Reading SAKAYYA DAGA ALLAH BOOK ONE BY FATIMA IDRIS UMAR Chapter 2 | TKNovels


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yi sannan ta wanke pant
ɗin ma ta rataya shi gurin shanya duk ta hada zufa dazaran tayi aiki seta ringa
hada zufa fitowa tayi ta dauki kayanta doguwar riga ce dan kayanta duk dogayen
riguna ne ɗaiɗai kune ba doguwar riga ba wanka tayi tareda alwala tasaka kayan
sannan tafito Sallah ta farayi tana idarwa ta mike tafara tattare dakin duk kayan
da suka wargaza seda ta gyara tass ta share dakin tayi mopping sannan ta fita a
part ɗin gaba daya part ɗin Anty ta wuce dan tunda taga yanda part ɗinsu ya baci
tasan basanan ne ko sunfita anguwa tare da mama baza'ayi sati basu fita ba daga yau
suna gidan kawar maman nasu haka sukeyi basa taba zama guri daya shiga ɗakin tayi
bakinta dauke da sallama ƙasa ƙasa kamar kullum yauma Anty na zaune kan kujera
muhiba kuma tana wasa ita kadai se galantoyi takeyi gaishe ta tayi motsi da bakinta
kawai tayi kaman wacce ta amsa abinci ta kawai tace mata taje taci har mamaki ma
Ayra take yi yanda yanxu take ɗan bata abinci da wuri wucewa tayi ta dauki abincin
duk da kwata kwata abincin kotaci ba isan ta yake yi ba kuma bawai babu abincin
bane kawai de baxa ta bata taci ta koshi bane yanda aka samata Haka takeci zama
tayi taci abincin mikewa Anty tayi ta shige dakin ta binta a baya Ayra tayi dan
tasan idande ta mike toh tana nufin ta bita ne shiga dakin suka yi wani irin warin
wani abune ke tashi a cikin dakin kaman ba lafiya ba Amma me Ayra ko ajikinta da
alama ta saba da wannan warin ne dan ko gyaran duniya zatayi haka yanda take jinshi
ma sede tace karuwa yakeyi naɗe kayan kan bed ɗin ta fara yi tass tanade sannan
tayi shara da mopping bandakin ta bude da addu'a a bakinta ta shiga ai gaba daya
bandakin a kacame yake ga wani kalan Ruwa a kasan tails ɗin daya bushe Brown haka
ta wanke tanayi kaman zatayi amai domin kuwa ta tsani abun kyama tsikar jikinta ma
tashi yakeyi inde taga abun kyama jikin ta har girgiza yakeyi duk tabi ta rikice
tanada tsoro sosai wanke toilet din tayi dakyar sannan ta fito da pant ɗin da suke
toilet ɗin gaba daya sunkai Ashirin duk wari ma sukeyi wani harda jini a jikinsa a
cikin bocket ta saka su da détergent kanta a kasa ta fito kallon ta Anty tayi na
'yan sakanni ta kauda kanta daga gare ta sannan tafara magana cike da takama kaman
bataso ''ki tattara hada underwear da vest ki wanke su kuma ki tabbatar sun fita in
bahaka ba kinsan sauran'' takarasa maganan tana jan kwafa gyaɗa mata kai kawai tayi
kanta akasa haka ta buɗe kofan ta fita a cikin ɗakin wucewa bayan ɗakin tayi
baiwar Allah ashe harda kuka tayi idanunta sunyi jaa idan ta tuno dattin
banɗakin kaman tayi amai har wani irin hadiye zuciya takeyi kaman me shesheka tana
hana aman zuwa ruwa ta hada tasaka duk detergent ɗin da ake sawa tunanin yanda zata
fara wanki ma takeyi batason saka hannun ta sabida tsabar yanda panties ɗin sukayi
datti gashi wari ma suke yi halamun sunjima da dattin ajikin su wasu jini ne ma
ajiki duk ya bushe se wari yakeyi kayan de gaba daya ko kallon su mutum yayi idan
me kyama ne se yayi amai jika kayan ta farayi ko kallon suma batason yi kanta a
kasa tana kallon gefe guda da kyar tasaka hanun ta acikin ruwan wankin jijjige su
kawai takeyi ta cire haka ta jijjige gaba dayan su ta kara hada wani ruwan ma
tasaka su se asannan ne tafara wanke su tanayi tana hawaye da kyar ta wanke kayan
nan bada son ranta ba seda tayi kusan ruwa huɗu sannan ta dauraye ta shanya tagaji
ba kaɗan ba zama tayi tace bari taɗan huta sabida tsabar yanda ta gaji haɗa kai
tayi da guiwa tana hutawa domin ba karya harga Allah ta gaji ba kaɗan ba.....

'''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''
''''''''
Wani irin tamfa tsetsen gida ne ɗan uban su wanda kaf unguwan babu gidan da
yakaishi haduwa anguwa ne na masu kuɗi bana yara ba ko ina shiru ba mutane kaf
gidajen anguwan ba na raini Amma wannan gidan duniya ne gaba daya ma get ɗin gidan
ma kawai abun kallo ne.........
Ga me bukatan karanata littafinnan daga farko har ƙarshe ze iya nema na ta
wannan number 09060413321

🌹Mhizz teemah 🌹

💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥
Story& writing
By
Fatima Idris Umar
🌹(Mhizz teemah)🌹

💋💋HAZIƘAN MARUBUTA💋💫
*HAZIƘAN MARUBUTA.*

*Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci,
haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar,
ilmantar tare da nishaɗantarwa.*

Dedicated to my beloved 💔Mom 💔
Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wani ko wata a

𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁𝘀 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘅𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 , 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲 𝗸𝗮𝗱𝗮𝗶
rashi ne, idan kunga typing error ko wani mistake kuyi hakuri nima xan kokarta 🙏🥰.

𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗯𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗮 𝗦 . 𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵

4️⃣
Page
Wani irin tamfa tsetsen gida ne ɗan uban su wanda kaf unguwan babu gidan da
yakaishi haduwa anguwa ne na masu kuɗi ko ina shiru ba mutane kaf gidajen anguwan
ba na raini Amma wannan gidan duniya ne gaba daya ma get ɗin gidan ma kawai abun
kallo ne ya hadu iya haɗuwa, gida ne babba se kashiga cikin gidan ma zaka gane
wajen ba komai bane ya haɗu yanda baxan iya misalta muku bama idan nace zan tsaya
kiyasce muku yanda gidan ya hadu ma se mugama page nan har mushiga wani so kawai ku
ƙiyasce yanda yake irin gidan nanne da ake cewa aljannan duniya domin kuwa ya kai a
kira shi da fiye da haka ma part Uku ne a cikin gidan kowanne yanada tazara da ɗan
uwansa manya manyan part ne ba ƙanana ba kowani part yanada upstairs kowani part
ɗauke yake da ɗakuna Uku a down stairs Uku a upstairs ga wasu Flowers da kowani
part yake zagaye dashi ta bayan part kuma akwai lambu me ɗan girma yana ɗauke da
ƴaƴan itacuwa kaman ayaba dade sauran kayan fruits Sannan akwai katon fool ga kuma
kujeru na shan iska a jere ta gefen fool ɗin, gidan de ba'a cewa komai domin kuwa
ya hadu ba karya, mata biyu ne a gidan kowa da nashi part ɗin ɗayan part guda dayan
kuma na mazan gidan ne ko ina a tsare yake
Part din farkon na shiga falon yahadu ba karya yanada girma sosai mu haɗu a falo
ake kiran irin wannan falon bayan falon kuma kowani daki kashiga akwai falon sa
ɗan daidai da ɗakin shi da banɗaki, bayan dakuna uku na kasan kuma akwai kitchen
shikuma yana ta ɗan lungu a gefen kitchen ɗin akwai wani ɗaki wanda ina kyauta ta
zaton na masu aiki ne cikin kitchen ɗin kuma yanada girma a can ciki akwai wani
kofa shikuma store se kofan da xesada ka ta bayan gidan inda anan garding din part
ɗin yake,wata hamshakiyar mata ce zaune a kan daya daga cikin lumtsuma luntsuman
kujerun falon tanada ƙiba ɗan daidai irin na hajiyoyin nan farace tas tanada tsayi
Amma ba sosai ba a shekaru bazata wuce 42 ba kyakyawa ce kallo takeyi Amma bawai ta
maida hankalinta gaba daya akan kallon bane da alama ta tafi duniyar tunani ne wata
matashiyar yarinya ce ta shigo dakin bakinta dauke da sallama da kayan makaranta a
jikin ta da alama dawowanta daga makaranta kenan aƙalla zata kai 13 years fara ce
kyakyawa yanayin jikin ta irin na yaran Madara ne yarinyar akwai ƙugu dede da
shekarunta ɗass dashi ga breast nan da suka fara cikowa suma, zama tayi kusa da
wannan matar ta kwantar da kanta a kafadan ta''wai mommy mutum ya shigo ma har yayi
sallama baza kijishi ba kin fara sana'an naki kenan wai meyesa kike sa damuwa da
tinane tinane a ranki ne dan Allah kidena yawan wannan tunane tunanen inba haka ba
zaki iya sakawa kanki wani ciwon'' yarinyar tafada tana langaɓar da kai kaman
zatayi kuka domin kuwa harga Allah batason ganin mahaifiyar ta a haka, hmmmm dogon
numfashi Mommy taja tareda furzar wa sannan tafara shafa kan yar tata domin kuwa
ita harga Allah tana son ya'yan ta batason wani abunda ze bata musu rai yaranta 4
ne kuma duk maza ne daya ce mace itakuma Allah yayi ta da son yara ba kaɗan ba
mazan ma kuma gashi yanzu duk basa nan shiyasa kullum da ta zauna seta fara tunani
kaman basa kiranta kaf ɗin su kowanne yana kiran ta kullum Amma hakan ma duk be
mata ba tafiso taringa ganin yaranta kusa da ita,'' Ruma tashi kije kiyi sallah ki
ci abinci se ki huta nasan kin gaji ko'' tafada tana kallon yar autar nata gyada
mata kai tayi tana mikewa,
wucewa tayi wani ɗaki dayake ta gefe a ƙasan domin tayi wanka da sauran abubuwa
dakinta daban Amma shi dakinta baida falo iya bedroom ne da bathroom komai na yaran
masu kuɗi akwai kuma yan auta domin kuwa daga baban har maman suna ji da ita kai
harma da yayun nata, tana gama shirinta ta fito falon kasa direct dining ta nufa
anan ta zauna zamanta bada jimawa ba sega mommy ta karasa gurin zama itama tayi a
kujeran kusa da Ruma ita tayi saving nasu abincin suna ci suna taba hira kullum
idan ta dawo seta bawa mommyn ta labarin Ayra ita kanta Mommy harta kamu da son
Ayran tun bata santa ba domin haka kawai yanda Ruma take bata labarin yarinyar ta
fahimci tanada hankali sannan mahaifiyar ta tabata tarbiyya gashi kuma tana son
yara a rayuwar ta barin ma mata ita kuma 'yar ta mace daya shiyasa ma take ji da
ita sosai, suna gama cin abincin mikewa sukayi Ruma ta wuce ɗakin ladi me aikin su
don ta kirata su kwashe kayan aikuwa hakan akayi kwashe kayan sukayi ladi ta wanke
su ita kuma Ruma tana gefe tana kallonta suna taɗi dande itakam tanada surutu
bakinta baya iyayin shiru na wasu mintunan tanason tana zuwa gun ladi sabida tana
sata dariya sosai idan tana bata labari haka ta gama suka wuce ɗakin ladin dan anan
take wuni sabida kota zauna da mommy bawani hira sukeyi sosai ba inkuma ta zauna a
daki to karatu zatayi ko kuma bacci haka suka ta hiran su har lokacin daura girkin
dare yayi nan ma tare suka wuce kitchen ɗin Amma de ruma batayi komai ba tana tsaye
tana ganin yanda ladi take aiki suna hira kuma har ta gama komai suka jera a kan
dining sanna Ruma ta wuce dakin ta wanka tayi ta fito daure da towel kayanta tasaka
tayi sallah kana ta fito sukaci abincin dare itada mom tattare kwanukan tayi ta
kaisu kitchen bata ko kira ladi ba sannan ta wuce dakinta ta dudduba littatafan ta
tayi shirin bacci kawai ta kwanta Mommy ma kwanciya tayi dan already tasan ko abee
ya dawo ba shigowa zeyi ba tunda dare yayi seda safe suke gaisawa addu'o'in ta da
tasaba yiwa yaranta da ita kanta tayi, ta riga da tasaba ko acikin bacci ne tayi
juyi zata gyara kwanciyan ta setayiwa yaranta addu'a ko kuma idan ta farka cikin
dare wani uzurin ya tada ta kai itafa kome takeyi toh tanayiwa yaranta addu'a ne da
fatan Allah ya shiryar mata dasu ya karesu aduk inda suke ya kiyayesu daga cin
haram wannan addu'oin har sun zame mata jiki kuma hakan yanada kyau domin kuwa shi
(addu'ar iyaye yanada matuƙar tasiri a rayuwan 'ya'yan su saboda haka ina fatan duk
wanda ya karanta Wannan page nawa idan ma bayayi toh ya fara a kowani hali ana so
uwa ta kasance me yiwa yaranta addu'a sabida ze temakesu daga wasu abubuwan koda
wani ne yake nufinsu da sharri toh wallahi sanadin wannan addu'a da mahaifiya take
wa yaran ta dare da rana a cikin kowani hali Allah ze kare mata'ya'yan ta Allah
yasa mudace kuma ina fatan ku gyara idan da bakwayi yanzu ku fara) bacci ne me
daɗin gaske ya dauketa tareda yaƙinin aduk inda yaranta suke Allah natare dasu kuma
ze kare mata su ASUBA TA GARI MOMMY AND RUMA
''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''
AYRAH
Wani irin wahalallen bacci ne yayi gaba da ita a gurin abun tausayi ba zato ba
tsammani kawai se jin saukan duka tayi a jikin ta ta ko'ina a tsananin ruɗe ta mike
dishi dishi ta fara gani kafun ta fara kallon raɗas dukanta kawai anty takeyi ba ji
ba gani haka take sharba mata bulala a jiki se kuka take yi tana neman a gaji Amma
ina ba mejinta kuma kodama ana jinta ba wanda ze ceceta haka anty tahada mata
hawaye da majina sannan tafara magana tana haki domin kuwa itama kanta ta gaji se
haki takeyi ''Dan ubanki in saki wanki kifara bacci sannu Maji daɗi muna fuka yau
zakici ubanki a gidan nan!!'' taƙarashe maganarta tana hakadeta da kafanta seda ta
fado daga kan dakalin da take baiwar Allah se kuka take yi cikin kuka tafara magana
''Anty dan Allah kiyi hakuri bazan kara ba wallahi baccin ne ya dauke ni Amma
nagama wanki''tafaɗa tana sheshekan kuka hawaye da majina duk sun hadu sun bata
fuskan wani irin tsawa ta daka mata seda ta firgita ''dalla rufemin baki wawuya
kawai'' kama bakinta tayi irin kaman yanda taga a makaranta ake cewa su kama
wataran so take ta hadiye kukan Amma ta kasa sabida ko motsi tayi se taji jikinta
kaman ana fasa mata shi sabida zafin duka wucewa Anty tayi tana cemata ta bita
mikewa tayi da kyar kasa mike tsayin ta tayi sabide kugunta da taji ya rike
sanadiyan hankaɗata da Anty tayi a sunkuye ta fara tafiya kafin da kyar ta iya mike
tsayin ta nan ma da kyar take tafiya shiga cikin dakin suka yi Anty tasata Neel
down hanun ta sama a tsakiyan falon haka tayi tana kuka mara sauti wucewa tayi ita
kuma ta koma ɗakin ta ta kwanta abunta ko a jikinta seda tayi kusan 1hr sannan Anty
ta fito tana ganinta ta ja tsaki ta zauna a kan kujera tana danna waya Allah sarki
Ayra duk guiwoyinta sun sage har rawa sukeyi kaman zata dungura ƙasa seda ta gama
abunda zatayi sanna ta mike ta rankwashe ta tare da cemata ta bace ta bata guri da
kyar ta iya mikewa kafanta na rawa haka take tafiya da kyar da kyar seda ta kusa
fita daga dakin taji muryan Anty tana cemata gobe bazata je makaranta ba zatayi
mata aiki toh kawai ta amsa mata don Allah nagani ta ƙagu tabar dakin haka ta fita
ta wuce part ɗin su gashi yana da tazara da part ɗin Anty Amma haka ta wuce ɗakin
su tana shiga toilet ta wuce sabida ta samu tayi wanka ko zataji saukin abunda
takeji.....
Game bukatan karanta book na daga farko har ƙarshe ze iya nema na ta wanna
number via WhatsApp 09060413321
🌹Mhizz teemah🌹

💥SAKAYYA DAGA ALLAH 💥
Story & writing
By
Fatima Idris Umar

𝐇𝐀𝐙𝐈𝐊𝐀𝐍 𝐌𝐀𝐑𝐔𝐁𝐔𝐓𝐀
🌹(Mhizz teemarh)🌹

*HAZIƘAN MARUBUTA.*

*Marubuta ne masu tafiya da salon zamani tare da koyarwar addinin musulunci,
haziƙai ne kuma jajirtattu wajen fito da labarin da zasu wa'azantar ya faɗakar,
ilmantar tare da nishaɗantarwa.*
Dedicated to my beloved 💔Mom💔
Wannan shine littafina na farko Please idan yayi dede da rayuwar wata ko wani
toh a rashin sani ne,sannan idan kunga mistake or typing error kuyi hkr 🙏.
𝗖𝗼𝗺𝗺𝗲𝗻𝘁 𝗱𝗶𝗻𝗸𝘂 𝘀𝗵𝗶𝗻𝗲 𝘅𝗲 𝗸𝗮𝗿𝗮𝗺𝗶𝗻 𝗸𝘄𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗴𝘂𝗶𝘄𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘁𝗮 𝗵𝗮𝗻𝘆𝗮𝗿 𝗵𝗮𝗸𝗮𝗻𝗻𝗲
𝗸𝗮𝗱𝗮𝗶 𝘅𝗲𝘀𝗮 𝗻𝗮𝗴𝗮 𝘆𝗮𝗻𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗸𝗮 𝗸𝗮𝗿𝗳𝗶 𝗹𝗶𝘁𝘁𝗮𝗳𝗶𝗻𝗻𝗮𝗻 𝘀𝗵𝗮𝗿𝗲 𝗳𝗶𝘀𝗮𝗯𝗶𝗹𝗶𝗹𝗹𝗮𝗵.

5️⃣
Free Page

Wanka tasamu tayi da ruwan ɗumi tanayi tana share kwallan idonta dakyar ta
karasa wankan maida kayan jikin ta tayi sabida bata shiga da wani kaya ba a haka ta
fito direct bed nata ta wuce rigan baccin ta tafitar doguwa mara nauyi me laushi
toilet ta koma tasaka ta fito bata tasa hula ba hakan yabawa dogon gashin kanta
bamar bayyana wani irin gashi take dashi me ɗan uban yawa har gadon bayan ta baƙi
ne sosai gashi da tsayi da cika bata daure shi da ribon ba sabida yanda duk take a
wahale da alamun datti a jikin gashin dan yanda bata samu lokacin kanta bama balle
na wanke kai yawan gashin ma bazata iya wanke shiba dan idan tace zata wanke seta
ɓata more than an hour's dan sede kawai ta jagwalgwala kan takasa gyara shi shiyasa
ma take barin shi da dattin sa Amma kullum yana cikin hula dan gaba ɗayan shi take
turashi cikin hula in zata makaranta kuwa ɗaure shi takeyi ta naɗe shi duka a ribom
ɗin
Seda ta fito daga wankan nema sannan ne ma ta ankara da su Eshall da duk suka
baje a kan bed, bata tsayabi takansu ba sabida itama takanta takeyi already tayi
alwala darduma ta shinfida nan ta haɗa sallolin da batayi ba tayi su sannan ta haye
kan bed dinta takwanta dan tasamu tayi bacci ko zata rage abunda take ji koda ta
kwanta ma ta kasa bacci hawaye kawai take yi tana tunanin Ummin ta (haka take kiran
maman ta) tanajin ƙuna a cikin zuciyar ta batajin dadin abubuwa da dama yarinya ce
ita dole tana bukatan wanda zena ɗaura ta a kan hanya Amma bata samu ba, ba abunda
ta sani se wahala,ƙunci kiyayya ga rashin uwa a kusa kuma batasan wani abu wai shi
soyayyar mahaifiya ko jin daɗin Rayuwa ba, haka tayi shiru hawaye kawai yake zuba
mata kukan ma yadena fitowa shiru tayi likmau kamar me bacci tana haka har bacci
barawo ya sace ta, washe gari dakyar ta iya bude idanunta da suke duk a kumbure
sabida kukan da tasha kafun tayi bacci
bakinta dauke da addu'a ta farka dafe kanta dayake sara mata tayi fuskanta ya
kumbura abunku da farin mutum idanun nan sun ƙanƙance mikewa tayi direct ta nufi
toilet alwala tayi ta fito dadduma ta shumfuɗa Amma kwata kwata ta kasa tsaya wa
tsabar yanda take jin karta kaman ba'a jikin ta yake ba sede zama tayi tayi sallah
a zaune tana idarwa taɗan yi addu'o'i a gurin ta kwanta kan abun sallah sabida
taɗan huta kwata kwata bata jin dadin jikinta seda ta kara kusan 1hr kana ta mike
ta naɗe darduma ta ajiye shi inda take ajiye su Marwa ko suna ta shan baccin su da
idan ta tashi Sallah tana tada su Amma wataran ha duka take sha wataran kuma su
mata masifa hakan yasa ta dena tada su duk Time da suka ga dama sutashi,fita tayi
daga ɗakin tana tafiya tana ɗingishi fitan ma wallahi dan yazame mata dole ne Amma
da bazata fita ba bayanda ta iya ne kawai direct part ɗin mama ta wuce dan inde ta
riga da taje na Anty bazata fito da wuri ba shiyasa gwara ta fara gyara wa mama
nata shiga falon tayi bakinta dauke da sallama kasa kasa kaman yanda ta saba haka
ta fara gyaran tanayi tana huta wa dan Allah na gani tana wahala seda tayi tayi
komai tass tasaka turaren ɗaki sannan ta fice daga part ɗin dama sauri sauri tayi
sabida bataso mama ta tashi dan tasan zata iya sakata wani aikin wucewa tayi part
ɗin Anty,batasan meye sa tace baxata je school ba yau kuma bata ji daɗin hakan ba
batason fashin makaranta bakinta ɗauke da sallama ƙasa ƙasa kaman yadda tasaba haka
ta shiga ɗakin bakowa a falon da alama yau bata tashi ba Amma indo me aiki tana
kitchen jin halamun indo a kitchen se kawai ta karasa kitchen ɗin Indo na kallon ta
ta tallafa mata tana mata sannu dan tasan tabbas yarinyar tana wahala
kashe gas ɗin da take girki tayi ta kama ta suka wuce ɗakin indon wanda yake
gefen kitchen ɗin sabida ganin Anty bata fito ba suna shiga ta zaunar da ita a
bakin gadon ta shima ɗakin yanada ɗan girma se toilet a gefe shigewa toilet ɗin
tayi ta ɗibi Ruwa me zafi a cikin ɗan bowl ta fito dashi tare da towel karami zama
tayi gefen ta a ƙasa ta ɗaga kafan nata hakan da tayi ma seda Ayra ta ɗan yi ƙara
kaɗan dan ko ita idan tana tafiya jan kafan take yi sannu ta mata kana ta ɗaura
ƙafan a kan cinyan ta ta matse towel ɗin kaɗan ta fara matsa kafan kara Ayra ta sa
ai ba shiri ta cire towel ɗin ta ɗago tana kallon ta tare da tambayan ta meya faru
da zafi Ayra ta faɗa har hawaye ya taru a idon ta sannu tayi ta mata kana tace tayi
shiru kar Anty ta fito dan wallahi tasan inde Anty ta fito taga abunda take yi wa
Ayra to takara mata wani matsalan ne kuma itama kanta tashi ga matsala, seda ta
gama mata bayanin idan ta matsa mata ƙafan zataji daɗi zedena mata ciwo kana ta
kara ɗaukan towel ɗin tana matsa mata kafan nan ma ahankali take yi ba karamin
namijin ƙoƙari Ayra tayi ba duk da haka seda tayi hawaye sabida akwai zafi sosai ta
daure ba kaɗan ba nan Indo tayi ta gama maida bowl ɗin tayi kana ta dawo tace da
ita ta kwanta ta huta ita zata gyara ɗakin yau kam kawai ta huta zuwa an jima tana
ɗan tsoro da fargaba haka ta kwanta akan bed ɗin Indo kuwa fita tayi a ɗakin ta hau
gyaran ko ina ta gyara shi tass kana ta koma kitchen ta cigaba da girkin har tagama
gyaran ɗaki da girki duk Anty bata fito ba taji daɗin hakan sosai ganin Anty bata
tashi ba ɗaukan abincin da ta ɗiba zata bawa Ayra tayi ta koma ɗakin nan tasamu
Ayra tayi bacci Allah sarki baiwar Allah dama baccin be ishe taba abincin ta ajiye
a ƙasa kawai ta zauna tan kallon Ayra tana kuma tunanin Rayuwan mutanen gidan da
Allah ya jefota matsayin 'yar Aiki
A school kuwa yau da su Ashfat basu ga Ayra ba duk se suka damu sunyi wani
jugum jugum sunata tunanin kome ya hanata zuwa kowani malami/malama idan suka shiga
se sun tambayi 'yan class ɗin meya hana Ayra zuwa duk da ba yau tafara Rashin zuwa
ba idan yau tazo toh gobe bazata zoba haka take kullum tana cikin fashi tanada
ilimi sosai ga shiga rai shiyasa duk malaman suka shigo basu ganta ba sesun tambaya
har aka tashi de su Rumaisa kam basu wani ji daɗin karatun ba haka kowanen su ya
koma gida zuciya a cunkushe gashi ba waya take da shiba balle su kirata har su duk
suna da waya kuma sunɗan girmeta dan ita Rumaisa tanada 13 years itama Ashfat 13 ne
sun girmeta da kusan 2years
'''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''''
A bangaren rumaisa kuwa koda ta koma gida bata samu Mom a falo ba dakin ta tawuce
wanka tayi tareda alwala Sallah tayi kana ta fito dan cin abinci dakin mom tashiga
nan tace mata ta dawo sannan suka fito tare dan cin abinci sabida ita mom din su
bata cin abinci se Ruma ta dawo na safe ma tare suke ci dining suka wuce mom tayi
saving ɗin su suna ci suna taba hira a nan ne ma take gaya mata ai yau Ayra bataje
school ba tanuna damuwanta karara har tana tambayan meya hanata zuwa Amma se Ruma
tace itama bata sani ba haka suka karaci cin abincin su suka tashi yau kam bata ko
shiga gurin ladi ba tunawa tayi da kwana biyu bata shiga gurin Ammii ba hakan yasa
ta fita daga part ɗin nasu dan taje ta gaishe da Ammii part din ta tawuce shiga
tayi da sallama dauke a bakinta tashiga falon Amma shiru taji wucewa cikin dakin
tayi tana kara doka sallama hakan yasa Ammii dake cikin daki tana bacci farkawa
fitowa tayi daga dakin ita kuma tasaka kai zata shiga kenan ribas taci ganin ta
fito da fara'a suka gaisa tare suka koma falon anan suka gaisa a shekaru Ammii zata
kai 30 bata taɓa haihuwa ba suna zaman lafiya da mom se suyi kusan satituka ma basu
hadu ba se ita Ammii ne sa'i da lokaci take shiga gurin mom ɗin suɗan taba hira duk
da ita mom bata sakewa da ita sosai haka kawai itakuma jinin su bezo daya ba
itakuma Ammii tanason shigewa Mom ɗin hakama yaranta domin kuwa taja yaran ajiki
sosai kuma suna sakewa da ita Amma banda babban ɗan shi ko kula ta ma ko shiga
safgan ta bayayi,
Sunɗa taba hira kadan kafin Ruma ta mike sabida tanaso suyi waya da ashfat
shiyasa tace mata zata tafi.....
🌹Mhizz

Please Login or Register in order to submit comment