Farouq yazo , koda aka sheda mata zuwan sa sai da ta b'ata
lokaci kafin tafito , ta sanar da Gogal zata fara koyan motar gashinan anturo me koya mata ,
dayake Gogal tasan Farouq shiyasa Aysha tace dole sai dai yasaka face mark da glass kar
Gogal tagane sa , haka kuwa akayi suka fice koyan motar tana rainawa Farouq hankali.......
Lokacin da suka fita a motar daga layin shi kuma Hameed lokacin ya shigo , dan shima a
cikin unguwar gidan su yake haka ya shiga gida duk jiki a sanyaye ......
Aysha kuwa Farouq ko kanzil yak'i yace mata , kawai jan motar yake baya nuna mata yadda
zatayi ta koya , tuni ta kira Alhaji ta sheda masa yadda suke , kiran sa yayi ya shiga masa fad'a
sosai ala dole yafara nuna mata yadda zata iya motar.........
*Insha Allah gobe zanyi muku 'Yar kishiya*
_Rik'on Me Hak'uri_
*Comment* plss
*'Yar* *Mutan* *Kanawa* _Ce_ππ₯°
[11/08, 3:43 pm] Maman Islam: *'YAR HANNU*
π€π€
_NA_
*Zee* *MD*
*Hamdala* *Writer's* *Association* πͺ
https://www.facebook.com/111403834371046
β¨β¨ *{{* *H.W.A* *}}*β¨β¨
*Bisimillahir Rahamanir Rahim*
_page._ 17
Kwata kwata Aysha bata kula da Hameed ba , wayar ta ta zaro a cikin jaka tana danna
kiran number wani Alhaji da sukayi promise zasu had'u , tana kara wayar a kunnen ta shikuma
Hameed yana k'arasowa d'auke da sallama a bakinsa , da sauri Aysha ta juyo tana duban
wajen da akayi sallamar , gaban ta ne ya fad'i ganin Hameed cikin zuciyar ta tashiga tambayar "
taya wannan mutum yasan gidan nan ? kuma dama har yanzu yana nan kenan ita har ta
manta dashi ma , katseta yayi da cewa " baiwar Allah ko bakya amsa sallama ne ? tattaro
nutsuwar ta tayi sannan tace " wa'alaikas salam , Hameed take ya gasgata lallai Aysha ce
wannan , wannan muryar ta ta ko a mafarki bazai tab'a mantawa da ita ba , cike da nishad'i
yace " malama Aysha dama kina nan ? Aysha tunani tafara akan tace masa ba ita bace ko
kuma tace masa tayi aure yayi hak'uri , a hankali ta furta " kayi hak'uri ina da aure yanzu kar
mu sab'awa Allah , wani abu Hameed yaji ya soke shi a zuciya ya mai maita kalmar " aure
yaushe kikayi aure Aysha ? da sauri tace " banfi wata d'aya ba dan Allah kayi hak'uri Allah
yabaka wacce tafini , tana gama maganar bata jira cewar sa ba tashige abinta , dan bata so ko
kad'an yaja ta da wata maganar gudun kar yaganeta , da idanu Hameed yabi bayan Aysha da
kallo cikin zuciyar sa yana nazarin kalmar ta wai tayi aure , tabbas zai koma unguwar su yayi
bincike sosai akan maganar ta tunda su dai sunce tashi sukayi , kuma dole yasa ido a cikin
unguwar nan dan tabbatar da maganar tata.........
Kamar kullum yau ma Aysha ba makaranta taje ba , hotel d'in Green palace taje gun
Alhajin ta da sukayi alk'awarin had'uwa , tana zuwa tasamesa yana jiranta daga shi sai gajeran
wando , yana ganin ta yashiga yasar baki yana mata kirari " wani far Aysha tayi da ido tana
neman guri ta zauna a gefen gadon , Alhaji Bashir ya dubi Aysha yace " 'Yar Hannu meye
kuma na sakomin wannan k'aton Hijab d'in ? Murmushi Aysha tayi sannan ta mik'e ta cire Hijab
d'in nata , daga ita sai wata rigar bacci ce a jikinta wacce da ita wanda babu , Alhaji Bashir
naganin haka ya susuce yafara k'ok'arin janyo ta jikinsa , turesa tayi tana wani irin kashe masa
idanu , da sauri yafara surutai yana fad'in " haba babyna so kike ki kasheni da sonki kitaho
jikina mana inji d'umin jikin naki , hannu ta mik'a masa tana fad'in " banji alart d'ina ba ai ,
Alhaji Bashir a rud'e yace mata " kifad'i komai kikeso zan mallaka miki mutuk'ar zaki bani jikin ki
, murmushin k'eta Aysha tayi sannan tafara masa wasu salo wanda ya fitar dashi daga
hayyacin sa , wayar sa ta d'auka ta shiga number account d'in sa , take tayiwa kanta transfer ta
1 million , sannan ta goge komai takuma shiga yi masa video yana tub'e , kwata kwata Alhaji
Bashir baya hayyacin sa baisan tanayi ba , a haka suka fara aikata iya shegen su......
Jabir sosai yake yawon neman Aysha Hotel Hotel , duk inda yaje sai ya tsaya a k'ofar
Hotel d'in yana ganin shige da ficen mutane , kamar kullum yau ma a Hotel d'in Green palace
yaja yasamu guri ya zauna , yana zaune yana ganin masu shige da fice kala kala tamkar wani
d'an jarida, dai dai lokacin Aysha tagama komai sunyi sallama da Alhaji Bashir ta fito , tana
fitowa kamar ance ta hangi k'ofar shigowa ta hango Jabir zaune suna hira da security , da sauri
ta lab'e a wani guri tana maida numfashi , cikin Zuciyar ta tace " wai wannan mutumin shikuma
me yakawo sa nan ? tana tsaye a wajen tana lek'awa har ta shafe minty Sha biyar bai tashi ya
tafi ba , duba a gogo tayi taga yamma tayi sosai lokacin komawar ta gida yayi , dabara ce ta
fad'o mata ta kiran Farouq akan yaje ya d'auko mata motar ta yazo ya d'auke ta , aikuwa hakan
tayi Farouq yana d'aga wayar bai musa mata ba ya amsa da to kawai ya kashe wayar......
Kamar yadda ta buk'ata haka Farouq yayi yazo ya d'auketa suka fice daga Hotel d'in , sai
dai me ? suna fita ya kulle glass d'in motar ya d'auke hanya yashiga gudu da ita tamkar zasu
tashi sama ........
Hameed tuni ya bayyana a unguwar su Aysha yana tambayar ko Ayshan tayi aure ? sai
dai duk wanda ya tambaya sai yace masa ba aure tayi ba tashi sukayi , sai da ya tambayi
mutun uku sannan ya gasgata ya d'auko hanyar dawowa gida........
[11/08, 3:43 pm] Maman Islam: *'YAR HANNU*
π€π€
_NA_
*Zee* *MD*
*WOMEN WRITERS ASSOCIATION* π
( Domin Marubuta Mata )
β¨ (W.W.A)β¨
https://www.facebook.com/106752595253176/posts/107924965135939/
*Bisimillahir Rahamanir Rahim*
_Page._ 19
Har Aysha ta shigo cikin gida tashige d'akin ta Habu a tsorace yake , dan yagama
tsorata sosai duk da yaga babu abinda yafaru da Ayshar , mamaki yashiga yi cikin zuciyar sa
yana tunanin wanda yazo gun Aysha a tsohon daren nan haka , haka dai yaja jikin sa ya nufi
d'akin sa tare da rufo k'ofar........
Washe gari sai wajen shabiyu sannan Farouq ya kawo wa Aysha motar ta , sosai yanayin
Farouq ya canza duk jikinsa yayi sanyi , Harya juya zai tafi sai kuma yadawo , Aysha ta dubesa
tace " lafiya kuwa ko akwai maganar da zaka fad'a ? Farouq ya nisa sannan yace " Dan Allah
Aysha kiyi hak'uri ki yafemin Abinda nayi miki , nasan saboda hakan kike ramawa akan
Mahaifina , Murmushi Aysha tayi sannan tace " Farouq ina yafewa duk wanda ya zalunceni ,
sai dai gaskiya bazan tab'a yafewa wanda yayi sanadin lalata rayuwa ta ba , kafi kowa sanin
wacece ni farkon had'uwar mu , amman a yanzu kunriga da kun canzamin rayuwa zuwa wani
bagiren daban , batare da takuma magana ba ta shige cikin gidan idanun ta cike da k'wallah ,
Farouq da ido yabi Aysha sannan ya shiga jin haushin kansa , tabbas yana da Babban laifi akan
komawar Ayshar haka , duk da yajita ba dai dai ba amman tana da kyawawan halaye , dana
sani yashiga yi tare da tsanar duk wani namiji me hali irin nasa......
Tunda Aysha ta shige gida d'akin ta ta nufa kai tsaye , tana zuwa tafad'a kan gado tana
zubda hawaye , duk duniya babu wanda ya cuceta sama da Khalid , duk randa Allah ya had'ata
da Khalid to tabbas sai tashiga rayuwar sa ta ruguza komai , abinda yasa ta ma sauran mazan
datake bi take musu haka saboda ai suma duk amanar Matan su suke ci , kuma da sannu saita
gyara musu zama mutuk'ar sun shigo gonar ta , da zarar ta kammala duk wani abubuwan ta to
zata nutsu waje d'aya sannan ta tuba , da wannan tunane tunanen bacci yayi awon gaba da
ita....
Ruma tunda tadawo gida take ta murnar tayi k'awa , Sai bawa Hajiyar su labarin irin kyan
da Aysha k'awar ta take dashi , Hajiya Shafa tace " kefa Ruma Allah yayiki da k'aunar mutum
me kyau tuntuni , daga had'uwa da yarinya sai kifara d'oki kina lissafe lissafe , dariya Ruma
tasa tana fad'in " Allah Hajiya dan dai baki ganta bane wlh tayi kyau sosai , Hajiya Shafa tace "
Allah yabarku tare keda ita , yanzu kitashi kije kiyi wanka dan Khalid nasan yana hanya ,
Murmushi Ruma tayi tana fad'in " Nifa nagaji da yawa banajin zanyi tad'i yaud'in nan , Hararta
Hajiya tayi tana fad'in " magulmaciya anaso ana kaiwa kasuwa , tund'azu yazo shine Daddyn ki
ya aikesa super market ......
wacece Ruma ?
'Ya d'aya tilo a gurin Alhaji Kabeer da Hajiya Shafa , ita kad'ai Allah yabawa iyayenta shiyasa
suka d'auki son duniya suka d'ora mata , duk abinda Ruma keso shi suke so koda kuwa abin
yakasance badai dai ba , Khalid yaron Alhaji Kabeer ne yakasan ce yabashi yadda sosai a
kasuwan cin su , tunda Khalid ya k'yallah ido akan ruma yaji duk duniya inba da itaba bazai iya
soyayya da kowa ba , sun shak'u sosai tsakanin su kuma kowa yasan da wannan soyayyar
tasu , wannan kenan......
Bayan Aysha ta tashi daga bacci wanka tashiga tayi sannan ta fito , shiryawa tayi da irin
shigar ta tafito ko abinci bata tsaya ta ci ba tace wa Gogal " zataje asibiti duba Baban k'awar ,
Gogal bata hana ta fita ba sai fatan Allah yadawo da ita lafiya......
Motar ta ta nufa ta bud'e ta shige tare da kunnah ta ta fice abinta hankali kwance , tana
tafe tana direving hankali kwance taji wayar ta na ruri , dubawa tayi taga nunber bata santa ba
kwata kwata , da har zata k'i d'agawa sai kuma ta d'aga tana fad'in " waye bangane number ba
? Ruma da murnar ta tace " Ruma ce wacce muka rage miki hanya , Aysha tad'an saki fuska
tamkar suna ganin juna tace " haka zakice Kawata , barka ki da wannan lokaci , yagajiyar ku
dafatan kunje gida lafiya ina godiya sosai da kulawa , Ruma cike da fara'a tace " haba sai kace
wani Abu dama kiranki nayi nafad'a miki anjima zamu kawo miki ziyara nida Wanda zan aura ,
Aysha cike da jin dad'i tace masha Allah to indai nadawo zantab'oki a waya , yanzu ina hanya
zani dubiyar Baban k'awata , Ruma tace " ayya babu komai kiyi masa sannu sai kindawo ,
sukayi sallama ko wacce ta kashe wayar , ......
Dai dai Danger aka tsayar dasu Aysha ta tsaya tana duba wayar ta , to dayake batasa
Nik'af ba shiyasa bazatayi wuyar ganewa ba ga wanda yasanta , hankalin ta kwata kwata yatafi
kan wayar ta dayake taga kafin a sake su sutafi za'a d'an jima , Dai dai lokacin Jabir shida
Abokinsa suna kan Lifan suka tsaya dai dai jikin motar ta , aikuwa Jabir kamar ance masa kalli
cikin motar aikuwa ya hango Aysha zaune akan sit d'in Direba , wata zabura yayi yana fad'in "
Aysha dama nasan mutuk'ar kina garin nan wata rana saina ganki , da sauri ya dira daga kan
Lifan d'in abokin nasa yana nufar motar , Kamalu yashiga k'walawa Jabir kira yana fad'in " Jabir
ina zaka haka kuma ? ina kwata kwata Jabir bai ma san Kamalu na kiran saba , Jabir na
k'arasowa jikin motar ya furta Aysha , aikuwa Aysha ta juyo tana kollon wajen da ake kiran ta ,
ido suka had'a da Jabir take gabanta yafad'i , da sauri ta d'age glass d'in duk ta rufesu , tamkar
mahaukaci Jabir haka yashiga jijjiga mata murfin mota , adai dai nan kuma aka saki hannu
alamar su wuce , aikuwa da gudu Aysha taja motar ta tamkar zata take Jabir ta wuce abinta ,
da sauri Jabir ya koma ya haye Lifan d'in Kamalu yana fad'in " dan Allah Kamalu ka bimun
bayan waccan motar , duk inda tayi inaso kabita dan Allah kayi gudu sosai ...........
Tofahβπ»
[11/08, 3:43 pm] Maman Islam: *'YAR* *HANNU*
π€π€
_NA_
*Zee* *MD*
*WOMEN* *WRITERS* *ASSOCIATION* π
(Domin Marubuta Mata)
β¨ (W.W.A) β¨
https://www.facebook.com/106752595253176/posts/107924965135939/
*Bisimillahir* *Rahamanir* *Rahim*
_Page_. 18
Gudu sosai Farouq yake da Aysha a cikin motar , Aysha kallon sa kawai take taga iya
gudun ruwan sa , dan da alama har yanzu bai san wace ce ita ba , sai da suka fara fita daga
cikin gari sannan yaja ya tsaya yana huci tamkar wani kububuwa , duban ta yayi yace " me kike
tak'ama dashi da har kike raina mana hankali nida Mahaifina ? shuru Aysha tayi tana kallon sa
kafin tasa hannu ta zuge jakar ta ta d'auko cingum ta jefa a baki , wani haushine ya kuma kama
Farouq yaji tamkar ya shak'eta ta mutu kowa ya huta , wata tsawa ya daka mata yana fad'in "
ba magana nake miki ba ne ? murmushi Aysha tayi sannan tace " inaso kasani ko Na Lamma
wato Uban ka bai isa ya titsiyeni a gaba ba yanamin tambayoyi , wani Mari Farouq ya sakar
mata tare da fad'in " ki iya bakin ki dan kinsan sarai ubana ba sa'anki bane , Aysha rik'e kuncin
ta tayi tana duban Farouq sosai tare da mamakin irin k'arfin halin sa , duban ta yayi yana huci
sannan yace " inaso wannan yazama last wornig da zan miki akai na da kuma Mahaifina ,
nabaki nan da kwana biyu ki had'a kayanki kibar wannan gidan , sannan kuma komai da
kikasan na Mahaifina ne to inaso ki ajiyeshi a cikin gidan kar ki fita dashi , in kuma kika k'i ji to
tabbas bazaki k'i gani ba , banza shasha sha 'yar tasha wacce batasan kanta ba , Aysha
tamkar mutum mutumi haka ta koma sai idanu kawai da ta zubawa Farouq , fitowa yayi daga
motar ya zagayo b'angaren da take ya bud'e tare da finciko ta waje , fad'uwa tayi a gefen titi
har kanta sai da ya bugu , tana kallo ya bud'e motar ya shiga ya fige ta da gudun tsiya yabar ta
a wajen ......
Aysha ta dad'e a haka a wajen kafin tayi yunk'urin mik'ewa , duban dare yafarayi gashi
kuma tafiyar da nisa yasa ta fara k'ok'arin tsaida abin hawa , dayake amfara fita daga cikin gari
sosai yasa ta kasa samun abin hawan , sai can taga wata motar gida ta taho da gudun gaske
zata wuce , da sauri Aysha ta shiga sama mata hannu alamar ta tsaya , harya wuce can kuma
yadawo da baya har ya k'araso wajen ta , suna zuwa dai dai inda take direban ya zuge glass
yana fad'in " lafiya kuwa baiwar Allah ? Aysha tace " dan Allah katai makamin ka shigar dani
cikin gari kar dare yayimin anan , ganin irin shigar ta ta kamala yasa Direban yace "bisimillah
shigo , godiya Aysha ta shiga yi kafin ta zagaya baya ta bud'e ta shiga , tana shiga taga ashe a
bayan akwai wata matashiyar budurwa wacce baza su wuce sa'anni ba da ita , da sauri Aysha
tayi mata sallama suka gaisa , dayake itama budurwar tana da sakin fuska tuni tasaki jiki tana
jan Aysha da hira , duk da ran Aysha a b'ace yake ba laifi ta d'an saki jiki sunyi hira kad'an ,
basu fi minty goma ba suka shigo gari nan budurwar ta tambayi Aysha inane inda zata sauka ?
Aysha tace " ina nassarawa G.R.A daga farko farko , nan budurwar tace " muma wajen nan
muke kinga kawai sai mu sauke ki kawai a gida , haka akayi kuwa dan suna zuwa layin su
Aysha tanuna musu k'ofar gidan da zasu sauke ta , Kafin ta sauka Budurwar nan tace " to
k'awata baki gayamin sunan ki ba har zamu rabu kuma , Aysha tayi murmushi tace " sunana
Aysha kefa yasunan ki , Murmushi tayi sannan tace " suna me dad'i , ni sunana Ruma daga
yau kinxama k'awata in babu damuwa , nan sukayi musayar number sannan tayi musu godiya
suka wuce.......
Aysha na shigowa gida Gogal ta hau fad'a " haba Sayyada wannan dare da kika kai na
lafiya ne kuwa ? nan Aysha ta karyar da akai ta shiga shimfid'owa Gogal k'aryar wai sunje
gidan gwamna ne yau sunyi masa godiya akan kyaututtukan da suka samu , sannan ta k'ara da
fad'in " wallahi Gogal in Allah ya ci damu Hajjin nan mu biyu zamuje ta , dan har k'ara jadda
damin malaman mu sukeyi , Gogal ta yashe baki tana fara'a kafin tashiga addu'ar Allah ya
tabbatar , bayan Aysha tagama shigar da Gogal ta nufi d'akin ta danyin wanka.......
Tana shiga cikin d'akin tafad'a kan gado sannan ta fashe da kuka , sai da tayi kuka me isar
ta sannan ta share hawayen ta , tashi tayi ta zauna tafara tunanin yadda zata k'onawa Farouq
rai , yadda zata saka farouq yin nadama a rayuwar sa , ta dad'e tana sak'awa da kwancewa
kafin ta tsayar da abinda zatayi masa , wani murmushi tayi sannan ta mik'e tashiga wanka
abinta.......
Farouq sai jin wani nishad'i yake , yana ganin yadda yaga Aysha ta yi shuru to tafarajin
tsoronsa , a hankali ya furta " k'aramar karuwa kawai , yarinya k'arama tabi tasa mutane a
damuwa , tabbas yasan Daddyn sa ma akwai wani abu a k'asa tsakanin sa da ita , dan in bai
manta ba lokacin da yafara ganin ta ai a jikin Daddyn yaganta a zaune , to koma dai meye ai
bai kamata tazama barazana a rayuwar saba , kuma koda yakaita gun birthday ai bashine
yafara amfani da ita ba , dan koda ya shigeta yajita a bud'e bare tace shine yafara sanin ta ,
kuma ai ita kanta tasan ya wuce ajinta , tana 'yar matsiyata kuma uwa uba gata basu da wasu
dangi yace zai aure ta , ai tasan bazai yuwuba ko a mafarki , haka Farouq ya shiga gari da
motar sa yana fantamawa tare da nunawa abokai motar sa tadawo........
Hameed tunda yadawo cikin layin su yafara bincike , duk da baisan daga wanne gida
Aysha ta fito ba amman yatsaya dai dai inda suka tsaya yafara tambaya , sao dai duk jefi jefin
mutanen da yake tambaya suna fad'in su basu san wata me irin wannan sunan ba , abinka da
unguwar masu dashi , kwata kwata babu mutane da yawa wad'an da zai tambaya , masu gadin
gidaje daman yake tambaya kuma duk sunce basu santa ba , haka yagaji ya nufi cikin gida
abinsa.....
Bayan Aysha tayi wanka ta d'auro arwala tare dayin sallar magriba da isha'i , fitowa tayi
suka ci Abinci suka tab'a hira da Gogal sannan tace bacci takeji tayi mata sai da safe tanufi
d'akin ta...
Tana shiga tahaye gadon ta tare da d'auko wayar ta , whaspp tahau tafara chat abinta
hankali kwance , duba number Farouq tayi tagansa Online yana chat abinsa , murmushi tayi
sannan tashiga folder d'in videos wanda take ajiye bad'alar datakeyi , tana shiga takamo videon
datayiwa Alhaji Na Lamma ta d'aukoshi , tana tashi ta turawa Farouq tare dayin rubutu a k'asan
videon kamar haka : _Farouq kenan yaro man kaza har kai wani k'waro ne a wannan harkar ?
ina kaje aka sanka ina kaje kayi suna ? inaso kasani ga wani Video nan ko zai d'ebema kewar
wannan daren kafin gobe ka tsinceshi a social media yana yawo , indai zaka ci gaba da tab'a
Aysha to sababbi ma na tafe wanda zaka koyi style sannan zan turawa budurwar ka wacce
kakeso ka aura yar gidan Senetor dan taga sirikinta itama ta koyi style a wajen sa , nabarka
lafiya kayi bacci a nutse kaji , daga farkar Na Lamma_...
Tana gama tura masa ta kashe datar tare da kashe wayar baki d'aya ta kwanta ,.......
Farouq yana ta chat da budurwar sa wacce yake masifar so , sai wani nishad'i yake suna
ta soyewa abinsu , sak'o yagani yashigo da bak'uwar number , tsaki yaja yana fad'in " wai ko
yaushe matan arewa zasu gane sudaina biyo maza prvt yakuma jan tsaki , da kamar bazai
bud'e ba amman ganin pic d'in dayake kan dp yaja hankalin sa , hoton k'irjin mace ne akai sun
cika sunyi mak'il dasu abin sha'awa , wani miyau ya had'iya kafin ya shiga cikin contact d'in ,
yana shiga yaga anturo masa video aikuwa hannun sa har rawa yake akan ya bud'e ko blue
film aka turo masa , yana bud'ewa yafara cin karo da fuskar Daddyn sa yana wani irin nishi ,
nan yagansa haihuwar uwa da uba kan yarinyar da ita baya ganin fuskar ta kwata kwata sai iya
jikin ta da Daddyn nasa ya kare jikin shima ba'agani sosai , wata irin zufa ce tashiga karyo
masa sannan yafara karanta rubutun dake k'asan , wata zufa ce ta karyo masa tare da wani irin
fad'uwar gaba , kiran wayar budurwar sa ne yashigi take yaji gabansa ya fad'i kodai ta tura
mata d'in ? k'in d'aga kiran yayi har ya katse wani yasake shigowa , sai da tayi masa miss call
five batare da ya d'aga ba , gashi tana ganin sa online kuma ta turo masa sak'o amman yak'i
mata reply , tuni Farouq ya shiga kiran number sai dai kwata kwata tak'i tafiya akashe ake
cewa , duk irin ac da fankar dasuke aiki a d'akin amman Farouq gumi yakeyi , jifa yayi da
wayar kan katifa kafin ya durk'ushe a wajen , wacce irin yarinya ce wannan haka ? meyasa
tashigo rayuwar su shida Mahaifinsa ? tabbas intasaki wannan video wallahi sungama kunya ta
a idon duniya , Mahaifinsa d'an kasuwa ne kuma gashi yana tab'a siyasa , sannan gashi da
surukai da dama yanzu wannan videon ya fita 'Yayan sa ma ya janyo musu fitowa daga gidajen
su , goge wani gumi yayi da hannun sa sannan ya furta " why Daddy zakayi haka da 'Yar cikin
ka ? shiyasa kenan take musu barazana da tare da karb'e dukiyar Daddyn nasa , dole yaje
yasa meta a daren nan dan ya bata hak'uri karta fitar da wannan videon , da sauri ya mik'e ya
d'au mukullin motar tare da ficewa dagashi sai singlet da gajeran wando batare da ya lura ba
,.......
Aysha sosai take dariyar mugunta duk da k'asa k'asa takeyi , tuni Farouq har yazo
unguwar su Aysha saboda mugun gudun dayakeyi , Allah ne ya kawosa lafiya kawai amman ya
shari gudu , yana zuwa yashiga buga gidan tamkar zai karya k'auren gate d'in , Habu dayake a
wajen gate d'akinsa yake tuni ya rud'e sayake b'arayi ne , kuka yafara yana fad'in " shikenan na
bani na lalace kwad'ayi na ya janyomin , jin bugun yayi yawa yasa Habu rarrafowa yana neman
hanyar cikin gida , Wannan bugu a kunnen Aysha akeyin sa dan tasan ko waye keyin bugun ,
murmushi tayi sannan ta sakko daga kan gadon ta nufo k'ofa , sai da tafara lek'a d'akin Gogal
taganta tana bacci sannan ta nufo k'ofar waje , karo taci da Habu yana rarrafe tamkar k'aramin
yaro tare da kuka wiwi , dariya ce ta kamata tafara cewa " Habu lafiya naganka haka ? Habu
cike da yin magana k'asa k'asa yace " Hajiya Aysha bakiji b'arayi na buga gidan nan ba ,
murmushi tayi sannan tace " ba b'arayi bane bak'o nayi bari naje nagansa , Habu yadube ta
yace " bak'o kuma a wannan daren ? karfa kije wallahi b'arayine , murmushi tasake yi sannan
tace " wai to in b'arayin ne ai har sa shigo su kashemu indai takai za'abi , juyawa tayi ta nufi
k'ofar gate d'in tazare sakatar , tuni Habu ya shige gida a guje shi dai bai yadda ba , .......
Aysha na bud'e gida sukayi ido biyu da Farouq wanda yayi wuri wuri dashi , d'auke kai tayi
tana me fad'in " lafiya malam zakazo mana cikin dare kana mana wannan irin bugun ? Farouq
cike da nadama yace " dan Allah kiyi hak'uri Aysha wallahi nasan nayi miki ba dai dai ba , dan
Allah karkimin horo da abinda zai hanani yin sukuni a duniyar nan plss , Aysha tana waiwayo
wa ta d'auke Farouq da wani wawan mari sannan ta kuma bashi d'aya a d'aya kuncin , sannan
tace" inaso kasani Farouq mutukar so kake in hak'ura to saika durk'usa gwuiwoyinka a k'asa
kaban hak'uri , sannan koma me nazama ai kaine siklar hakan ko kamanta in tuna maka , har
gida kazo kasameni da niyar aurena zakayi ashe ba haka abun yake ba , haka ka d'aukeni kaje
ka kaini wajen abokan ka kuka ketamin mutunci , hakan bai yi maka ba ka wulak'an tani
sannan kuma karabu dani , kuma in baka sani ba Babanka banice nashiga rayuwar sa ba shine
yashiga tawa dan haka dana fahimci Mahaifinka ne nikuma na b'ullo masa tahaka , shine zaka
d'aukeni ka kaini bayan gari sannan kasa hannu ka mareni tare da kirana da ballagaza , to
wannan daka gani kad'anne daga cikin irin videon dana yiwa Mahaifinka , kuma mutuk'ar kace
zaka kuma tab'ani to tabbas zaka dunga tsintar su d'aya bayan d'aya a social media , dan suna
nan nasa musu episode episode sai ka kiyaye , Farouq har k'asa
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 6 Chapter of 13