bita har falo yayi a guji kafin ta rufe kofa ya shiga.
Mom na zaune taga shigowan yusurah ga wani na Binta abaya Mom ta rikici.
tace "lafiya?"
me ruwa kam cewa ya ke yi "masoyiya tace sai an Daura mana aure zanbar gidan nan."
Mom Kam ta shiga tashin hankali ga dady yanan dawo to me zatace mashi.
UMMA
Umma a hanya suka rabu ita da ƙawar ta akan sai sun hadu kowa yakama hanyar gidan shi.
Ladidi bayan ta koma gida tashi ga aiki tayi abinci me rai da lafiya ta ajiyi bayan mijinta ya dawo tamishi sanu da zuwa shi kamar yanata mamaki be kara mamaki ba,
saida ya ji tace "bari na haɗama ka ruwan wanka."
bayan ta haɗa ruwan tazo ta kama hanun shi su ka yi bayi.
Shi kuma yai ta Binta kamar sakarai har bayi,
tace "kayi wanka sai kaci abinci." shi kam ya ka sa magana sai kaɗa kai yake kamar ƙadangare.
Umma tana komawa gida shirye sherye tafara don gobe su abbi zasu dawo.
ESHAN
Eshan fita su ka yi shida Abdullahi inda suka sha yawo sosai sanan suka koma gida.
Ammi kwance take tana bacci tayi wani mafarki a firgice ta tashi tana addu'a tabbas wani abu Yana shirin faruwa da yaranta
MOM
Mom da ta tambaye me ruwa meye haɗashi da yusurah,
sai yace "mosoyiyar shi ce."
Mom ta kali yusurah tace "kin sa kwalin nan?"
tace "Mom na sa wallahi na sa."
Yusurah ta dura hanu akai tana ihu sai ga Daddy ya shigo,
yace "subuhanallah me ya ke faruwa?"
Mom tayi saure tace "mahaukacine."
Daddy ya kalle shi shi dai yaga mutum me hankali Daddy ya tambaye shi lafiya yace "masoyiyar shi ce shi dai kawai a Daura mai aure da yusurah."
Turkashi
Ladidi bayan yafito wanka ta zuba mashi abinci yancin ci kanshi ya na sara me duk yafita
Hayyaci shi ita kam ladidi na ganin haka ta hau murna a zuciyarta a fili kuma tace "malam lafiya?
yakasa magana.
Abbi yau suka sauka a airport dake Abuja abokin shi ne ya ɗauko shi ya kawoshi gida,
Abbi Yayi tsara ba sosai har makota an bamawa amma nida Amir ba abinda akabamu yaran Umma kam ai ba a magana daga kan kayan wasa na sawa duk ama basu amma damuba dama bamusa rai ba.
Eshan bayan sun gama zaga gari suka wuce gidan su Abdullahi don su gaisa da Babasu Abdullahi,
yace "wai ku yaushe za ku yi aure? sai yawo kuke mana a cikin gida da kunyi aure da Yanzu kuna da yara."
shi kam Eshan jin fadan Baba yayi yawa ya tashi yace "Baba na wuce."
baki Baba yasaki Yana kallon sa yace 'ai kam zan ji nasamu Abubakar din inji idan muyi magana ko a family ne aba daku sadaka.'
Eshan naji haka ya da wo yana ba ma Baba haƙuri yace "sun kusayi."
Nan dai Baba yai ta saba bi daga karshi suka tashi suka yi mai sallama suna fitowa Eshan yace "kai ni fa tafiyata zanyi daga zuwan mutum an wani dame she aure aure toni ba yanzuba."
shi kam Abdullahi dariya kawai yakiyi .
DAFIN ZUCIYA
✏️By Fatima Binta Hussain✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
Wanan shafin nabama duk wani members na JAJIRTATTU she halak malak
Bisimilahi Rahamanur Rahim
Page 7
Daddy
Daddy yace "meyasa kake so a Daura maku aure?"
yace "shi yana sonta a kanta zai iya yin komai."
Mom najin haka tayi ɗakin ta da gudu takira gagara badau tafada mashi komai.
gagara badau,yace "ya ka ma faɗa yana cewa basu dau aikin shi da mahimmacin ba shi ya sa su kayi haka daƙar Mom tasamu gagara badau yace,
"zai karya aikin."
Mom tana fitowa falo taga wanan mutumin ya dafa kanshi yafaɗi asume hankalin Daddy ya tashi aka yai ya famai ruwa bayan ya farfaɗo yake tambaya? waya kawo shi nan abin ya bawa Daddy mamaki,
yace "bawan Allah lafiya?"
me ruwa yace ma Daddy "wa ya kawo ni nan?"
Daddy yace "shine yazo da ƙafar shi."
abin da ya faru ya da wo mashi daddy yace "tunanin me ka ke yi?"
ya faɗa ma Daddy a abin da ya faru bayan yusurah ta kirashi abin ya daure ma Daddy Kai yace "zai wuce."
Daddy ya tambaye she meye aikin shi?
yace yana "saida ruwa."
Daddy yace "kayi makaran ta?"
yace "eh yayi digiri."
Daddy yace ya "kawo mai takardun shi na makaranta."
Ladidi Malam Sa'idu yace " mata kansa yake masa ciwo."
ita kuma ladidi tayi tunanin maganin da taba shine ya fara aiki,
tace "ka tashe kayimin shara."
yace "ni ki ke ma tsawa?"
tace "ni ka ke mai da ma magana?"
ai ko ya kifa mata Mari a kumatu,
yace "duk iskan cin da kike yi in dauka yanzu bazan dauka ba."
Amira yau akai mana hutun a makaranta boko da islamiyya a boko nayi na uku a islamiyya nayi na ɗaya aka bani kyuta da muka dawo gida Umma tana ganin kyutar ta amshi tabama ɗanɗanta nayi kuka nace "don Allah ta bani ."
Ta kamani tayi min dukan tsiya haka mukai tayin kuka nida Amir da Abbi ya dawo naje nace "Abbi Don Allah kayi mata magana ta daina dukan mu."
Abbi yace "ba ya son ya ɓata mata rai."
ni kuma a lokacin nayi zuciya na dau wuƙa babu wanda ya sa ni nayi waji
Eshan daga gidan su Abdullahi gida ya wuce yana zuwa ya wuce part din shi sai da yayi wanka sanan ya shiga wajin su Mami ya sa me su a falo suna kallon labarai mami tace "son Ina kaji?"
yace "muɗan zaga gari ne."
yana gama faɗa haka sai yaji Abba yace "ai dole zaku ta yawo a gari yara su kiyin n aure."
Umma kam likafa taci gaba don duk abinda ta ce ma Abba shi ya ke yi.
Amira bayan ta fita daga gidan daji ta nufa dayake bayan gidan su tana zuwa tarufi idon ta zata cuka wuƙan acikin ta taji an riki mata hanu
DAFIN ZUCIYA
✏️By Fatima Binta Hussain✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
Page 8
Yusurah bayan tafiyan mai ruwa Daddy yace "yana son ganin ta a ɗaki."
Bayan taje ɗakin Daddy yace "me ya haɗa ki da wannan mutumin?"
tace "babu komai."
yace "karya ki ke yi kuma wannan daga gani asiri ne."
tace ''wallahi Daddy ban sani be babu ruwana aciki."
akam Daddy ya kashe mata fuska da Mari "Baza ki faɗamin gaskiya ba?"
Ladidi ta zauce kamar wata sabon kamu mijinta yana fita takama hanya sai gidan boka.
Yusurah Jin saukar mari kuma daga Daddy ta yasa tayi saurin kallan shi,
ya daka mata tsawa "bada nike ba?"
ummm "Mom ce."
"Me Mommy ta yi?"
tayi nan yusurah ta faɗa mashi duk abinda ya faru inalilllahi kawai Daddy yake maimai tawa.
Hankalin shi baƙaramin tashi yayi bah.
Umma ce da ladidi zaune a wajin boka.
Ladidi tace "na bani boka aiki beyi ba."
Boka ya daka mata tsawa yace ni ba nayi aiki bai yi ba sai in dai kece keka saɓa min doka ta."
bayan nace "idan zakiyi sallah ke daina yin alwala amma kinyi."
ESHAN
Eshan bayan ya sauka a port harecourt Yaran sa sukazo Suka dau keshi suka kai shi gidan shi Bayan yayi wanka yakira mami tana ɗaga wa tace "son kana inane?"
yace "na ko ma bakin aikina."
mami tace "'daga anyi maka maganan aure saika koma bakin aiki to yau Abban ku sunji ne ma maka aure...."
zunbur ya tashi yace "wallahi ba na so kuma ko waneni yayi kasadar bada auren ɗiyar shi Don wallahi ba zan riƙita ba don ba a duramani wahala ba.?"
Mami tace ''maida wuƙar wasa nike maka."
YUSURAH
Ganin yan da hankalin Daddy ya ta shi ya sa ta fita a guje Daddy ya bi yo bayan ta a falo suka hadu da Mom tana ganin shi ta matsa wajan shi "Honey
lafiya?"
kafin ta rufi bakin ta taji wani mahaukacin mari.
dafe inda ya mareta ta yi tace "yau ni ka mara ko?"
yaƙaramata wani marin yace "yanzu zan maki abinda yafi marin." kiwu ce ki tafi gidanku saina nemeki
AMIRA
Amira ta bude idon ta taga waye ne ya ha na ta aiwa tar da abinda zai sa taji sauƙin rayuwarta waye she wani mutumine wan da baza a kirashi da tsohoba,
Yace "me ya yi zafi haka? duk tsanani yana tare da sauƙi.yanzu indan kin kashi kanki me zakice ma Allah,
"bani amsa." tayi shiru
yace "kada ki sa ke wannan ganganci."
yace "na san halin da kuke ciki amma ki kara hakuri kinji."
na da ga ma shi kai, ya bani kuɗi yace "in ɓoye kada na Bari Umma ta gani idan muna jin yunwa na sai ma abinci."
sai san nan hankalina yadawo jikina yanzu idan na kashi kaina, wani hali shi kuma Amir zai faɗa haka nakoma gida zuciya na ba dadi ina zuwa naga Umma tayi ma,
Amir wani duka naga shi kamar baya numfashi natafi zan kama shi nima ta haɗa Dani tayi mana duka babu ko digon tausayi mu a zuciyarta.
I l
DAFIN ZUCIYA
✏️By Fatima Binta Hussain✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
Bismillah Rahamanur Rahimin
Page 9
Haka umma tayi mana dukan tsiya babu tausayi muna nan kwance har Abbi yadawa ya sa me mu.
Amma ko kallon mu bai yivba haka na kama Amir muka shiga dakin mu muka kwanta.
MOM
Kai tsaye wajin bokan ta nufa amma bata samu ganin shi ba koda ta dawo sai ta wuce gidan kawarta Hajiya Turai.
DADDY
Bayan tafiyar Mom ya amshi ma Yusurah waya da duk wani abun amfani nata wanda Daddy yasan zata iya Aiki da shi wajan kira ko wani abu kuma ya sa ma ts dukoki duk wani aiki na gidan ita zata din ga yin shi.
ESHAN
Bayan sun gama waya da Mami ya shiga office ya Kira Ahmad bayan sun gaisa Ahmad yace "yau shi ka da wai?"
yace "yanzu."
Ahmad yace "lafiya ka da wo?"
Eshan ya ce "kai ka san halin Abba daga zuwa ya fara min maganan aure."
Ahmad yace "kai dai ka sa ni."
Suna cikin magana aka kira Eshan akan ya haɗa runduna zasuji Zamfara wani aiki.
BOKA
Ladidi "tace ka taimaka min wallahi ina cikin matsala."
Boka yayi wata kalan dariya yace "Kin ga ni yanzu bazan iya taimaka Maki da komai ba."
sai nan da wani lokaci tunda kin saɓa Mani umarni"
AMIRA
Da mu ka tashi da safe mungama aikin mu muka tafi makaranta ina cikin aji aka aiko kirana inata tunani waye yake kirana kuma Ni nasan banida kowa da zai kirani.
Bayan na fita inata waige waige sai naga Abbi ya Kuramin ido na tsaya inda Niki shi ya matso ya kama min hannu mu kaje baya ya ba ni leda da abinci sai kuɗi, yace "kuyi haƙuri kawai." ya juya ya tafi nabi shi da kalla ina tunanin anya kuwa Abbi ne.
UMMA
Bayan sun dawo wajan boka kowa yakama hanyar gidan shi.
Tagama abinci tasama na Abbi maganin da ta amso wajan boka takai ɗaki ta aji tafita ɗan-ɗan Umma ɗan karami me shekara uku da rabi ko garin ya haka ta faru sai ga yaro da abinci yanaci.
MOM
Bayan ta faɗa ma ƙawarta abinda ya faru Hajiya Turai tace "za suji nejar akwai wani wanda ya iya aiki sosai."
ME RUWA
Yau ya sa mu Daddy a officer yakai mashi ta kardun shi Daddy ya yi mamakin gani makin da yake dashi Daddy ya dauke shi aiki.
Aliyu haydar wato me ruwa.
Yayi murna sosai yayi ma Daddy godiya sosai suka rabu akan ranar Monday zai fara zuwa aiki.
AMIRA
Ina waje har aka fito Tara nida ƙawata muka nimo Amir yace "min ina na samu abinci?"
nace "Abbi ne ya ka wo ma na harda kuɗi."
Amir yace "Abbi ya fara son mu ko sai dai nayi dariya."
YUSURAH
Bata samun sauƙi ta kowani bangare don mom fushi take da ita ga Daddy ya kusa yin aure kuma yace ko yayi auren ita zata dinga yin komai gwarama idan zata fida miji yayi ma ta aure tafida.
UMMA
Da gudu tayo kan yaron amma kafin ta isa har ya faɗi hankalin ta yatashi sosai ya aka yi har yaci abincin.
Ashe itace bata kulaba yana dakin yana bacci shi kuma ya tashi da yunwa yaga wannan abinci.
ESHAN
Bayan sun gama waya da ogan su akan aikin da za su je Zamfara ya fara haɗa raundunar da za suyi tafiya.
Mami suna zaune da Abba suna fira Mami ta faɗa ma Abba Eshan ya koma wajan aiki Abba yace "shine ba sallama."
Mami tace "daga maganan aure fa ya ka ma fushi da mutane."
Abba yace "na san maganin shi."
DADDY
Daddy ya na ta gyaran gida biki saura sati Daya wata bazawara zai aura tanada yara uku kuma dasu zata tare.
Yusurah Kinga ta kanki.
Zaku iya kiran wanan number 09023086483 donmin tallata maku hajar ku ko karin bayani
Muna saida Data me so ya tundubi wanan number 08136243611
Please comment and shera fisabililahi
DAFIN ZUCIYA
✏️By Fatima Binta Hussain✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
Bisimilahi Rahamar Rashin
Page 10
UMMA
Umma hankali a tashi ta kama hanyar gidan boka tana zuwa ta faɗa mashi abin da ya faru boka yayi wata ma haukaciyar dariya
yace "kin makaro sheɗaniya."
Umma taita roƙon boka yace "amma da sharadi za tabi yashi da jikin ta."
Umma kam ganin ba sarki sai Allah ta aminci.
(waiyazubillah) wanan wace kalar rayuwa wasu matan suke jefa kansu saboda abin duniya ga yaudarar miji da kika yi me zakice ma Allah ya ke yar uwata muji tsron Allah Allah ya tsremana zuciya mu
ALIYU HAIDAR
Yau ya fara zuwa aiki wow Ashe haka yake da kyau kai tsaye officer din Daddy ya wuce Daddy ma yasha mamakin ganin kyawon shi ya fitu bayan sun gaisa Daddy yace "haydar dama haka ka ke me ya kai ka Sai da ruwa abakin titi."
Haydar yace "labarina yana da tsawo."
Daddy yace "zanso naji wanan labari naka."
AMIRA
Bayan mun koma gida muka ga Abbi ne kaɗai sai ƙaninmu yaran umma abbi ya sa ma na abinci mu dai muna ta tsron shi Amir yace "ina Umma?"
abbi yace "tayi tafiya."
Mu kai ta yin murna muka ci abinci muka ƙoshi sanan abbi ya dafa mana ruwan wanka mu kayi muka canza kayanmu wanda suka gaji da koɗiwa abbi yace "zai sai mana wasu kayan mukace ko yas iya ba zatabar mu musaba."
Tafiyan da Umma tayi na kwana uku munji dadi sosai.
DADDY
Daddy yau mutane suka sheda daurin, aurenshi da Hajiya zubaida. Amma ba ranar zata tareba.
MOM
Mom yau zasu je nejar wajan boka tunda asuba suka shirya saboda a mota zasuji.
ESHAN
Eshan bayan sun isa wan ƙauye a Zamfara anan ne yan ta'ada su kayi yawa suka takurama al'umma sun isa cikin dare ba's
yi minti goma da isa ba suka Farajin harbi alama yan ta'ada sun shigo nan suma suka fara shirin ko ta kwana.
AMMI
Ammi duk ranar jumma'a sai tayi sadaka Allah ya fitar da yaran ta sudawo garita.
ALIYU HAIDAR
Aliyu haydar aikin shi yake yi hankali kwance ga shi da ruƙon amana yana da wasa da mutane, amma bayason raini.
Daddy kuma yanajin dadin aiki da shi don ya san abinda yake yi.
UMMA
Umma yau takama zata dawo daga tafiya abbi yayi ma yaran Umma kashidi akan suka faɗa mata abin da yayi mana wani abu sai yaci ubansu don abbi ya sai mana garin kwaki da shugar.
DADDY
Yauce ranar da matar Daddy zata tare gida ya cika da yan danki kuma Daddy yace "ma yusurah duk abinda za a ci ita zata dafa shi."
ESHAN
Eshan sun gama shiryawa kowa ya fita suka haɗe da yan fashi nan faɗa ya barki tsakanin sojoji da yan fashi sukaita mutsayar wuta inda sojoji suka yi nasara amma suma an kashi masu nasu Eshan, yace "ba zasu tafiba zasu ƙara tsayawa soga ko zasu dawo."
MOM
Mom sun insa Nijar wani kauye ne wanda babu komai a ciki sai halitu bayan Allah haka su Mom su Kaita ƙutsa kai cikin dajin nan har suka shiga wani ƙaton daji suka haura wani tsauni anan suka shiga wani kogon bishiya wani mutune wanda kai tsaye zaka kirashi da mahaukaci suna gabda karasawa yace la'ananu kushigo ta baya kuma da rarrafi.
ESHAN
Eshan kwanan su uku amma ganin yan bindiga nan basu ƙara dawowa ba yasa yau suka shirya komawa gida amma kowa a bashi hutun sati Daya
DADDY
Daddy sosai yake ji daɗi don hajiya zubaida tanada hankali sosai ga ilimi don yusurah ma haka nan taji matar ta kwanta mata.
AMIRA
Amira tunda Umma ta dawo mu kayi ban kwana da farin ciki don yanzu wasu abubuwa ta karo cikin dare zata tashe mu muyi ma ta wani aiki don Amir ma ba wani aiki ya ke ba amma bata barin shi ya huta.
LADIDI
Ladidi yanzu tana mugun tsoron mijin ta don baya mata wasa yanzu gashi boka yace bazai iya yin komai akai ba kuma mijinta zai ƙara aure.
Domin talata maku hajar ku ku tuntubi wanan number 09023086483
Muna saida data me so ya tuntubi wanan number 08136243611
Please comment and shera fisabililahi
DAFIN ZUCIYA
✏️By Fatima Binta Hussain✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
Allah ya jiƙan iyayen mu
Bisimilahi Rahamar Rahim
Page 11
Eshan sun Kara kwana uku kafin suka dawo kai tsaye gida ya wuce.
AMIRA
Amira tunda naji malamin mu yace idan kana da damuwa ka tashi da daddare kayi nafila ka roki Allah zai kawo ma ka mafita don haka sai na tada Amir don mu din gayi
MOM
Mom tun kafin su faɗama boka abinda yake tafi dasu ya kwashi da wata mahaukaciyar dariya yace kafin burinki ya cika zaki sha wahala don zaki iya rasa rayuwarki.
ABBI
Abbi kamar kullum yau ma ya na ta aikin tunani ya rasa ya zaiyi ya fitar da ƴa'ƴan shi daga wannan halin don haka ya yanki shawaran zai kaisu wajan ammin su.
ALIYU HAIDAR
Aliyu haydar kowa a Company yana jin dadin aiki dashi don yasan darajar mutane kuma a yaune ya shirya Bama Daddy labarin shi.
LADIDI
Ladidi abubuwa sun chakuɗi mata ga yarinyar ta da taki aure an sake ta ga kuma mijinta ansa bikin shi don wata bazawara zai aura yar bayan layin su kowa yasan ba ta da mutumci gashi boka yace bazai iya aikin komai ba don yanzu sai bayan sallah tunda an kusa fara azumin watan Ramadan.
MOM
Mom tace "ya babban malami me yasa kace haka?"
yace "saboda she wanan yaro da ki keso ya aure yar ki bazai taɓa auren taba saboda naga akwai warda zai aura kuma rabasu babban hatsarene garimu don daga yarinyar har yaron basu wasa da addini suna da kariya aljanu bazasu iya cutar da suba.
AMMI
Ammi damuwa tayi mata yawo harta kaiga ana fahimtar tana cikin damuwa babban abin da yake tada mata hankali taga duka yaranta amma banda Amir da amira wannan abun yake tada mata hankali.
ALIYU HAIDAR
Aliyu haydar da sallama ya shiga office din Daddy bayan sun gaisa Daddy, yace "ina jin ka."
" kamar yarda kasani sunan Aliyu haydar asalinmu yan garin Kano ne aiki ya kawo babana garin Abuja."
Ya ciga ba cewa
"Babana babban dan sanda ne kuma dan kasuwa mu biyune babana ya haifa ni da ƙanwata,
Wata rana yaron wani sanata ya yi ma wata yarinya fyɗe shine iyayen yarinyar suka kawo case din wajin su babana babana shine DPO nawanan dibishin din,
Baya yagama sauraron iyayen yarinyar ya tausaya masu sosai yayi alƙawarin sai ya bi masu hakin su Baba yasa aka kamo yaron ashe yana jin haushin abinda baba yayi,
Wata ranar jumma'a baba ya fita shida ƙanwata wata babbar mota tabi ta kansu,
Cikinsu babu wanda ya shura duk suka mutu yana zuwa nan ya fashi da kuka shima Daddy sai da yayi Hawayi,
Yaci gaba da faɗin muka koma dani sai mama ina kula da ita,
Dama tun rasuwar su baba taki fama da ciwon ƙafa,
Wata rana da da ddare wasu mutane su kazo suka Koremu daga gidan kuma gidan Baba ne wai an saida masu mun rasa inda zamuje sai wani maƙocin mu ya kaimu gidan shi ya bamu ɗaki daya ina fita aiki ina nema mana abinda zamuci,
Har nasamu na kama mana hayan gida nida mama muna zaune ina aiki ina karatuna har na gama karatu babu aiki shiyasa da aikin da Niki yi wani lokaci sai na saida ruwa a bakin titi."
Gaskiya ya ba ma Daddy tausayi kuma yaji ya ƙara son shi.
CIGABAN LABARI
AMIRA
Ta bangaen amira da Amir ma babu abin da ya suya don wahala kala kala babu wanda basu gani.
Yau ake sa rain gani watan Ramadan kowa yana ta yan shirye shiyr yin shi wajan karfi tara da rabi aka sanar da ganin wata.
Kowa yana murna amma banda mu saboda wahalar da muki sha cikin azumi yafi na kullum.
DAFIN ZUCIYA
✏️By Fatima Bintu Hussain✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
https://chat.whatsapp.com/LZtufHUnlqUFvnBvvoUWs3
https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
(J.W.A)
_Rubutu baiwa ce daga e ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️*
BONZA BONZA BONZA ina masoya ƙamshi kuma za ku garzayo wajan shaharayen me kayan kamshin nan warda tasaba kawa mako ga gamshi ga sauki
1. Kajiji
2. Sandal chips
3. Sandal grits
4. Sandal balls
5. Sandal flakes
6. Farce
7. Senegalese kajiji
8. Cotton
9. Halut
10. Haawi
11. Sandal wood
All 11 pieces in 200ml: 70k
200ml Turaren Wuta wadannan 4,500 each
VIPs ✨
Halut: 8,500
Hawi: 8k
Farce: 14k
Cotton: 5,500
Sandalwood: 7k
All in 200ml
All 50ml set: 15k
50ml Turaren Wuta: 1,100 each
50ml vips:
Halut: 2,500
Hawi: 2k
Farce: 3,500
Cotton: 1,300
Kumaza ku garzayo siyan nagari kuɗi agida mai kyau bayayimin tsada
Domin karin Bayani ku tuntubi wanan number 07036170061
************************************************
Allah yasa mu cika da imani
Bisimilahi Rahamar Rahimin
Page 12
Amira Yau aka ga wata ana ta munarna amma banda saboda mu san wahalan da muke sha da azumi.
MOM
Mom harda kukan ta akan boko ya taimaka ma ta yace "yanzu bazai iya yin komai ba sai bayan sallah." haka suka dawa zuciya babu dadi.
LADIDI
Ladidi yau aka daura auren mijinta gashi kuma gida daya zasu zauna da amarya ladidi tayi karamin hauka kam don sai da mijinsu yace tabi a hankali inba haka ba ta tafi gidan su tarasa ya Zatayi.
Yusurah yanzu ta natsu ta rage rawar kan don matar Daddy Bata daukar raini don yanzu yusurah ta bada kai bori ya hau matar ta dau keta kamar yarta.
ALIYU HAIDAR
Aliyu haydar yau akayi mai albashi shi na farko yana tashi aiki yaje ya saima Maman shi kaji da kayan azumi akam yasha addu'a sosai.
AMIRA
Amira karfi uku da rabi umma ta tashe mu muka ɗura tuwo da miya wanda zamu kai bakin masallaci da asuba saboda masu sahur.
Bayan angama zamu tafi kenan ai kam
Abbi yace "babu inda zamuje."
a ranar kam abbi yaba ma ummm mamaki harda muma haka akaibta fitina sai dai ta samu almajiri ya kai mata kuma duk da haka ba a siya duka ba.
A ranar munsha wahala wajan umma sosai duka kam ba a magana.
LADIDI
Ladidi an kawo amarya don
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 2 Chapter of 14