ganin haka yace "idan tana wannan abun insha Allah zata iya dawo wa dai-dai a kowani lokaci."
Abbi bai san abinda yake faruwa ba dan yaji ya duba Umma da yaran ta ta tafi ko ta barsu.
Yana zuwa gidan yaga a kulle amma da alamar mutum a ciki gidan hakan yasa bugawa.
Ladidi tana tafiya tana hutawa har ta isa gidan boka,
Tana shiga yaita binta da wani mayen kallo,
Bayan sun gaisa yace "nasan me yake tafe dake amma ki sani wanan lokacin bani zan yi aiki da keba Aljani tugudidi ne zai yi amfani dake kuma ta baya zai ne meki."
Ladidi tayi shuru tana tunanin yanzu da Aljani zata kwanta anya zata iya kuwa.
Abin yana tsaye yaji ana cewa waye yace shine jin Muryar shi yasa yaran suka ɓude kofan ya shiga.
Abbi ya tambaye yaran ina Umma? cikin rashin tarbiya babban yace "baka koritaba kuma zakazo kana tambayan mu."
Akam Abbi ya Kama yaron da duka sai da yayi mai dukan tsiya sanan ya barshi.
Cikin ƙunar zuciya abbi ya fara magana ba zan dau rashin tarbiyar da uwar ku take koya makuba saina gyara maku zama.
Hankali Ammi fa ya kasa kwanciya ta yanke shawarar tafiya Abuja bada sanin kowa ba.
Please share and comment
BY FATIMA BINTU HUSSEIN✨✨✨
https://chat.whatsapp.com/Gvh8Kfitxaw0Qwme0hezcZ
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Page 26
Bisimilahi Rahamanur Rahimin
"Ladidi ganin tana so burin ta ya cika ya sa ta amincema Boka.
Abinda bata sa niba ba Al'jani ne zai sadu da itaba Boka ne zai sadu da ita.
Amira Kam ta ƙara zama abin tausayi dan yanzuma ko abinci bata ci saita ta fama da ita bata iya yin komai sai kuka.
Hakan ya ƙarasa Abbi da Amir cikin matsananciyar damuwa.
Umma tunda suke tafiya cikin dajin basuga kowa ba sunyi tafiya sosai kafin suka isa wata buka da ke saman wani tsauni..
Shi kuma wannan Bokan ƙa'idar shi shine a shiga da tsalan kwadi.
Suna shiga wani kalan ɗoyi ya bugi hancin su da sauri Umma ta tushi hancin ta saboda wannan warin.
Wata gigitarciyar tsawa aka daka masu ana cewa
"ku la ananu ku suwaye da zaku shigo Fadar Ƙanin Sheɗan kuna tushi hanci to ku koma inda kuka fito kun ɓatama Sarki rai."
Eshan koda suka gama waya da Abdul.
Mame ya kira ya "faɗa mata bazai samu zuwa gida sallah ba wani aiki ya riƙe shi Mame tayi mashi addu'a sosai daga nan suka yi sallama.
Ya kira Abba shima suka gaisa shima ya faɗa mashi abinda ya riƙe shi.
Yau har Farha sai da ya kira suka gaisa take tambayan shi Yaya yaushi zaka dawo yace sai bayan sallah zai dawo yana da aiki ne shiya sa.
Yana jin dadi a duk acin da yake cikin family nashi ko sukayi waya.
Abdul babu wanda yasa ni ya ba ma likitan da yake kula da amira
Ya bashi kuɗi da yawa "yace duk wani abu da za a buƙata ba sai an amshi kuɗi wanja abbi ba adinga aiki da kuɗin da ya bada idan basu isaba ayi mai magana amma yace baya son a faɗa ma kowa shi ya bada kuɗin.
Amarya ita kam tana mamakin hali kalar na kishiyarta itafa ta fara zarginta yaza a ce daga kwance ma mutum ƙafa yau ace ya fita tana cikin tunanin nan taji "Muryar Mijin su yana tambayanta ina Ladid ta tafi? tace "nima ban saniba yanzu ta dawo bata gantaba.
Malam yace "ance an ganta ta fita tayi bayan unguwar nan.
Ita dai amarya tace bata sani ba amma duk inda taje zata dawo.
Umma jin abin da aka ce yasa ta faɗin yanzu dan Allah duk tafiyar nan da muka yi sai a ce wani sarki yayi fushi ai ba ayi masu adalci ba wasu gigitatun maruka taji an sauke mata aka ci ga ba da cewa maza ku fita daga nan kada ku ƙara zuwa nan.
Suna fita Mama cikin fushi "tace ai gashinan garin iyayin ki kinja mana gashinan ai mun rasa da marmu yanzu sai dai mukoma wajan dayan bokan.
Ladidi haka ta cire kayanta ta shiga ɗakin da Boka ya nuna mata.
Har ta shiga ta tuna buka yace idan ta shiga ta kwanta kan katifa kuma ta rufe idan ta san kada taga Al'jani idan ta bari ta kanshi zata mutu.
Boka yana ganin ta shiga ya kwashi da wata dariya yana ce wa ya ƙi banza ya cire kayan shi ya shiga haka ya nemi Ladidi ta baya.
(Waiyazubillah)
Suna gama al'fashar Boka yayi sauri ya fita ya maida kayan shi ita Ladidi sai da taci kokan ta me isar ta sanan ta mayar da kayan ta ta fito,
Tana fitowa taga Boka sai wata fara'a ya ke mata yace 'yanzu kada ki sake zuwa sai nan da sati ɗaya lokacin anyi sallah.
Badan taso ba tafita dan ta so ace ayau za ayima ta aikin ta a gama ama sai wani nan da sati ɗaya.
Amira idanta buɗe tana kalon POP Amir ya shigo tana ganin shi tace kainta ya fara juyawa su Abdul dake ɗakin sunata ta kallon ta cikin tausayawa can sukaji da ƙarfi tace Amir!!!
BY FATIMA BINTU HUSSEIN✨✨✨
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Page 27
Bisimilahi Rahamanur Rahimin
Umma haka suka kama hanyar gida akan bayan sallah sai su koma.
Umma suna cikin tafiya cikin' dajin nan ba gida gaba ba gida baya suka fara jin harbi nan hankalinsu ya tashi,
Ko ba a faɗa masu ba sun san yan bindiga ne suka shigo gari.
Umma ta kalle Mama" tace mun bani ya zamu yi.?
mama "tace ma Umma su gudu kafin su ƙaraso dajin suka sun fita dajin'
Sun kusa fita dajin aka harbi Mama a kai cikin tashin hankali "Umma take kiran ta ganin ba ta da mafita gashi suna ƙara matsowa kosa dasu yasa Umma ta dauki Mama tana ta nishi.
A haka har Allah ya bata iko ta fito bakin titi lokacin mutane sun ji harbi sun fara ɓuyewa.
Da kyar Wani mai mota ya taimaka ma Umma yasa mama cikin Mota.
jininta yana ta zuba ita Umma ta ɗankwali ta daure wajan dan jinin ya ke zuba.
a haka suka isa asibiti suna zuwa aka amshi ta amma ganin abin babba ne yasa suka ƙi amsar ta dole sai da yan sanda.
shikuma "mutumin da ya kawoso yace ba zai iya ba da taimaka masu yayi zai tafi gida kafin yan' bindiga su ƙarasa shigowa cikin gari.
nan fa hankalin mutanan asibiti ya tashi jin an ambaci yan' bindiga.
Abdul jin Amira ta kira sunan Amir yasa suka isa inda take.
Likita" tace Alhamdulilah ta fara tuna wani abun yanzu a hankali za tai ta tunawa."
Amir yace "Amira." ta ɗago ta kalle shi Likita tace "kin san shi?.
Tayi shuru kamar mai tunani can kuma ta kama hanun Amir ta zaunar da shi kusa da ita.
Likita ta ƙara tambayan ta waye shi?.
Sai tayi shiru Likita tace "kar a dameta a hankali za tai ta tunawa har ta dawo dai-dai amma yana da kyau a samo mata wani abu mai mahimmanci a rayuwarta She ma zai bada gudum muwa wajan da wo wan ta dai-dai."
Abbi cike da jin haushin kalar tarbiyar yaran Umma haka ya dafa abinci yasa masu sukaci yace sutafi su kwan ta su refe ɗakin danshi ba a nan zai ƙwana ba suna so suce baza su iya kwana su kaɗai ba suna tsoron Abbi.
Abbi Kam Bai wani damu da halin da suka shiga ba yasa ma falon kwaɗo yayi masu addu'a ya fita.
ƙafan waje ma sai da yasa mata ƙwado sanan ya kama hanyar asibiti.
Yayi mamakin ganin Abdul da suka gaisa Abbi "ya ke tambayan shi bai gane shi ba?.
Abdul "ya faɗa mashi komai tun daga zuwan su da Eshan.
Abbi yayi mamaki sosai dan bai taɓa sani ba sai yanzu yake tabbatar wa da su Amira suna cikin wani hali ace har wani zai zo wajan ta bata taɓa bashi labari ba.
Gaskiya yayi sake da har yaranshi suka shiga wannan halin wasu abubuwan ma bai san suna faruwa ba kuma yasan a matsayin shi na mahaifinsu shi Yaka ma ta ya basu kulawa tunda mahaifiyarsu bata kusa.
Yasa inda suna tare da mahaifiyar su ko ƴan uwansu komai ya faru zasu faɗa ma wani da ga cikin su.
Abbi yace "Ma sha Allah to ina shi Eshan din?"
Abdul yace "yana wajian aiki yanzu haka ma bai san halin da Amira ta ke ciki ba na ɓoye mashi dan kada ya bar aikin ya taho."
Abbi yace "idan ya dawo ina son ganin shi kai kuma Allah ya saka maka da a'lkairi na gode."
Abdul yace "babu komai Baba ai su Amira ƙanenan mu ne."
Nan yake faɗa mashi abinda ya faru da abinda Likita tace.
Abbi yaji daɗi sosai har sai da yayi sujadar shukur jin Amira ta fara dawowa dai-dai.
Ganin Abbi ya dawo yasa Abdul yayi mai sallama ya tafi.
Ladidi tana tafiya ƙasanta ya na mata zafi gashi inda mai adaidaitasahu ya bigita yana mata zafi.
Tana tafiya tana gwale ƙafa' fu a haka har ta iso gida ganin kallon da Amarya take mata yasa ta tsargo kar dai ace ta san abinda ya ke faruwa?
Umma da kyar aka amshi Mama tana zaman jira afito da Mama.
Tana ganin wani likita ya fito yasa ta nufe shi tana tambayanshi ya mai jiki.
Yace mata sai dai haƙuri Allah yayi mata rasuwa
DAFIN ZUCIYA
✏️By Fatima Binta Hussain✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
Bisimilahi Rahamanur Rahimin
Page 28
✨✨✨
Yusurah duk tasa kanta a damuwa ga kaunar Haidar da isheta itafa idan zai yarda ya sota zata haƙuri da karatun ta aure shi.
Mom hankalin' ta ya ɗan kwanta ganin kishiyar ta bata ita take ba.
Kuma ta kyautata mata tana bata girman ta a matsayin ta na uwar gida amma Mom ba shine ga bantaba Dan da anyi sallah jibi washa gari zata koma Nijar.
Aliyu Haidar anta shirye shiryen sallah yayi ma mama dinkuna ga kaji ya siyo wainda za a yi amfani da su kuma ya dauko ma Maman shi yan' aiki.
Yanzu da anyi sallah ya keso yaje ya nemo family din Baban shi.
Duk da yasan bason shi suke ba amma zai je ya nemo su.
Daddy yanzu kusan komai nashi ya dau ra Aliyu akan komai nashi koma ya yar da dashi shiyasa baya shaku a kanshi.
Ladidi ganin kallon da Amarya take ma ta yasa tayi sauri ta shige ɗakin ta tana sauki ajiyan zuciyar.
Amarya ganin ta shiga ɗaki tayi dariya tace a juri zuwa rafi wata rana tulu zai fashi.
Abbi dama shine yake kwana a asibiti.
Gashi gobe sallah yana fita yaji kasuwa yayi masu siyaiyan kayan sallah ya saima Amira da Amir wasu kayan dan yaga kayan da Umma ta saya masu.
Daga kasuwa gidan wata mata ya wuce warda ta ta dade ba yi masu aiki yaji ya nemi alfarma tazo ta zauna da yaran shi.
Matar bata iya yi ma Abbi musu saboda bazata manta halacin sa garita ba tace mai Tom ba matsala.
Dama mijin ta ya rasu tana da yara kuma Abbi yace "zata iya tahu wa da wasu daga cikin ya' yan nata ta dauke yaran ta guda biyu suka tafi gidan Abbi."
Abbi na kaita gida ya koma asibiti san da yaje ya iske Likita a ɗakin suka gaisa ya basa sallama yace bayan sallah su dawo tunda jikin da sauƙi.
Umma wani razanane ihu' tayi jin ance Maman ta ta mutum mutane nata bata haƙuri, sai ga wani Babban Likita ya zo ya shiga ɗakin da Mama take yana zuwa ya gane bata mutu ba tashiga duguwan suma ne ya bata taimakon da zai iya ya ce a chanza mata ɗaki ana fitowa da ita Umma ta ruga tayi wajan ta wata Likita tace ma ta bata mutu ba tashiga duguwan suma ne.
Eshan ya kira "Abdul yace ya haɗa shi da Amira indai da gaske yake tana lafiya dan ya yarda Amira ba lafiya take ba dan da abinda ake ɓoye mai"?
jin tambayan da Eshan yayi mai ya bazata "yace tana fa lafiya yau banje wajinta ba."
Eshan "yace ɓoyemin da kakeyi baya da amfani ka faɗa min me yake faruwa?"
Abdul ganin baya da mafita yasa yace" kayi haƙuri na ɓuyema Amira ta manta komai da kowa."
Wani bugu da
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
𝐵𝑖𝑠𝑖𝑚𝑖𝑙𝑎ℎ𝑖 𝑅𝑎ℎ𝑎𝑚𝑎𝑛𝑢𝑟 𝑅𝑎ℎ𝑖𝑚
𝙿𝚊𝚐𝚎 29
✨✨✨
Amira an salame su daga asibiti suka wuce gida duk da bako wa take yarda da shi ba sai Amir Abbi ma ba wani sosai take yarda da shi ba.
Eshan wani wawan bugu ya kaima taiburun gless da ke gaban shi cikin ɗaga murya ya fara magana.
Me yasa ka ɓuye min ashi baka da hankali shi ya sa hankalina ya ƙi kwanciya ni nasan da abin da ke damun ta.
Jin yanda yake ta faɗa yasa Abdul ce wa "kayi haƙuri ba dan komai na ɓoyema bana so hankalin ka ya tashi ka kasa aiki shi yasa amma yanzu ma taji sauƙi tunda ta na magana da Amir ance ko wani lokaci zata iya dawo wa daidai."
Eshan yace kana nufin in ta Zama har sai ta dawo daidai ke nan to ayau zan dawo.
Ladidi saboda yarda kasan ta ke mata zafi yasa ta shiga cikin ruwan saboda azaban da kasan ta ke mata tana shiga ruwan zafi wani ihu ta saki wanda sai da Amarya taji amma tai ma ta banza ta nuna ma bata san tana gidan ba.
Sai da Ladidi tayi ruwan zafi ya kai biyar sanan ta haƙura duk da haka tana jin zafi har ta fara tunan ko dai taji cewo a wajan ne gashi Boka ya ce sai yayi sau goma kafin burin ta ya cika anya bazata haƙura ba idan ta tuna abubuwan da tayi sai taga wanan ba komai bane ba tunda tana azumi taji tayi zuna meye bazatayi ba
Umma sun koma ɗakin da aka chanza masu inda wani Likita ya ƙara duba Mama yace "ko da ta farka zai yi wuya ta farka cikin hankalinta dan bulet din ya taɓa ƙwaƙwalwan ta kuma idan aka samu kalar haka yawan ce mutum haukace wa yake yi nan fa hankalin Umma ya ƙara tashi tana mai dana sanin zuwan su wajan."
Ammi da ta faɗa ma mahaifiyarta zata yi tafiya zataji ta duba yaran ta don hankalin ta ya kasa kwanciya Inna ta hanata zuwa tace gwara ta tura Babban Yayan mu yace da anyi sallah da kwana ɗaya zai tafi.
Eshan Ahmad ya kira ya faɗa mashi halin da Amira ke ciki shima Ahmad ya bashi haƙuri ya bari su gama aiki amma yaki haƙura.
Kusan ƙarfi biyar da rabi yaje airport yayi sa a yana zuwa yasa mu jirgin da zai tashi ƙarfi 6:00pm nan ya zauna har lukaci yayi suka tashi.
Amira yanzu tana samun kulawa wajin Mama mairo tana kula da ita sosai kuma hakan yayi ma Abbi daɗi.
Yau aka ga watan Sallah kowa wani Musulmi Babba da yara suna murna da ganin watan Sallah ƙarama.
Ladidi yanzu ta rage jin zafi sai ƙai ƙayi da take ji ga wani ruwa mai wari yana fita daga kasan ta hankali ya tashi to meye wanan kar dai ace ta kwashi wata cuta.?
Eshan karfe 7:00 pm jirgin su ya sauka a airport din Abuja Abdul ne yazo ya dau ke shi.
Suna fara tafiya Eshan yace "ya kai shi wajan Amira."
Abdul yace "dare yayi ka bari sai da safe sai muje."
Eshan yace "idan bazaka kai ni in gantaba sau ke ni anan na samu wanda zai kaini."
𝑫𝑨𝑭𝑰𝑵 𝒁𝑼𝑪𝑰𝒀𝑨
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
𝑩𝒚 𝑭𝒂𝒕𝒊𝒎𝒂 𝑩𝒊𝒏𝒕𝒖 𝑯𝒖𝒔𝒔𝒊𝒏✨✨✨
𝑩𝒊𝒔𝒊𝒎𝒊𝒍𝒂𝒉𝒊 𝑹𝒂𝒉𝒂𝒎𝒏𝒖𝒓 𝑹𝒂𝒉𝒊𝒎
𝑝𝑎𝑔𝑒 30
Amira tana ta samun sauƙi sai muce Alhamdulilah dan yanzu tana yarda da mutane sosai dan yanzu ta gane Abbi.
Eshan haka suka tafi gidan su Amira.
Amira suna zaune ita dasu Amir su suna fira ita kuma tayi shuru hakanan taji gaban ta yana faɗuwa.
Umma hakan yasa ta kira yan uwan su ta fara faɗa masu abinda ya faru kowa sai ya tambaye ta garin ya haka ta faru.??
Ina suka ji da har aka harbe ta saboda inda yan bindigan suka kai hari sun sab daji ne mai haɗari to me ya kai su.??
Eshan san da suka isa ƙofar gidan su Amira suka iske Abbi a waje yana waya sai da suka tsaya ya gama wayan, san nan suka gaisa bayan sun gaisa suka tambaye shi me jiki.??
Yace "me jiki taji sauƙi Alhamdulilah."
Suka tambaya ko zasu iya ganin ta.???
Abbi yace "su shiga ciki."
Amira suna zaune kamar ɗazu su suna fira ita kuma ta yi shiru.
Sallama suka ji ana yi wanda wannan Sallaman da aka yi yasa gaban Amira ya faɗi.
da gudu Amir ya tafi ya rungume su yana cewa "Yaya Eshan Yaya Abdul kwana biyu kun manta da mu ko."
Eshan yace "sorry Brother bamu manta da kuba aiki ne yayi mana yawa amma yanzu gamu."
Amir yana dariya yace "Tom shikinan tunda ga ku kunzo."
Abdul ya tambaye shi yace "ina Amira?"
yace 'ga tacan tun ɗazu tayi shuru muna mata magana tayi mana shuru bamu san me yake damunta ba yanzu bata son magana.??
Eshan tana ina.??
Amir yace "gata can."
Abbi da yake bayan su yana Kallon su yana ta murmushi "yace ma Amir kaga Yayun ka ka manta da dani ko.??
Amir yayi dariya yace "a'a Abbi."
Abbi yace "su shiga ciki."
suka shiga da sallama Amira na jin sallaman tayi saurin ɗagowa suka haɗa ido da Eshan wanda tunda suka shigo yake kallon ta tabbas ta rame sosai ta kuma yi haske shi sai yaga hakan ma tafi kyau.
Ladid abu sai gaba yake yi gashi Malam yace "kada ta ƙara fita bada izinin shi ba gashi azaba ta fara isan ta ga dare nayi ita kam taga ta kanta ya zatayi yanzu.?? gaskiya dole gobe tafita taji asibiti a duba lafiyar ta.
Mom tana jin anga wata ta fara shirin tafiya wajan boka Nijar dan ƙawar ta da zasu je tare ta dawo jiya dan haka tare zasu tafi.
Yusurah yan zu duk wata damuwar ta ta koma kan Aliyu Haydar gashi ita yanzu zaman Gidan ya ishe ta tana so itama tayi aure.
Gashi bata da wani wanda zatace tana so duk wa inda ke zuwa wajan ta bada aure suke zuwa ba wasu suna zuwane dan su lalata mata rayuwa suke zuwa ita kuma bazata iya barin a lalata mata rayuwa ba kamar yarda yan matan yan zu suke yi suna ganin shine wayewa.
Amira ganin kallon da yake matane yasata ta tashi zata shiga ɗaki Abdul yace haba Amira ba gaisuwa.
Ta tsaya ita bata juyi ita bata ci ga ba da tafiya ba dan wani kalan ciwo kanta ke mata.
Abbi yace "Amira ba magana ake maki ba?"
Zata fara magana ke nan ta faɗi tana riƙe da kanta tana am batan Ammi kizo ki duke ni wallahi Umma zata kashi ni.
Jin abinda take cewa yasa Abbi yin hamdala harda su Eshan din.
Abbi yace "Amira addu'a zaki yi ba wannan surutan ba."
Amira tace wallahi Abbi nagaji da wahalan nan ka mai damu wajin Ammin mu da yan uwan mu zan ci ga ba da zama a nan ba.
Amir ganin halin da ta shiga yasa shi ya taso ya kamata ya ce "Yaya kin manta kece kike ce wa wannan kaddarar muce meya sa bazaki yi haƙuri mu ida cinyewa kaddarar mu ba nasan Abin da cewo mu maida komai na mu ga Allah kamar kullum yarda muka saba."
Amira ta ƙara fashiwa da kuka ta kama Amir "tana cewa ban manta ba Amir na gaji da wahalan da mu ke sha a gidan Mahaifinmu an maida mu marasa gata bamuda galihu kana ganin Abbi Bai damu damu ba sai mu kwana mu wuni bamu ciba amma Abbi Bai taɓa tambayan mu ba? Tacigaba dacewa kana tunanin inda Ammi nan zamu shiga wannan halin.?
Amir yace "a'a ki yi haƙuri in sha Allah komai ya kusa zuwa ƙarshi.'
Allah sarki idon shi yayi jajur kamar zasu yi aman wuta shima Abdul hakane dan shi baya da karfin zuciya abu kaɗan ke sa shi kuka wata kalar tsanar Ummace ta darsu a zukatan su.
Umma mutane sun fara cika asibiti wasu na waje wasu na cikin ɗakin Umma na zaune kan gadon kusa da Mama.
Mama ta farka ta fara tuna ma kansu asiri.
𝐃𝐀𝐅𝐈𝐍 𝐙𝐔𝐂𝐈𝐘𝐀
✏️𝐵𝑌 𝐹𝐴𝑇𝐼𝑀𝐴 𝐵𝐼𝑁𝑇𝑈 𝐻𝑈𝑆𝑆𝐼𝑁✏️
https://chat.whatsapp.com/DBGH2dTWEfmBB7Gi0BgrJ8
https://whatsapp.com/channel/0029VbAho5W8V0tlD03a4Q1g
*https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v
💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️
*(J.W.A)*
_Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️
𝑃𝑎𝑔𝑒 31
✨✨✨
Abbi shima ya kasa jure halin da ya ga yaransa a ciki kawai sai yaje ya rungume su shima ya mai basu haƙuri.
Da ƙyar Amira tayi shuru, Abbi ya ce "kin gane kowa daga cikin nan."?
ta ɗaga kai "tace amma ita ya kai ta wajin Ammi."
"yace to in sha Allah bayan sallah zai kaisu"
"Eshan yace "to kanwata bari mu tafi kinga dare yayi yanzu zamu dawo gobe."
kai kawai ta ɗaga masu tana mamakin ya aka yi suka zo gidan su ita batan san me yake faruwaba."
Amir ya kama mata hannu suka shiga cikin ɗakin su tare da Mama mairo.
Suna shiga suka kwanta amma bacci yaki zuwar ma Amira da Amir.
Amir ya kalleta "yace Yaya tunda na ƙasa baccin bari nayi Alwala nayi nafila na gode ma Allah da yabaki lafiya cikin lokaci."
Amira ta kalle shi tace "wai me ya sameni ne?"
"Yace muje muyi nafila mu gode ma Allah da ya baki lafiya sai na baki labarin komai da ya faru."
Haka suka je suka yo Alwala suka yi nafila raka'a takwas sun daɗe sun Addu'a sanan suka tashi kowa ya hau kan katifar shi da Abbi ya sa an kawo masu katifu.
Suna kwanciya Amira "tace ina jinka.
Amir "yace tunda Umma ta buga maki katako kika suma bayani an kai ki asibiti akace kin manta komai naki muka shiga tashin hankali nan dai yaba ta labarin komai da ya faru a asibiti da yarda Abdul yai ta zuwa yana kula da ita har zuwa yanzu da suka zo gidan da yarda ta dawo daidai.
Mama Asabe tana jin su tayi kuka sosai amma su Amira basu san batayi bacci ba.
Mama Asabe a zuciyar ta tana tunanin wasu matan uban marasa imani haka su basu tunan yanda rayuwa zata iya juyawa ita abin da ya bata mamaki wai Ummace da wannan halin matar da idan ka ganta baza ka taɓa ce wa zata iya yin wannan abin ba.
Umma "tace haba Mama meye haka kiyi shuru mana."
Mama ta buge ta tana cewa "nice na kashe Alhaji nice nasa mota taje ta buge shi wajan bokan kan bishiya naje shine ya taimaka min wallahi nice nayi ma Hadiza asiri nice."
Yau take sallah kowa ya ɗau wanka da Babba da Yaro da mai tsafta da ƙazami.
Amira sun shirya cikin tsadaddun yan kantin da Abbi ya sai masu tare da yaran Umma dan suma yanzu sun fara son Yan uwan su bayan sun gama shirin suka tafi masalaci.
Eshan shida Abdul sun dau wankan su cikin wata bugagiyar shadda Wada ta amsa sunan ta shada fara ce kal an masu aiki kalar na sarauta har da malun malun kamshi kawai ke tashi humm ba a magana.
Abdul ya kalle Eshan yace "kamata yayi ace Amira ce ta fara ganin wannan wankan naka."
wata uwar harara ya makamai sai ji suka yi Farha nace wa "Yaya Abdul Auntyn muce Amirar dan Allah ka kaini wajan ta."
Eshan yace "baza kije ki dame ta ba dan beby ta bata son wahala Abba dake bakin ƙofa yana kallon su yace "Muhammad kaci gidan ku mara kunya."
Umma Mutanan dake ciki ɗakin suka ce kada ta damu ai ba a daukar maganan mara hankali wannan maganan ta ɓata mata rai jin ance ma Maman ta mara hankali.
Kowa yayi shuru yana sauraro abinda Mama ke cewa.
A lokacin wani ya shigo cikin ɗakin wanda yasa mutanan ɗakin tashi tsaye cikin tashin hankali.
𝑀𝑅𝑆 𝑊𝑅𝐼𝑇𝐸𝑅
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 5 Chapter of 14