce a garin Maiduguri ake tsince ta... Kwarai da gaske dama kin daina tantama a bangaren zuciyarta ake shaida ma ta ko kin mantakarshen surar nan da ki ke karantawa kullum in kin yi sallah asubah? Ko kin manta sunayen ALLAH tsarkaka ASMA'ULLAHIHUSNA Tun daga nan idonta ya rufe ta ke jiri ya fara daukar ta sai ta fara kokarin faduwa....... Kash! Masu karatu laifin dadi karewa, domin shi kansa ruwan biron nawa a dai dai nan ruwan jikinsa ya kare, take juwa ta fara daukarsa, mu ka yi asbiti sai ku yi hakuri sai mun haďu a kashi na uku. Ku dubi RAYUWAR KENAN NA UKU Taku mai kaunar ku kasance da karanta littattafanta masu fitowa kamar su RANAR MUTUWA, SO YA JI KUNYA, akwai fadakarwa da rayuwa mai inganci da nishadantarwa а cikin labarin, ku dai masoya kada ku sake a ba ku labari. Daga Haj. Jameelah Halliru Brigade (Aunty Mamee) 80 Madaba'ar IYA RUWA 08029418426, 08065566690 An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 13 of 13