𝒄𝒆
✨✨✨
DAFIN ZUCIYA
✏️By Fatima Binta Hussain✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 32
✨✨✨✨
Eshan jin abin da Abba ya ce ya sa shi yin ƙasa da kai ya na sosa ƙeya.
Farha tace "Ai kam sai na faɗa ma Mame ince ɗanta ya zurma love."
tana gama faɗa haka ta ruga ta shiga ɗakin Mami tana dariya.
Amira bayan kowa ya gama shiryawa suka fito suka kama hanyan masalaci suna tafiya suna kabbara.
𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝑨𝒌𝒃𝒂𝒓 𝒌𝒂𝒃𝒊𝒓𝒂 𝒘𝒂𝒍 𝒉𝒂𝒎𝒅𝒖𝒍𝒊𝒍𝒂𝒉𝒊 𝒌𝒂𝒔𝒊𝒓𝒂 𝒘𝒂𝒔𝒖𝒃𝒖 𝒉𝒂𝒏𝒂𝒍𝒍𝒂𝒉𝒊 𝒃𝒖𝒒𝒖 𝒓𝒂𝒕𝒂𝒏 𝒘𝒂 𝒂𝒔𝒊𝒓𝒂 𝒍𝒂𝒊𝒍𝒂𝒉 𝒉𝒂𝒊𝒍𝒂 𝒂𝒏𝒕
𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝒂𝒌𝒘𝒃𝒂𝒓 𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝑨𝒌𝒃𝒂𝒓 𝒘𝒂𝒍𝒊𝒍𝒂𝒉𝒍𝒂𝒉 𝒉𝒂𝒎 𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝑨𝒌𝒃𝒂𝒓 𝑨𝒍𝒍𝒂𝒉𝒖 𝒂𝒌𝒃𝒂𝒓 𝑳𝒂𝒊𝒍𝒂 𝒉𝒂𝒊𝒍𝒂𝒍𝒂.
Suna tafiya suna yi har suka isa masallaci suka samu waje suka zauna suna jin huɗuba kafin a gabatar da sallar edi.
Umma ita ma ganin wanda ya shigo ne ya tada mata hankali cikin fitar hankali tace "Mansur!"
Shi kam wanda aka kira da Mansur wani Murmushin gifan baki yayi yace "tabbas ban mutu ba kuma shima Baba bai mutu ba."
Duk yarda Umma da take son ta ɓoye abin da ke san fita daga zuciyar ta tace "Allah me iko mu ai munyi tunanin kun mutu jin ance ba a ga gawar ku ba".?
Yace "kema bakiji me ki ka ce ba cewa ki ka yi ance."
Yaci gaba da cewa "anso a hallaka rayuwar mu nida mahaifina amma Allah bai yi."
Yace "mutane na bani mamaki da suke man tawa da Allah kada ku manta koda duk mutanan duniya zasu haɗu dan su wulaƙan taka wlh idan Allah bai yarda ba bazaka taɓa wulaƙan taba haka zalika koda mutanan duniya zasu taru dansu azurtaka idan Allah bai nufa ba baza ka taɓa zama ba".
Kowa da ke ɗakin jikin shi yayi sanyi banda Umma da tayi zuru zuru da ita..
Mama kam haukan ta ƙaruwa yayi ma ganin dara yayi yasa duk kowa ya tashi ya tafi aka bar Umma kaɗai da Mama.
Umma ta yanke shawaran kiran Abbi ta bashi haƙuri dan ita baza ta zauna da Mama tana masu tune tune gwara ta tafi idan komai ya daidai ta ta dawo.
Eshan daga masalaci suka koma gida zawa yamma zasu ji wajin Amira yace "Farha ta shirya za aji da ita."
Mom ita kowa na murnar sallah amma ita bata ita take ba.
Ladidi ko masalaci bata samu damar zuwa ba saboda ciwo ya ishe ta.
Ganin kowa ya tafi masalaci yasa ita kuma ta tafi asibiti.
Abbi bayan sun dawo masalaci Abokansa sun zo gida dama haka suke yi duk shekara gidan Abbi ake zuwa daga masalaci sai anci ansha yau ma hakan ta kasance suna cikin cin abinci yaga kiran Umma ganin kiran ta ya bashi mamaki me ta kira tayi mashi.
Bayan ya ɗaga wayan suka gaisa ta bashi haƙuri akan abinda ya faru da nuna ladama akai.
Ganin haka yasa Abbi yace "ta shirya ta dawo gobe".
Umma ita tunda tayi mai daɗin baki ya haƙura bazata kai gobe ba a yau
zata bar garinsu.
Ladidi wani Likita ba musulmi bane ba tayi mai bayanin abin da ke damun ta Likitan ya kalle ta da mamaki dan jin bayanin da tayi mashi.
Yace mata wata cuta ce ake kamuwa da ita ta hanyar yin jima'i ta baya da kuma cututuka yace idan bata bi a hankali ba gabanta zai iya ruɓe wa.
Sosai hankali ta ya tashi jin abin da yace nan ya bata shawarwari da abubuwan da zata yi.
Sanda ta dawo gida suma Duk sun dawo daga masalaci.
Tashiga gidan da salama Amarya dake zuba ma ɓaki abinci tace "a'a ina kika shiga ne inata jiranki kidawo mu yi aiki gashi har na gama".
Ladidi tace ta "biya gidan wata ƙawarta ne".
Amarya tace "kodai kinji asibiti"
jin hakan yasa gaban Ladidi faɗuwa.
By Fatima Bintu hussin
DAFIN ZUCIYA
By Fatima Binta Hussain
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Bisimilahi Rahamanur Rahimin
Page 33
Eshan sun tafi gidan su Amira su uku dashi da Abdul sai Farha.
Suna zuwa suka iske Amir yafito zai saiyo ruwa ya tsaya suka gaisa ya rakasu har ciki gida dama Abbi yana nan amma Abokansa sun tafi suka shiga ɗakin Abbi suka gaisa Abbin yasa aka kawo masu abinci da ruwa da lemuka suka zauna suka kwashi gara.
Farha ce tace to "wai ina auntyn ban gantaba".
Ladidi tunda tashiga ɗaki bata ƙara fituwa ba tana ta fama da azaban cewo gashi tana so ta koma wajin boka.
Mom yau ta bar gidan ta tafi gidan ƙawarta warda zasu yi tafiya tare.
Yusurah yau zasu haɗu da Aliyu Haidar jiya ya tura mata message yace yana so su haɗu.
Umma ta kamo hanya zata dawo Abuja sun ma kusa isowa ta kira Abbi ta faɗa mashi suna hanya sun kusa isowa.
Shi kuma Abbi ya shirya ma dawowar ta dan yanzu dai-dai yake da ita.
Aliyu Haydar Allah sarki ma harkurci mawadaci fanshon Baban shi ya fito yaje ya amsa ya sai ma su gida babba wanda harda sashin shi dan idan yayi aure nan gidan zai tare da matar shi ya saya masu kayan abinci kayan sawa duk wani abu na ɓuƙata ya sai masu.
Harda ragowa dayaba ma Mama kuɗi tace ya saya mota ko ya rage wasu wahal wahalun yaji shida Abokin Uzaifa suka sayo muta kirar Mercedes Benz.
Amira tana zaune a ɗaki tana kwaliya zasu fita unguwa itada ƙawarta Hafsat sunyi kyau sosai Amir ne ya shugo ɗakin yace "idan kin gama ga su Yaya Eshan cen sun zo harda wata".
Amira tace "to yaushe suka zo ai bansani".
yace "to idan kin gama suna falon Abbi".
Amir na fita Hafsat tace "kace yau nazo da sa'a zan haɗu da wanan Yayan naki".
Amira tace "ai kam dai zaki ganshi".
Hafsat tace "anya Amira ba son ki yake ba"?
Amira tace "a'a wani kalan so kuma no badai niba ba sona yake ba haɗuwar jini ne".
Hafsat tace "haka kike gani ko tace haɗuwar jini na zama soyyaiya haka zalika abota tana zama soyyaiya so bawani abu bane dan yace yana sonki".
Amira dai bata yarda ba daga haka suka fito zuwa falon Abbi.
Ladidi babu abin da take yi sai shiga ruwan zafi ta yanke shawarar gwara ta koma Asibiti ko zata samu wani Likitan ya duba ta dan tana ganin bayanin wancan ƙarya ne kuma magunguna da ya bata basu mata komai sai ƙara mata azaba.
Amira da salama ta shiga falon tana salama su duka suka amsa mata salama shi kam gogan sai photo daya ke ta mata babu wanda ya sani.
Farha sai kallon su take hakan taji sun birgeta ta tashi ta isa wajan su tana ce "barka yan uwa ya kuke"? Amira tace "muna lafiya fatan kema hak"? Farha tace "lafiya sunan Farha". Hafasi tace "ita Amira ni kuma Hafsat".
Suka ƙarasa ciki Amira tace "Yaya Abdul ina wuni ya Sallah"?
Yace "alhamdulilah ƙanwata"
Hafsat ma ta gaishe shi.
Sanan ta kalle Eshan "tace Yaya fatan kayi sallah lafiya"?
Ya maka mata harara yace "haka ake gaisuwa ko"?
Amira tace to "ina wuni anyi sallah lafiya"? ganin yanda take maganan tana turu ɗan ƙaramin bakin ta ya sa yace me "kuma aka yi daga nace ba haka ake gaisuwa ba"?
Tace bakomai yace "ina zaku ji tace unguwa yace ban yarda ba babu inda zakiji"?🙄🙄🙄
DAFIN ZUCIYA
✍️By Fatima Binta Hussain✍️
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g
https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 34
Amira jin Eshan yace baza ta ba yasa ta haɗe fuska tana cewa "Yaya Abdul ka ganshi ko"
Abdul sai dariya yake yi yace "haushi yaji ganin munzu zakice mana wai zaku je unguwa so ayi haƙuri da zuwa unguwan yau".
Farha tace "saka min friend a gaba akam sai munje ku tashi mu tafi"
Wani wawan kallo Eshan yayi mata yace "to ga hanya ku tafi idan ban fasa ma mutum baki ba"
Amira jin abinda yace ya sa ta fashe da kuka tana bubuga ƙafa.
me Amir zaiyi inaba dariya ba.
Hafsat tace "ikon Allah wai dama haka kike yi ma mutane wannan iskancin ko to walahi zan yi maganin ki"
Farha tace kuzo "muyi photo kawai tunda ya hana mu fita sai mu rungumi sorry dan wallahi tunda yace haka ba zai barmuba."
Suna fita Abdul yace "haba Bro bai kamata ace tun yanzu ka fara nuna mata haka ba kama ta yayi kabi komai a hankali please".
"Ya ƙarashi maganan kamar zai yi kuka"
Eshan yace "wallahi na kasa control din kai na ne amma shikenan".
Ladidi yau tafito tana tafiya tana gwale ƙafafu zata fita daga gida, taji Malam nace wa "wai ke kam lafiyar ki qalu kudai ƙafar bata warke bani"?
cikin masifa tace "ina ruwan ka tunda aka kwance min ƙafan kataɓa tamabaya ta jiki sai yanzu dan gulma zaka zo ka tambayeni".
Malam yace "dan na tambaya ai banyi laifi ba kuma ai ba zama gidan kike ba kullum ki can yawo".
tace "anyi din" yace "yanzu kama zanyi maganin ki idan kika fita a bakin auren ki".
tace "kan bala'i yau ni kake ce ma haka? to wallahi zan yi maganin ka ni dai ko"?
tana ida sa maganan ya daga hannu ya kwasa mata mari san nan yace "ni kike ce ma haka ko to zan gani cikin ni dake waye mijin kece mijin ko nine ya kama ta yana ja ya kaita ɗakin ta ya tura ta yasa key ya rufe ɗakin yayi tafiyar shi".
Aliyu Haydar ya tura ma Yusurah message akan baza su samu haɗawa ba tafiya ta kamashi.
Koda Yusurah taga message din bata ji daɗi tace mashi bakomai.
Amira suna cikin photo suka ji sallaman Umma gaban ta yayi mugun faɗuwa.
Umma na shigowa taga su Amira nata photos tayi kamar bata gansu ba ya shigi falon Abbi.
bako sallama ta shiga ɗakin ganin su Eshan yasa "tace kukuma daga ina?
su kuma sun gane Umma ne saboda tana shigowa yanayin Amir ya chanza.
Suka yi mata banza babu wanda yayi mata magana.
Sai da ta ƙara tambaya?
sanan Eshan yace "kina da matsala damune"??
Umma tace kai "uban waye kai da zaka yimin rashin kunya"???
Yace to "fira nazo wajan matata".
A sukwane Umma tace "wacece matar taka"?
yace "akwai wata da ta wuce Amira"?
Umma bata ƙara magana ba tawo waje da gudu ganin ta fito da gudu yasa suka biyo bayan ta.
tana fito wa tayo kan Amira ta kama dukan ta.
Akuma lokacin ne Abba ya shigo ganin abinda Umma keyi yasa yayi kanta tana ɗago wa kwashi ta da mari.
Umma tace " ni ka mara saboda wainan yan iskan".
Abbi yace "na mare kin sanan yace ko kallon banza kika sake yi ma yarana saina sai na dauki a kanki.
Umma ta kalle Eshan tace "kada na ƙara ganin ga gidan nan tunda ba gidan ubanka bani".
Wani shigin murmushi yayi kafin yace "ai kam zuwa gidanan yanzu na fara idan kinga na dai na zuwa gidanan an daura mana aure da matata ta tare a gidana
End of book one
BOOK TWO
DAFIN ZUCIYA
By Fatima Binta Hussain
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 35
Amira ai bata san lokacin da tayi ɗakin su da gudu ba shi kenan ta ta ƙare she kenan wannan me kan gwandan yaja mata tabbas abinda Hafsat ta faɗa gaskiya ne.
tana cikin tunanin nan sai ga Hafsat ta shigo tana cewa "hhhhh ai ruwa baya tsamin banza, yanzu sai mu fara shirin biki dan nasan Abbi ya riga da ya bashi."
Amira tayi shuru tana jinta.
a waje kam jin abinda Eshan yace yasa Abbi yin hamdala tabbas duk da baisan halin yaron ba yasan zai kula mai da yarinya kuma zai sa ayi mai bin ciki a kan shi.
Umma ce ta yanke mai tunani tana cewa "ai kam ita da aure sai dai taga wasu nayi amma bata ba aure."
Abbi ya kalle yace "yanzu dan Allah bakiji kaunya ba?? wuce ki shiga ciki kuma tunda ke ba Allah bace baki isa ki hana abinda ya ƙaddara zai faru ba haka zalika baki isa ki isa ki hana abinda zai faru ba so duk abinda zaki yi kiyi."
Tun ranar da yan uwansu suka barta asibiti ita da Umma babu wanda ya ƙara zuwa gashi ta ishi mutanan asibiti.
Mansur ne yaje asibitin yana zuwa yaga Mama a wulaƙance babu me kula da ita yana cikin ɗakin wani Likita ya shigo yace "dama muna jiran yan uwanta su zo su dauke ta ta damu mutane gashi ba biyan kuɗin asibiti ake ba."
da mamaki Mansur ya kalle Likitan yace "ba akwai me kula da ita ba ina ta tafi??
Likitan yace "maybe ta gaje ne shiyasa tayi tafiyan ta amma mun kwana biyu bamu ganta ba."
Munsur waya ya ɗuko ya kira Umma yace " tana ina yazo asibiti bata nan??"
Umma tace "eh na koma gidan mijina saboda ni bazan iya wannan jinyan ba."
ciki da mamaki yake saurraron ta kafin yace "owk ai naga mahaifiyar kice bata waniba idan kin barta a wulaƙance wannan kuma matsalar kice."
Umma tace kaga "Malam a kam me zaka tasani a gaba kana min wannan faɗan naga mahaifiya tace bata wani ba."
wani Murmushi yayi kafin yace "zan sa a da ita ban komai ba sobada ina so komai ya faru tana cikin hankalin ta kin ga idan komai ya dai daita iya so sai ta koma yawo a titi."
ƙitttttt yaji Umma ta kashi wayan tabbas yasan maganan shi tayi mata zafi amma ƙaramar ƙwaƙwalwan ta bazai kawo mata komai ba tabbas zasu yi mamakin abinda zai faru nan gaba.
Eshan ganin Abbi Yana ma Umma faɗa yace "ma Abbi she zasu tafi."
Abbi yace "ina son magana da ku."
jin haka yasa Eshan yace ma "Farha ta shiga ciki."
tana shiga ɗakin su Amira ta same ta tana ta kuka Hafsat tana bata haƙuri tana lalashin ta.
Farha ta dafa ta tace "friend me yasa kike kuka dan Yaya yace yana son ki?"
Ko baki son shine?
Amira ta girgiza mata kai tace " ni baku san abinda nike ma kuka ba yanzu bansan me Umma zatayi min ba?"
Farha tace " in sha Allah babu abinda zai faru ki kwantar da hankalin ki".
Abbi bayan tafiyan Farha yace "da gaske kana son Amira?"
kaitsaye yace "eh da gaske yake."
Abbi yace to Ma sha Allah me ye aikin ka kuma me nene cikakken sunan ka?"
Eshan yace "sunana Muhammad Ahmad."
Abbi yace "ma sha Allah kace ta kwara nane."
sukayi dariya sanan yace "ni soja ne har nakai matsayin Genaral."
Abbi ya gwolalu idanu yace "Ganaral fa kace"?
Yace "eh amma bada wannan sunan nike aiki ba ina aiki ne da Muhammad".
Abbi yace "ikon Allah kenan Allah me yanda yaso."
san nan Abbi yace "ina so naga mahaifinka?"
Eshan yace "bakomai In sha Allah zan faɗa mashi".
Tofah Abbi da wuri haka
Please share and comment
DAFIN ZUCIYA
✍️By Fatima Binta Hussain✍️
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 36
Abbi jin abinda Eshan yace yasa yace "Ma sha Allah yanzu zan nemeka ."
Sukayi ma Farha magana ta fito suka tafi Hafsat sukayi musayar number waya.
Mom sun Kama hanyar zuwa Nijar har sunyi nisa suka yi hatsari babba mota tabi ta kansu nan take ƙawar Mom ta rasu ita kuma Mom tayi yi raunuka sosai..
Maman Umma yanzu Munsur yasa ana kula da ita ba laifi dan yana so da taji sauƙi a sh iga kotu dan yana so ayi ta ta ƙare.
Ladidi yau ta koma wajan boka yace "zai mata duk abinda take so."
Amma sai ya sadu da ita haka ta ƙara amince mai duk halin da take ciki.
Eshan babu wasa yana komawa gida ya faɗa ma Abba abin da Abbi yace sosai Abba yaji ɗadi ganin abinda soke so yau gashi rana tsaka da kanshi yaje ya neme ma kanshi aure dan haka baza a ɗau lokacin ba zai je da yan uwan sa ya nemanai aure.
Mansur ne a wani gida wanda ya gaje da haɗuwa humm bazan iya zaiyana maku haɗuwar gidan nan ba.
Wani tsohine zaune kan kujera wanda da kuna haɗa ido kwar jinin shi zai haskama fusaka ga hasken musulunci a tare dashi.
Magana suke yi shida Mansur cikin ladabi Mansur yace "gaskiya Baba bazan iya haƙura ba."
"duba kaga wannan matar rayuwar ka taso ta salwantar mana da kai."
Baba yace "ai bai kamata kai ka beye ma mutum ba ni kabar waynan maganan Ni da kaina nasan hukuncin da zan yanke."
Mom wanan hatsari ya tada ma mutane hankali wani mutumi ne ya ɗauke wayan Mom ya Kira Daddy ya faɗa mashi abinda ke faru hankalin su Daddy ya tashi inda suka kama hanyar Maraɗi shida wasu yan uwan ƙawar Mom ba ƙaramin tashin hankali suka saƙe shigaba ganin halin da suke ciki ba idan a ka kwashe su aka yi asibiti da su suna zuwa a kace ai balaraba ta rasu inda aka yanke ma Mom ƙafa.
Bayan wata biyar
Abubuwa da yawa sun faru masu daɗi daga kasin haka.
Komai na tafiya yanda ya kamata idan su Ladid basu fa,sa saɓa ma Allah ba.
Mom har yanzu tana asibiti tayi nadama sosai take kuka akan rayuwarta ta baya.
Allah sarki rayuwa kenan shiyasa ba a fida rai ga rahamar Allah gafurur rahim ne Allah ka gafarta mana zuni ban mu kasa muyi karshe me kyau.
Ladidi yau Malam ya gaje da halin ta gashi ta koma wata mara lafiya da ita ya kasa gane kanta ga yawan amai da takeyi Malam ya tasa ta gaba sukaje asibiti idan a ka dubata gwajin farko aka gane tana da ciki tsawon sati biyar.
Aliyu Haydar
DAFIN ZUCIYA
BY FATIMA BINTU HUSSIN
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
Bisimilahi Rahamanur Rahimin
Page 38
Assalamualaikum Ina maku Barka da sallah fatan anyi sallah lafiya ina maku fatan alheri.
Fatan anci nama Tom Allah ya amsa mana ya kaimu badin badadi.
Bisimilahi Rahamanur Rahimi
Page 37
Asibiti bayan anyi yan gwaje-gwajen da yakamata ayi aka bata salama.
Mama tana komawa gida ta fara masifa akan uban me yasa Mansur ya taimake ta ai da ya barta haka tunda inta ma tana da masu kula da ita.
Mansur "yace hummm ai da kinsan kalubalen da ke gaban ki da baki yi wanann haukan da kike yi ba."
Mama tace "ai babu wanda ya isa yayi min wani abu dan ubanshi."
Dariya Mansur yayi yace "ki saurari niko ma mene ne akwai ranar kin dilanci."
Wani uban tsaki Mama tayi tace "munje zuwa."
Abbi bayan ya rakasu ya koma gida ya yanke shawarar faɗa ma Umma.
Bayan ya faɗa ma Umma duk abinda ya faru Umma wata uwar ashariya ta mulmulu ta bugama Abbi.
Tace "walahi Baku isa dan ka raina min wayo baza ka faɗa min to walahi Ni xan zaɓama Amira mijin aure kuma sai wanda yayi min zata aura."
Abbi jin abinda Umma ke cewa ya sa ya ce "wallahi ki bini a hankali ko kuma kiyi ta auren ki." ya karasa maganan cike daɓacin rai.
Abba bayan sun koma gida ya faɗa ma su mame abinda ya faru da abotansu da Abbi sosai itama tayi murna.
Bayan Eshan ya dawa aka Faɗa mashi komai kamar yayi hauka dan murana ya tafi zai ɗaga mame sama tace kai dalla Malam dakata Ni zaka ɗaga to ai kam yanzu za a fasa ta ƙara sa maganan tana hararan shi.
Cikin nishaɗi ya kama kunnuwan shi ya ce "ha ba Mame ki ka ce a fasa ai sai da a kwashi gawata."
Aliyu haydar ganin ya ƙara du bawa ya ga dai location dinne ya sa ya kira number Yusurah.
Yusurah ba Yan angama jira komai na kayan abinci shiga ɗaki ta ƙara gyara fuskan ta tayi kyau sosai kamar ka sace ta ka gudu.
Tana gamawa ta ɗau wayan ta ta fita falo tana kallo a TV taga kira ya shigo wayan ta tana dubawa taga number da tayi save ce da Hayatin cikin sanyin jiki ta ɗaga tayi salama shima cikin sanyin murya ya ɗaga ya ce "ina a bakin gat.". Ta ce "to ina zuwa."
Eshan cikin nishaɗ ya fita daga falon Mame ya tafi bangaran shi.
Ya na zuwa ya kira Ahmad ya ce" albishirin ka?"
da ga bangaren Ahmad ya ce "haba malam ai ko miye ka bari ayi salama ko?"
Cike da haushi Eshan ya ce " to saboda farin ciki na manta da salama".
Ahmad ya ce "zanso naje abida ya sa ka farin ciki haka?"
Eshan ya ce "to yau an kai kaɗin biki na."
Ciki da mamaki Ahmad ya ce " gizo kunnuwa na ke min ne kome?"
Eshan ya ce "to ɗan iska daya ke ina yi maka wasa."
Ahmad ya ce "a'a abinda ya sa kaji nace haka saboda na san mata basa gaban ka. Kuma sanan ɓan ta ɓajin kayi magana akan wata mace ba sai Amira kana nufin kuɗin bikin ka dana Amira a ka kai?"
Ciki da jin haushi Eshan ya ce "kai wai kai ya zan kawo maka magana me makon ka tayani farin ciki zaka zuba kana min maganganu marasa kai da ƙafa."
Ahmad ya ce "shekenan Allah ya sa Alkairi ya kuma kaimu lokacin rai da lafiya gaskiya am so happy."
Eshan ya ce "amin ya Allah shiyasa nike sonka
Ahmad ya ce "nima cikin satin nan za a kai kuɗi amma ina so na shigo Abujan mu gaisa da Abba."
Cikin farin ciki Eshan ya ce " yaushi zaka shigo?"
Ahmad ya ce "ranar Friday In sha Allah."
Eshan ya ce "Allah ya kawo ka lafiya."
Ahmad ya amsa da "Amin daga nan suka yi sallama."
Umma yau ta shirya zata koma Zamfara dole sai ta koma wajan boka sai dai duk abinda zai faru ya faru
DAFIN ZUCIYA
DAFIN ZUCIYA
BY FATIMA BINTU HUSSIN
https://chat.whatsapp.com/CBtvAeshrDyAlqXRA7d4sM
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
Page 39
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Mansur yana fita daga gida kai tsaye kotu ya wuce yana zuwa ya samu wani alƙali bayan sun gaisa alƙali ya ce "me ya ke tafe da kai?"
Mansur ya ce "wata baiwar Allah ce take sherin kashi min mahaifina."
Cike da mamaki alƙali ya ce "bangane mu kake nufe ba akan me zata kashe shi?"
Mansur ya ce "matar mahaifina ce abinda yasa take son kashin min mahaifi saboda kishi ya rufe mata ido kuma tana so ta mallaki shi amma shi kuma ya na da baiwar da idan aka yi mai asiri baya kama shi sai dai yaji a jikin shi wata ra na mahaifiya ta ba tada lafiya ganin yanda mahaifin mu yake kula da ita ya sa take jin haushi abubuwa dai da yawa inda idan na ce zan faɗa bazan gama na dan yanzu abubuwane na tashin hankali."
Alƙali ya ce " ina jin ka?"
Ya ce "wata rana sun samu saɓani da mahifina sai ya fita cikin fushi bayan ya fita muka haɗu dashi ya ce min ya na so ya ya yi tafiya ɗan huta saboda ya gaji da abin da ake mai nace mashi to mu tafi na kai ka gidana sai kayi zaman ka a can ya ce min to dayake gidan da nisa sosai tsakani sai mu ka tafi a mota muna cikin tafiya sai ga wata babbar mota tayo kan mu da gudu ba samu na tsaya to a lokacin sau mai motar ya nemi yayo kan mu ni kuma da bindiga a jiki na sai na harbi tayan motan sai ya tsaya Allah ya sa motan bata faɗi ba sai ga me motan ya fito yana bani haƙuri nace me yasa kake son kashi ni da mahifina? Ya ce "walahi sani aka yi." Nace waya saka? Ya ce Wata ce ta sani ta bani kuɗi masu yawa ita da ɗiyar ta. Cikin mamaki ya ce bangane suwaye ba ya faɗa su sunan ya gane Mama ce da umma.
Bayan haka sai muka wuce gida na na kai mahaifina gidan na dawo cikin tashin hankali na shiga cikin
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 6 Chapter of 14