Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 12
a hotel cikin gidan aka barta wato a sama a ka kai Amarya, dama shi Alhaji Ciambo cows ya yi anan gida za su zauna domin ba ya son su yi nisa da shi. Gidan sama da kasa ne, kowane falo an tsara shi sosai ma'ana falon sama ya tsaru, haka na kasan ma kuma a saman akwai dakunan bacci guda biyu inka shiga falon wanda ya ke madaidaici ne an shirya masa kujeru na alfarma Kayatattu sannan ako wanc daki akwai gado da madubi da kuma bandaki a ciki, kuma wani abin kayatarwa kofar da zaka shiga da inda dakunan suke daya ce, inda aka yi ma ta labulan wasu kananan shiryayyun duwatsu ta yadda in zaka shiga ka taba su sai sunyi kara sannan kuma ka na shiga sai ka ga wata kyakkyawan siririn corrido wanda ka na shiga za ka ga kofalin dakin suna kallon juna, to kuma tsakiya kitchen ne hadadde daga cikin kitchen din akwai store wanda aka sanyawa kayan abinci kala-kala a ciki, haka ma dakunan gadajen su ma na alfarma ne. Bayan an gaam biki an kai Amarya sai kowa ya wuce abinsa domin ya kwanta da ya ke sai dare suka mikoya, suna tafiya ta kulle kofar, ba ta bari ma ya shigo. gidan ba, domin ba ma ta so ya hada ido da ita, sai kusan sha daya ya shigo gidan, ya na zuwa ya samu ta kulle dakinta don haka ya kwankwasa ta na jinsa ta kI budewa, ya dauka cewa ko bacci ta yi shi ya sa don haka ya bude dayan dakin ya shige ya kwanta abinsa. Kashe gari da safe bayan ya yi sallar asuba ya koma ya buga ma ta kofar da nufin ya tashe ta tayi 29 a at dalleh. Charafa Kwadayı barjana!- Anuna Abdullahı Sharada sallah, amma sai ta ki budewa, haka ya ahkura ya kyale la har gari ya waye tangaram, sannan ya shiga kitchen ya hada musu abin karyawa, ya na nan ya na yi sai gata la shigo kitchen din ta na ganinshi ta hade rai, ba ta ce ma sa komai ba la dauki cup za ta ficce ya ce ma ta "Amarsu ba ko gaisuwa?" Ta kalle shi a sheke, "Wa zan gayar? Sai ka jira sanda zan gaisheka". Ta fidde abinta, ta je ta hada tea ta sha, shi kuma nan ya na ta' hakilon yi musu aikin break, bayan ya gama ya dauka ya kai falo ya ajiye, sannan ya shiga dakinta don ya kirata su karya ya ko yi sa'ar dakin a bude, ya ce "Zo mu karya". Та се "Au wai da ma da ni ka yi? Ai kō sai ka ci kayan ka ni ba na cin girkin namiji". Ya yi murmushi "Shi kenan sai ki girka mana in anjima". Ta na jin haka ta daure fuska ta ce "Wa? Ni? Allah ya sauwake in zauna bautar girki, sai dai ka nemi mai dafa ma ka ba ni ba". ya ce "Haba Maryam kin san fa ance Alannar mace ta na karkashin mijinta, sai in kin bi ni ne za ki samu". Ta ce "Ka ga ni ba dogon jawabi na nemi ka yi mun ba, ka fice ka bar min dakina shi ya fi sauki kawai". Murmushi kawai ya yi, yayinda ya fice ya na tunanin yadda zai bullo ma ta. Yau kimanin sati biyu kenan da auran amma in FFaruk ya na falo, to Maryam na waje, in ta na waje to baya nan, wannan lamari ya na damun lFaruk kullum ta na ďaki a kulle kuma ya yi ma ta waya ta ki sauraronsa, rannan dai ya ce bara dai ya jarrabata ya gani za ta fito? Ya shige dakinshi. Shiru kamar ya ficce, sai ko gashi ta fito domin a 30 Kwadayı hari jana!- Amuna Abdullan Sharada atonta ya fita ne, ta na zama a falo ya fito ganın ta kuwa ba karamın rıkitashi ya yi ba, wato wasu irin damammun riga da siket ne na material mai kyan gaske sharp dinta duk ya bayyana, ta na zaune ga wani turare da ta sanya mai kwantar da hankali, wani littali ne a hannunla na Aunty Bilkisu 1. Muhammad mai suna JINI BIYU, ta na karantawa, da ya ke ita ma akwai son karatun littattafan hausa, ta na ganinshi ta hade rai, kawai shi ko tu ni zuciyarsa ta kada, zama ya yi kusa da ita. Wuf! Ta mike za ta tashi, ya rike hannunta a karo na farko da ya taba rike hannunta, ta yi-ta yi ta kwace ta ka sa, shi kuma jin wannan taushin da laushin hannunta -sai shauki ya kara kamashi, tunda dai matarsa ce sai kawai ya janyo ta jikinshi ta na turjewa "Yaya ba na so! Ba na so, ka cika ni, wallahi zan yi ma ka ihu!" Bai saketa ba sai kawai ta kwalla ma sa kara, nan da nan ya saketa gudun kar su Mum su ji, aiko sun jiyo sai ga su da gudu, tuni ta durkushe ta na kuka, suna shigowa suka tambayi "Ko lafiya?" Shi bai iya yin magana ba, Mum ta dago ta cikin sauri ta na tambayar Iaruk "Me ye ne?" Ya ce "Mum ba abinda na yi ma ta, haka kawai ta ke karar". Cikin rudu ya ke maganar, don ba ya son su san halin da ya ke ciki, ta na budar baki ta ce "Marina ya yi Mum!" Cikin mamaki suka ce "Kai ko Faruk me ya yi zali har ya kai mari?" Shi ma kansa ya yi mamakin wannan karyar, kuma ya rasa bakin magana, sai kawai ya sunkuyar da kai, haka ne ya sa suka gasgata maganarta, nan ta ke suka nuna masa bacin ransu, kuma suka gargadeshi da kar ya kara irin wannan, ya dai amsa don babu yadda zai yi, suka lita suka bar su. Suna fita ya dubi Maryam ya ce "Yanzu Maryam 31 Ahdullahu Simrauta Kwadayı turıjana'- Anına \bdullahı Sharada ha ki ji kunyaryi min karya ina matsayin mijinki ba?" Ta yi ma sa shiru, ta shige dakinta, tashi ya yi lsam ya mike ya bi la, ta na ganinshi ta hade rai kicin-kicin, shi kuma ganin ta yi dimir kawai ya fizgota ya jefa ta kan gado, hayan ya kulle kofar nan fa kokowa ta sarke, ya fara romance dinta, cikin tsananin shaukin so ta rasa yanda za la yi da shi, ta sakar ma sa kuka kawai, don ta san ta gama zuwa hannu. Ta yi kuka iya kuka, to amma ya zata yi haka ta hakura har ya sami cikar burinsa, nan ya barta kwance ya ficce abinsa. Bakin cikin duniya ya ishe ta, sai faman kuka ta ke yi, shi ko ya koma na sa dakin ya yi wankansa ya ficce abinsa. Bai dawo ba sai kusan awa biyu da rabi da fitarsa ya na shigowa ya saemta har yanzu ta na kwance ta na kuka, murmushi kawai ya yi ya ficce abinsa bai magana ba, ya shige kitchen ya hada abincin rana ya ci, ya yi kwanciyarsa a fako ya an karatun mujallah. Da kyar ta yunkura ta atshi ido ya yi jawur duk ya kada ya yi ful sai hawaye ne ke kwarara, bandaki ta shige domin tsarkake jikinta, jim kadan ta lito ta sanya kayanta, la sanya wasu sannan ta nade zanin gadon domin ya baci garin kokowa, ta koma bayin ta kama wurin ta wanke, ta fito da shi domin ta kai ta baza, bude kofar da ta yi ne, ya janyo hankalinsa, don ya zurfala ga lunanin irin garar da ya kwasa yau, ya ayyana lallai da ace a nutse ne da bai san irin gamsuwar da zai yi ba. Dago kai ya yi, suka hada ido, ya ganta da bed shert a hannu, saurin juyawa ta yi, ta koma, tsam ya tashi gami da yin murmushi, ya nuli dakin, ya sameta a tsaye, la na ganin shigarsa, ta yi firgigi ta yi baya, ya ce "Kawo 32 Kwadayı barıjana!- Amına Abdullahı Sharada in shanya miki". Ta yi shiru kawai, ya yi murmushi "Maryam ki daina guduna ni ba mai cutar ki ab ne, ni mai, kaunarki ne, da ace wani na ganin zuciyar wani da kin ga halin da zuciyata ta ke ciki game da ke, Maryam wallahi Allah yasan na fi Bashir kaunarki, ni kaina ina mamakin yadda ban taba soyayya ba amma sonki ya zaem min tamfar ruwan shana, don haka in har mutum zai daina shan ruwa a duniya, to zan daina sonki. Ina so ki kyale batun Bashir ki bani hadin kai domin mu more zamanmu na auratayya, kin san dai babu yadda za'ayi Bashir ya aureki a yanzu haka?" Cikin kuka ta ce "In dai kaunata ce ba zaka samu ba domin ba na sonka bare kauna, ga ra ma ka san yadda zaka yi ka nemi mai sonta tunda wuri, kuma wallahi sai na yi ta hada ma ka tuggu iri-iri". Ya ce "Zan jure ko za ki dauki raina akan sonki zan jure, kuma zan zama mai alfahari in har ke ki ka zama saandin raina Maryam!" Maganar ba abinda ta kara ba ta sai haushi, cikin fushi ta fice daga dakin ta yo waje, shi ma fitowar ya yi abinsa. Tunda suka sha gwagwarmaya har yau Maryam ba ta sake sakin jiki Faruk ya kusance ta ba, sannan kuma sai shirya masa tuggu ta ke iri-iri a wurin iyayensa da karairayi wadanda suka janyo ma sa tsana a wurin mahaifansa. Yau ma ta na zaune Mum ta shigo, ta sameta da misalin tara da rabi na dare, Mum ta ce "Wai har yanzu Faruk bai dawo ba nc?" Ta ce "Wallahi Mum bai dawo ba, kullum haka ya ke yi, wata rana ma sai irin 1:00, ko 1:15 sannan za ki ganshi". Cikin tsananin bacin rai ta ce "To ina ya ke zuwa?" 33 Kwadayı barıjana'- Amına Abdullahı Sharada Ta ce "Wallahı ban sanı ba Mum, in na tambaye shi sai ya kamani da fada wai ina ruwana da inda ya je, kar in ce zan takura ma sa ban isa ba". Mum ta fita kawai a fusace ta je ta samu Alhaji Gambo ta ce "Wai ashe yaron nan ba ya zuwa gida da wuri?" Alhaji Gambo ya ce "Wane yaro ke nan?" Ta ce "Iaruk ma na? Yanzu matar ta ke gaya min". Ya ce "Ai ko Faruk ya na zuwa gida da wuri, sai dai in an rufe kofa ne daga baya ya ke sake fita, to amma ba ri zanyi ma sa magana, kinga yaro sai nema ya ke ya bula mana kasa а ido ko?" Ta ce "Wallahi kuwa Alhaji". Ya ce "Kin san yaran yanzu, kuwa ni abinda ya ke ba ni mamaki shi fa ya ce ya na son yarinyar nan, amma yanzu zai dinga bullo da wasu halaye wadanda suke nuni da kamar auren dole a kayi musu" a ce "A to sai fa ka jajurce akansa in ba haka ba kunya" Ya ce "Bara ya dawo sai na nuna ma sa ." Sallamarsa ce ta katse masa magana, da suka ganshi Abba ya ce masa "Kai zo nan". lunda ya ji haka gabansa ya fadi ya san akwai abinda Mar am ta shirya ma sa don jikinsa a sanyaye ya durkusa gami da cewa "Ga ni DDaddy". Cikin fushi ya dube shi "Ina ka je?" Ya ce cikin mamaki "Dad ba kai ka ce inje in karbo ma ka kayan da ka manta a gidan abokinka Johnson ba?" Ya ce " Okey haka ne, to amma daga yau in ba wai ya kama dole ba duk ında ka ke takwas ta yi maka a gida, kuma ba sauran fita sai gobe". "To". Ya ce, ya mike ya na tunanin abinda ta ce musu har ake masa wannan fadan, sai ka ce wata mace, shi sam ba ya so iyayensa su san irin halin zaman da suke ciki, don haka duk laifin da suka ce ya yi sai ya 34 Kwadayı hanjana!- Amına Abdullalu Sharada amsa ya basu hakuri. Yau dai ya na zaune a gida da misalin takwas na dare, domin ya bi umarnin iyayensa, ya na nan ya na kallo a falonsu, sai ga Maryam ta fito da niyyar ta je wurin Mum har ta-kwanta ta tuna cewa Mum ta gaya mata ta zo ta karbi dankalin da ta sa kukunsu ya fere musu domin shi ba ya hawa sama Iaruk ya hana domin kishi. Ya ce shi, bai amince wani gardi ya shigar ma sa muhalli da sunan wai kuku ba, don haka sai kawai ya bashi koma meye ya je can kasa ya girka sai a kawo saman, amma ba shi ba, ta na fitowa sanye da kayan hacci a jikinta ta gilma ta kusa da shi da ya ke duk ya kashe kwan falon ba ta san da mutum ba, sai T.B ce ta ke yi, kawai ta wuce ta je ta dawo to fa a dawowar ne sai da ya bari ta gilmashi ya janyo ta, cikin razana ta kwalla kara, bai saurareta ba kawai ya ci gaba da kokarin warware wa kanşa matsala domin a gaskiya babu wani mahaluki da ya ke da mata kamar Maryam ay zuba ma ta ido, kullum ya na kallonta. Maryam ta yi kuka, ta yi ihun amma a banza kasancewar ko ina a rufe ya ke babu mai iya jiyowa, nan dai ya samu nutsuwa sannan ya zuba ma ta ido ta na ta aikin kuka, ta dago kai suka hada ido, ba komai a cikin zuciyarta sai tsana, ya yi murmushi ya ce "Maryam ni na san cewa ba kya so na, na zama mai yawan sa kai da yawa, to amma ki yi hakuri babu abinda ya janyo haka sai tsananin kaunarki don ina sonki, son da ba zan iya kayyade iiyakacinshi ba, saboda haka ina mai sanar miki cewa ni dai zan ci gaba da nuna miki kauna har iya rayuwata". 35 Kwadayı barıpana'- Amına Abdullahu Sharada Ba ta ce masa komai ba, tashi tayi ta fada toile a daren ta saki ruwan sanyi a jikınta domın tsarkake kanta, ta na yi ta na kuka, har ta gama zuciyarta kamar ta bude bacın rai ta dinga ayyano abubuwan da zata yi masa don kona ransa, saboda sam ba ta ko son ta ga ya na farin ciki gashi har ma wani sa ke ya ke samu sai kawai in ya yi ra'ayi ya zo ya kamata ta karli ya biyawa kanshi bukata. Ta na fitowa ta zauna ta yi shiru, ta na tunano abinda za ta yi masa ta gasa shi, don ta yi-tayi har ta hada shi da iyayensa amma ba sauyi, wai ita wanne abu zata yi ta dinga bakanta ma sa rai? Har ma ya yi fushi ya ce ya hakura da ita domin ita in har ma ya ce wai wani ya na kaunarta sai ta ji tamkar ya watsa ma ta wuta, fita ta yi falo ta zauna ta yi tagumi kawai. Shi kuma tuni bacci ya dauke shi, bai san abinda ta ke ba, anan ta kwana a falon don bai fito ba, ita kuma ba ta je ba. Kashe gari da safe ya farka ya ga ba ta dakin, va fito ya sameta a kwance sanyin A.c ya sa ta takure, don babu abin rufa a tare da ita, tausayinta ya kamashi va je dakinshi ya dauko bargon shi ya rufa ma ta, ba lare da ta sani ba ya sumbaci fuskarta, ya koma ya zauna. Jim kadan ta farka, wani kamshi ta ji ya bugi hancinta mai dadi, ta bude ido ta ji ta a rufe alhalin ba ta rufa ba, ta na dubawa ta ga wani tattausan bargo ne ma dadin kamshi a kan ta, kuma kamshin ya na yanayi da kamshin jikin Faruk, nan ta ke ta ji wani iri, ita ba tsana ba, ita ba so ba, a hankali ta janyo bargon ta kai hanci ta shaki kamshin, ta dan lumshe ido ta an budewa, ta waigo, sai kuwa suka yi ido biyu da Faruk. Nan ta ke ta ji dam! a kirjinta, don ba ta san ya na 36 Kwadayı bari jana Amına Abdullalu Sharada kallonta ba, saurın tashı ta yi, ya janyo hannunta da saurı ya hada jikinta da na sa kokarin kwacewa ta yi, amma ta kasa ta sanya ma sa kuka ta na cewa "Ni ka cikani wallahi ba na kaunarka, ni ban san ta yadda zanyi in cusa Kaunarka a raina ba. Faruk na yi-nayi in dan cusa sonka a raina amma abin ya faskara. lFaruk ka daure ka kyale ni, ma'ana ka sauwake min kar ka saka ni cikin wani hali!" Shiru kawai ya yi ya na sauraronta, zuciyarsa cike da bakin ciki don a zatonshi za ta so shi, to amma shi gashi har yanzu sai kiyayyarce ta ke gaba ma, ba ta ma kaunar ganinsa. Tashi ya yi ya fita abinsa ya koma cikin dakinsa ya kwanta, bai taba jin bacin rai irin na wannan rana ba, tun daga rannan ya yanke shawarar zuba ma ta ido kawai har sai ta sauko don kanta ta so shi. *** Ku san wata guda ke nan suna cikin wannan hali, kowa da inda ya sa gabansa wai zaman 'yan marina. Ita Maryam ba ta da lafiya ma amma bai sani ba, a kullum ya na ta faman tunanin hanyar da zai bi don Maryam ta so shi. Amma ya rasa sai ya zama a kullum bashi ad wani kuzari sai ma su rufe sati babu wanda ya ga wani, ita ta na dakinta shi kuma ya na fita wurin harkokinsa. Ita kaďai ta ke zaune a daki ko yaushe, amma ta na sauka ta na gaishe da su Mum ko yaushe. Yau lFaruk ne ya shiga da safe don gaida Mum, ya na zaune bayan sun gaisa ne ta ke tambayar ya jikin na Maryam? Nan da nan ya ji banbarakwai "Jikin Maryam? 37 Kwndavı ban jana Amuna Abdullahi Sharada Ba ta lafiya kenan? Me ya sameta?" Duk wannan funanin ya yi su ne lokaci daya, "Ba ka ce min komai ba ina tambayarka" "Da sauki". Ya ce ma ta, ya na mamaki, suna cikin haka ne Maryam ta shigo gaida Mum, nan fa ya zuba ma ta ido a ran sa ya na tunanin me ya sami Maryam ba ta sanar da shi ba a matsayinsa na mijinta? hakika duk ta rame sosai, duk ta kode, ta kara haske da ma ga ta fara sol, bayan ta gaida Mum ta mike za ta fita, ganin Faruk ya na dakin ba ta san hirar da su ke ba tsakanin da da uwa kar ta shigar musu rayuwa, ta koma can bangaren Daddy za ta gaishe shi, Zainab ta ce sun fita tare da Ibrahim dazun, sannan ta zauna a wurin Zainab suna hira. Shi kuma can ya na zaune suna hira da Mum a inda ta ke sanar ma sa cewa wai ko ya san cewa bikin Kanwarsa Sameera ya Karato?" Ya ce bai sani ba, ta ce "To biki dai ya zo yau sauran sati faya don haka za su dunguma can Nigeria ayi biki, amma ban da shi da Maryam don Marvam ba ta jin dadin jikinta, kuma ma banda haka Abba va yo waya ya ce "Kar a bari ta je don suna zaman laliya da mijınta a ganinsu in ta zo zai iya tada fitina, wannan batu ya yiwa lFaruk dadi don dama shi ma bai so taje din ba. Yau ce ranar taliyarsu Mum Nigeria wannan shi ne karo na farko da za ta je can kasar, bayan sun gama shiri ne suka dunguma har Daddy aka tafi Can kuma ana ta faman shagalı don yau ne kamu, gobe kuma ranar daurin aure don haka ana ta sa ran ganin baki daga Jamus, wato iyayen amarya kenan su Alhaji Gambo da uwargidansa lajiya Husna. 38 Kwadayı barijana Amina Abdullahu Slarada Suna can shagalin kamu da misalin karfe hudu na yamma sai gashi an yo waya cewar sun kusa isowa airport na Kano, don haka aka tura direba ya dauko su, cikin sauri ko Abba ya aika musu da dıreba har biyu wato mota biyu domin dokin zuwansu. Bayan sun huta ne angama gaisuwa kowa ya zo ya gaishe su, Abba ya ke tambayarsu ina su maryam, ya jikin nata? Suka ce "Ai ta samu sauki, suma suka ce amin, su IIajiya Jamila da Halima ana zaune ana ta hira da IHajiya Husna sai ga wata abokiyar wasansu Alhaji nan ta zo mai suna Hajiya Saude ta na ganin sun jeru ana hira, sai ta ce "Ka ga manya-manyan mata a gıdan Alhazawan Allah, wato Hajiya Jamila Ta Hajiya Husna da Ilalima". Ilajiya Jamila ta ce "Ba ki yi kara ba?" Ta ce "Wace irin kara?" ta ce "Ai sai ki ce Hajiya Halima ba kya ce Halima ba". Halima ta yi murmushi ta ce "Mutum bai je hajji ba a kira shi da Hajiya? A bari tukunna mana ya je inyaso sai a fada masa". Hajiya Jamila ta ce a fusace "To ai ba a hana ki zuwa ba sai ki dauri niyya ki je". Halima ta ce "Allah ne bai kai ni ba, in Allah ya yi kirana sai inje". "Kinga Halima don Allah ki daina wani takama da kudin miji, ni ubana ne ya kaini ba mijina ba". Halima ta ce "laba Aunty me ya kawo wannan magana? To in ma shi ne ai kowacce mace ta na alfahari da kayan mai gidanta, in Alhajin ya ce ya biya min sai ince ba na so? Kuma ma ke baki ga ya biya min makkan nan ba bare ki ce wani abu" "Sai ya biya miki mana tunda kin haifa masa da namiji'?" Ta ce "Kin fara ba? To ni gaskiya sai in tashi in koma dakina yanzu saboda Allah a cikin taron ma sai 39 a a a 1 > 1 1 y 1 1 anyı?" Kwaday hargana Ana Abdullalu Sharada Su Mum suka ce "To ke Пatуа jаmila me ya ka wannan magana" Makka ai ta Allah ce" Halima a "laka ta ke mın, koma ba akan wannan ba ma in muna tare sat ta dınga takulo maganganu iri-iri, ni ha ji na ce tyayena masu arzaki ba ne bare ki ce lankama, nı ıyayena talakawa ne" Ta na rufe baki saba danta ta ficce abinta, idanunta duk ya cika hawaye ta na fitowa suka yi kicibus da Alhaji Usainı shiga dakinta don bukatar ta kawo musu lemo, wuce kawai ta yi ba atre da ta yi magana ba, a lokacin da yak cewa "Halima ba mu lemon nan da kika hada ma dazun". Bin ta ya yi cikın sauri don ya san ba Kalau ba, na shiga dakin dan ta dire bisa gado ta sa kuka, kan kife bisa filo, ya na shigowa ya ce "Halima lafiya?" Ta cikin shesshekar kuka "Lafiya". Ya zauna gefen gado ya ce "tashi zaune" Ta tashi ta zauna, ya ce "Me ya faru?" Ta ce cikų kuka "Ka san halin Aunty da son tozarta ni duk inda muka zauna in dai a cikin mutane ne sai ta nemi tozartani kawai saboda ni iyayena ba wasu masu arzik ab ne, shi ne ta ke kafan kahon zuka kuma bayan hakaи tsani ta ga muna mutunci da wasu, yanzu sai ta fan tozarta ni don su tsaneni. A irın haka ne fa ni yanzu ba ni da wata aminıya ke Kawa sai dai ita kawai suke hulda ganin Husna na haba haba da ni shi ne ta ke son ta janyeta jıkınta, haka ma fa Hajiya Pauziyya Babar su Bashir har ta kar fa sar la ze gıdan nan in ban ganta ba ba zata leko mu gaisa ba, sai ta wuce ni, wallahi na gaji da irin wannan abinda ta ke min shi ya sa ma kawai ba na son zuwa dakinta in ta yı baki 40 Kwadayi ban jana!- Amına Abdullahı Sharada wallahi, har cewa ta ke wani ba ni da 'yan uwa. Kai cin mutunci iri-iri sai yi min ta ke wallahi ni na gaji". Ta share hawayenta, ya kalleta cike da tausayawa ya ce "Halima ki daina kulata kin san dole ne a dinga samun sabani a tsakaninku kasancewar ke kina da da namiji, kinga kuwa sai dai hakuri, kuma ma me zai da me ki tunda ba da ni muke yi ba? Ki kyale ta ta yi-tayi in tayi ta gaji za ta bari, kuma maganar kawaye da su waye da waye ki kyale su, ni ma ba na so ki cika sauraren kowa da kowa, don a haka ne za ki gamu da wasu kawayen da za su dinga zuga ki kina yin wasu abubuwa da ba su dace ba. Halima ina kaunarki, Бa na son in dinga ganin ki na 6ata ranki a banza ki kwantar da hankalinki kar ki kuma tada hankalinki kinji ko?" Ta ce "To". Ya ce "Yanzu share hawayenki zo mu je ki ba ni lemon, ki zo ma can sai mu yi hirar da ke". Ya sa hannu ya dauki Walid ita kuma ta fita ta dauko musu lemon da ta hada musu a jug, ya yi sanyi sosai, ta dauko musu dambun naman kaji ta kai musu don motsa baki. Murmushi kawai Alhaji ya yi don bai san da wannan dambun naman ba, da ma irin halayyar Halima ke nan a ko da yaushe in dai girkinta ne sai ta yi kokarin yi ma sa wani abu da ranshi zai yi ma sa fari, shi kansa wannan kyautatawar ta na sa shi farin ciki, shi ya sa kaunarta ta ke kara shigar ma sa rai a koda yaushe, shi ne Hajiya Jamila ta ke cewa wai Halima sammace Alhaji Usaini ta yi, a kullum sai sunyi sa'in sa da Alhaji akan wannan maganar, bayan gashi ta ce sun sammace shi in banda wannan yaran da Halima babu kowa a gabansa in 41 ta la ta nו lo la n a a y น 1 1 Kwadayı barı jana!- Amına Abdullahı Sharada haihuwa banda rashin hankali na ta, ta manta cewa bai taba yi?" ba sai a kansa to in bai yi dokinsa ba na wa zai Biki dai kam ya yi armashi har an kai Amarya gidan mijinta a dai nan unguwar Gadon kaya aka yi masa gidansa wato aka kera ma sa gida mai kyan gaske, an ba sanya domin komai haduwarsa. a ciki ba wanda bai sha'awar gidan Amarya arewa Falo daya ne amma bangare biyu ne, 6angaren shi ne na Amarya, bangaren kudu na Ango, kuma dole kowanne in ka bangare

Chapter 3 of 12