Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
10 / 12
lokacin ina budurwa ne". Ya daure fuska tamau "Amma bai zo neman 'yar ba sai yau?" Ta ce "Ni ma tun lokacin ban ganshi ba, sai yau din". Ya girgiza kai alamar bai yarda da maganar ta ba, 117 Kwadayı bar jana- Arnuna Abdullahı Shıarada ya ci gaba da cewa "To ya aka yı 'yar tasa ta zo hannunki a da can din tun lokacın kina budurwa?" Ta yı shiru tana tariyo abında ya faru har wani lokacı, sannan bayan ya ce "Ina sauraronki?" Ta fara fefe masa biri har bındı, tun daga farko har karshe bata rage komai ba har komawar ta Gwale da yadda ta shiga karatu da yadda ta gamu da shi har ta aure shi, sai da ya tabbatar ta kai karshe sannan ya ce "To wai da can me yasa baki sanar da ni wannan lamari ba tun farko?" Ta ce "Ai tsoro nake ji kar ka ce ka fasa aurena". Ya ce "Kin yi kuskure babba domin ai tun farko sai da na gaya miki ni 'yar mutunci nake so mai tarbiyya 'yar dattawan mutane, amma kika rufe ni yanzu me gari ya waya? da girmana da kima ta da darajata kin sa haka kawai za a dinga kallona a marar mutunci gari duk ya dauka yarana ba nawa ba ne wai shegu ne kika shigo min dasu, saboda an san ni bana haihuwa haka kawai ki sa a bata min zuri'a a dinga kallon su a matsayin shegu? Halima sanin kanki ne ni ban taba haihuwa ba sai a kanki burin da na ke ci a kanki Allah shi ya sani sai ga shi tashi daya ke da kanki kin sa kafa kin harbar da komai. Halima ina sonki matuka, kuma ni irin son da nake maki ba irin wanda zan iya zare shi in aje wuri daya ba ne, son da nake miki so ne wanda zan iya cewa ya gauraye da jinin jikina don haka ba zan iya rabuwa da ke ba, domin na san kaddara babu wanda bata fafawa ma'ana babu wanda ya wuce kaddara, to amma laifinki daya da kika rufeni baki sanar da ni komai ba, don haka na yi fushi da ke sosai, ba zan iya bude ido in kalleki a gıdan nan ba har sai na huce saboda haka gobe ki zube mın 'ya'yana ki tafi gidanku sai na nemeki ba kuma zaki 118 Awadays n ona Adullahi Shamda afi min da yarana ba don kar su ma a lalata muNu tarhiya, saboda haka gobe kar in dawo daga kasuwa in saem ki a gidan nan, sai ki tafi sai na nemeki". Ya na gama ladar haka sai ya tashi ya fice, ita kuma ta afka kan gado tana ta laman kukan bakin ciki gami da nadamar abında ta yi ba ko komai ne ya janyo mata haak ba sai KWADAYI Kashe gari Hajiya Jamila ta lito rannan nata a bace ganın jiya Alhaji Usaini har kusan karte biyun dare ya kai a dakın alima, kuma har yanzu bata ga Halima ta fito ba sai ta dauka ko ya hakura ne sun shurya, don hakn take ta faman kumbure-kumbure, sat da ya gama shirinsa tsaf ya komo dakin Halima ya ga ta bude wardrop dinta tana ta faman kwashe kayan sawarta, sannan kuma ta na faman share hawaye can gefe daya kayan yaranta ne ta zuba musu a akwatinansu da jakunkuna ta yi musu wanka tsaf, ya ce "Na gaya miki fa kar ki tafi mun da ko yaro daya". Cikin kuka ta ce "Alhaji ko Zainab ai na dauka" Ya ce "Ban baki naiji ba sai mace, wacce bata da wuyar karkacewar tarbiyya? Ai ba zai yiyu ba ki bar min yarana kawai". Ta ce "to shi kenan Alhaji, n dai ina mai baka hakuri bisa abin da na yi maka". Nan take ya ji zuciyarsa na neman karaya domin shi kansa yana tausaya mata zaman cikin gidan nan nasu, kawai sai ya yi gab don kar tausayinta ya rinjaye shi ya hakura. Hajrya Jamila ko don haushi ko kiran ta bata yi su karya ba sai kawai ta zuba iya su da su Maryam don suma bata zauna a gidan ba sai ta tafi gıdan su Ilajiya Rukayya a can ta kwana, Hajiya Jamila na zaune sai ga halima janye da akwatina nıki-nıki ta yı sallama ta shiga 119 Kwadayr ban jana'- Amna Abdullalu Sharada dakin nata ta ce cikın mamaki "Wadanan kayan la? Ce "Kayan su Auwalu ne". Ta ce "To me zaki yi da kika kwaso haka?" Ta ce "Alhaji ne ya ce in kawo mik Ta ce "Ke kuma fa?" ta amsa "Taliya zanyi gida". Aina da nan sai ran lajiya Jamila ya yi fari la ce "Wanne i gida kuma?" Ta amsa mata "Cewa ya yi in tafi wai saiy neme ni". Ta ce "Au ki ce ba ma sakinki ya yi ba, cew ya yi ki tali to ai shi kenan ya yi dại-dai sai ki y harama". Ualima la yi mamakin jin wannan magana Hajiya jamila ta ce a ranta "Dama so take in tafi at sh kenan ga gidan nan na bar mata" lalima na zuwa gida sai ta sami mahaifinta bi lafiya bai sàn wanda yake kansa ba, don haka ta wats da kayanta ta rugo dakin ta same shi a kwance ta fashe da kuka, tayi ta faman kuka kamar ranta zai fita, nan ta kira wani likita ya zo ya duba shi ya bashi magungunna sannan aka samu ya dan farfado ta zauna nan tana ta kula da shi, komai ita ke masa. Bayan hankalinsa ya komo jikinsa ya ce da halima "Yaushe kika zo?" Ta ce "Tun jiya". Ya ce "To ki hanzarta ki koma dakinki na sam sauki". Ta ce "Baba ai Alhajin ne da ya ga jikin naka babu dadi ya ce in zauna har sai ka samu lafiya". Ya ce "To, na gode, Allah ya yi muku albarka, amma da zaki koma dakinki ai da ya li". Ta ce "Ai ya ce kar in tako saj ka ji karli a jikinka". Ya ce "To ai ni wannan ciwon nawa har da girma ma, kin san sha'anin jıkin girma". Ta ce "Ai Baba tun da shi yace in zo ai ba zan kona ba sai ya ga kamar ban damu da ku ba". Ya ce "To shi kenan Allah ya yi muku albarka". ta amsa "Amin." Kwanaki sun shude ku san kwana goma sha uku da zuwan Halima, anma bata fadawa kowa abin da ya kawo 120 rr arctis a ba vaboda dallar bevu dahhnta na farko shi ne saboxda hla wa ran Rabanta va baci, doun yana murna ita kadar ce mar sauran nmutunca cikin ya'yansa, kuma ace wat ta yo ya, sat kuma dahh na bivu bakın illahıa kannenta ba su da mutunct in har sun san ta so ne da sumar inta ya korola to sat ta raina kanta domuu sau sn sace mata van kayanta kuma su yı ta yi mata wulakancı, a haka suna dan shakkar Alhat domun she ne mat tamaka musu, Yalwa ko cewa ta vi "To wa ke ma yaran ne k je ki taho da su mana, ki ka har su a can" Ta ee "At babu abında zar same su domun Alhaı yaan kula da su sosat Haka dat Halıma ta ci gaba da zama a cikın gıdansu ba tare da Alhajn usami va zo ko ya aiko ba, har want lokacı a kullum ita ke kula da Babanta, ta yt masa abnc da kudinta kowa ya c, ta ce sabulun wanka, man shalawa, tta ce komai a gidan nan, ba don komar ta hakura da zaman nan din ba sar don ta diuga tainmaka musu da tuni ta koma owale gidan Baba Abu ta yu zamanta a can hankali kwance, yanzu kam har ta y bala'ın ramewa ta koma tamkar mar cuta a kullum zuba ido take ta ga Alhajt, amma shiru babu Alhap babu dahlındhı hakan ne va Kara tashin hankalınta Amma dat bata gavawa kowa ba sai dai takan nетe shu a waya amma da va ga ila ce sai ya akshe wayar ya manta da Ha kawai wannan abu na ci mata tuwo a kwarya, to amma va zama doke ta vi hakur ga shi tana son ta ga yaranta, amma habu halı, kullum sat ta yu kwadayın ganinsu, har ta gajı 121 Kwadayı barijana'- Amma Abdullahı Sharada *** Tun da Jamil ya ce zai dawo gidan Halima bai sami awowa ba sakamakon fita da ya yi waje sai da ya sami ai uku sannan ya komo gida nigeria Kwanansa biyu da omowa ya nufi gidan Halima domin ya ji tabbacin inda ar sa take, tunda dai ance mace ta haifa kuma ta yar. Yana zuwa gidan ya sami wani yaro ya ce ya je ya yana sallama da Halima, yaron ya shiga gidan aguje, m kadan sai ga yaron shi da mai gidan sun fito Jamil na abansa sai ya wani kalleshi a yatsine ya kauda kai, shi o Alhaji Usaini sai ya yi kamar bai ganshi ba har ya arasa ya yi masa sallama, Jamilu ya amsa masa a raine, a ce "Don Allah da wa kake sallama?" Ya ce "Da alima" Ya ce "To don Allah ina da tambaya?" Jamilu a kauda kai ya ce "Ina jinka". Ya ce "Ko ka san nan dan mijin ta ne?" Ya amsa "na sani mana, to in gidan ijinta ne sai me? 'Ya ta nake so ta bani". Ya ce "Yauwa hamdulillahi, tun da har ka san cewa nan gidan mijinta to yanzu bata nan tana gidansu sai ka bi ta can ku trata ni kar ka kara zuwar min gida, maganar 'yar ku Iwa wannan abinda ya shafe ku ne, babu ruwana". allonsa ya yi a kaikaice ya ce "To, na ji". Ya ja motarsa yi tafiyarsa. Alhaji Usaini ya ce "lallai na yarda annan tsagera ne, ban san yadda zasu karke ba, babu wana". Ya juya ya wuce cikin gidansa. Shi ko Jamil daga nan kai tsaye gidansu Halima ya ree domin shi ya ci burin sai fa ya an nemo masa 'yarsa ta halin kaka, yana shigowa ya yi sallama hare ikin Ja ya same su zaune daga Yalwa har Asabe babu inda ya gane Jamilu, sun zaci dan uwan Alhaji Usaini mijin lalima ita ko Halima na daki ta ji ana sallama 122 1 t Kwadayı baı jana Amına Abdullahı Sharwda ta zacı wani bako ne sai ta leko, auko tana ganinsa gabanta ya fadi, ta dafe kirji ta ce a fili "Na shiga uku yanzu Jamilu me ya akwo ka gidanmu?" Tana fadin haka Yalwa ta ce "Wanne Jamilun? Wanda na sani dai?" Та се "Shi fa ne Yalwa, wai zuwa ya yi in nemo mishi 'yarsa". Yalwa ta mike jiki na rawa ta ce "Jamilu shigo maraba". Ya ce "Yauwa". Ta bashi tabarma ya zauna, suka gaisa, sannan ta ce masa "Na ji halima na cewa wai yarinyar ka kazo nema ko?" Ya ce "Wannan haka ya ke". Ta ce "To Jamılu in ban da abinka yaushe zaka zo neman wani abu wurinmu bayan ga yadda muka yi da kai, ko ka manta ne?" Ya ce "Ban manta ba, to amma Yalwa ai a wannan lokacin bani da bukata ne shi yasa". Ta ce "To da ka san a wancan lokacin baka so ai ba zaka nuna mana cewa kai ba kai ka yi cikin nan ba, sai ka ce aje ayi hakuri zaak ci gaba da lura da shi ka ga dai kyakkyawan kalami shi ke sa barawo dariya arabu ko ba haka ba ne?" Ya ce "Haka ne". Ta ce "To mu da muka ji kace ba ka so sai muka yada jaririyar domin tabbas muma bama bukata a wannan lokacin, kai ma da kake namiji ka ki bare kuma 'ya mace?" Ya ce "Ai kuma bai kamata ku yar ba, ba sai ku kai gidan raino ba?" Ta сe "To a lokacin waye ka ga mai ilimin da zai yi tunanin haka?" Ya ce a fusace "Ni fa Yalwa duk nasihar da zaki yi min ba zan so ba, sai kin fito min da 'ya ta domin ance ke kika sa ta ta yar da jaririyar". Ta ce "Ni na sa ta sai ka kaini kara duk inda kake so ka kaini". Ya ce "Ai ba wai maganar kara ba се, to ma in hakan kike so zanyi". Sai kawai ya mike ya bar gidan a fusace. Tun daga ranar bai kara zuwa ba, sai da aka sami kamar sati biyu da zuwa sannan ya komo ya kuma daga 123 a Kwandayi banjana Amna Abdullalu Sharниа musu hankalı saı Yalwa ta yanke shawarar zuwa ta sami mahaifinsa ta ji ko da sanmsa ne ya ke zuwa, ya ce wai wanı sai an bashı 'yarsa Tana shiga cıkın gıdan ta ga duk an sauya shi kamar ba shi ba, ganın yanzu har ya ti na da kyau, nan dai ta isa har falonsu na sama, ta yi sa'a ko Alhaji Ali na nan, sai dai ya kara manyantaka domin har ya yi farin gashı aka sosai, ta yi masa sallama ya amsa amma bai shaidata ba, bayan sun gama gaisawa ne take cewa "Alhaji ko ka shaida ni?" ya ce "A'a ban gane ki ba". Ta ce "Ko zaka iya tunawa da wata mata yalwa wacce ta taba kawo maka karar danka ya yi wa yarinyarta ciki ko?" Ya ce "Af to ai sai yanzu na shaida ki, ince ko dai lafiya?" Ta ce "Eh, to lafiyar nan dai ba lau ba, yanzu ne kuma ya koma gidanmu ya daga min hankali waj ala dole sai mun fito masa da 'yarsa na ga anan cewa ya yi ba shi ya yi cikin ba har ma ka gaya masa baya ni kuma bayan ta haihu haushin haka sai na ce ta yar da 'yar kawai, to sai ga shi yanzu ya zo wai lallai sai mun nemi masa 'yarsa shi ne nace tsaya in zo inji da sanin ka ya zo ko baka da labari?" Ya ce "jamilun da kansa?" Ta ce "In kana shakka ka kira shi ka tuntube shi". Ya ce "Ai ya zama dole". Ya daddanna waya nan da nan kuwa ta shiga ya ce masa "Maza ka zo ina da magana". Jamilu ya ce "To". Ya shirya nan da nan sai ga shi yana ganin Yalwa ya yi turus dashi gami da daure fuska. Alhaji Ali ya ce "Na ji abinda kaje ka yi don 124 Kwadayı barıjana'- Amına Abdullahi Sharada iyayenka, rashin haihuwa hauka ne? Dama tun farko ka san cikin ka ne me yasa baka fada min gaskiya ba? Ai da ba inda za'a kai sai a rike waye bai san kaddara ba? To ka kiyaye ni ba na son wannan magana ta sake fitowa daga bakinka ka ji ko?" Ya daure fuska "A gaskiya abba ni ka yi musu magana su nemo min 'ya ta". Ya ce "Amma da Hausa nake maganar nan ba da wani yare daban ba ko?" Ya dubi Yalwa ya ce "Baiwar Allah tashi ki je abinki in ya kara zuwar muku ki komo ki sanar da ni zanyi maganin abin kinji ko?" Ta ce "To, na gode ". Alhaji Ali ya ce "Amin". Har ya kawo kudin mota ya baiwa Yalwa, ta ki karba ya matsa mata ta karba, ta tafi shi kuma ya waigo kan dan yana cewa "Kai in banda kai wawane ya ya Allah ya rufa maka asiri zaka nemi ka tonawa kanka? Ka san dai wannan abin da ka aikata shi abin kunya ne, to don dai kai ne rasa kunya beran tanka inji mata zaka zo kana wani abaka 'yarka sai kace wani abin kirki kuka yi? Tashi ka bani wuri sakaran kawai". ya mike sumi-sumi ya fice, Hajiya kuwa mahaifiyar Jamilu bama ta nan ba ta san abinda ake ciki ba. Yau watan Halima biyu a gida, Babanta ya matsa mata akan ta koma amma ta ki komawa, har ya yi fushi da ita saboda haka. Ita ko Yalwa bata ma kula da zaman Halima ba ba ma ta maganar ta koma ba abin da ya sha mata kai domin Halima ita ke musu komai iya ce cinsu, shansu, sabulu, mai, dama 125 a Kwadayı barıjana'- Anuna \bdullam Sharada dai sauran ukatun gida duk tana yi ne da 'yan kudadanta da ta zo da su, dama ance zara bata barin dami, sai gashi an wayi gari ita ma Halima bata da ko kwandala ta kai ma abinda zata ci yana neman fin karfinta, sai ta fara rage 'yan kayanta na sanyawa tana sayarwa domin ta sami dan abinda zata ci, ga ciwon Asabe sai kara karfi yake yi, domin tana nan a kwance rai a hannun Allah, ga shi ba kudin magani haka take ta faman jinyar. Yau kam kowa na gidan Yalwa babu dadi domin Asabe rai a hannun Allah ana ta haramar tafiya lahira, jikin kowa a sanyaye Yalwa sai kuka take yi, Halima ma na bata hakuri tana hawaye. Jim kaďan sai rai ya yi halinsa, nan da nan gida ya rude da kuka, jama'a suka taru ana jin dalilin kukan, kuma ana basu hakuri har aka gama sanarwa da 'yan uwa da abokan arziki mutuwar, sannan aka fara shirin jana'iza, nan da nan jama'a ta hadu aka yi mata wanka aka sakace ta bayan an hada ta. Allahu Akbar duniyar kenan! Suna zaune a cikin gida mata na shigowa gaisuwa shi kuma Malam Usman ya rarrafa waje nan ma an taru ana zaman karbar gaisuwa, can 6arin kuma su Auwalu ne ke zaune da tasu tawagar shi ko Lawan baya nan ma bai san anyi rasuwar ba, tun jiya bai komo gida ba, Yalwa sai cigiyar inda yake take yi, har Halima na ce mata "Ke ma dai Yalwa sai ka ce wani karamin fan yaye, duk inda yake ai zai 126 Kwadayı harıjana'- Amına Abdullahu Sharada komo gida ne". Ta ce "to ai gani nayi ga jama'a ana ta faman zaman makoki ana karbar gaisuwa shi baya nan?" Ta ce "Ai kin san shi ko kuma ya na gari kawai bai ga damar zuwa ba ne". Ta ce "To ai shi kenan wallahi shi yasa yaron nan Auwalu ya ce min in dai na dake ta tashi shi dai Auwalu yanzu ya nutsu ya rage wannan shaye-shayen kuma ga shi nan yanzu mijin Safiyyan Abun Gwale ya ce ya dinga binsa Kwari yana taya shi ciniki, shi yasa in kin ganshi fes da shi cikin kyakkyawar shiga. Shi ko wannan shakatafin baya ma zuwa gida bare a ganshi". Halima ta ce "Yalwa addu'a zaki dinga yi masa domin bakinki zai iya kamawa ya shiryu". Ta ce "To Allah ya shirya shi". Suka ce "Amin". Rufe bakinsu ke da wuya sai ga mutane sun shigo tare da malam Usman da Auwalu a rude ana tafa hannun, yalwa da Halima suka mike a razane suna tambayar ko lafiya?" Malam Usman ya ce "Wai gawar Lawan aka tsinta a bakin wani rami duk an sassara shi". Habawa ai suna jin haka Yalwa ta kurma wani uban ihu ta yi waje tana fige zani da dankwali. Haka aka bi ta aka kamota tana ta faman sambatu irin na tabin hankali. Nan dai aka sanya ta a daki aka rufe kofa, sannan suka fita suka tafi dauko shi, shi kuma Malam Usman aka ce ya zauna saboda masu zuwa masa gaisuwa. Bayan wasu 'yan lokutta sai ga su sun komo nan aka fara kukan ganin wannan abin tausayi, 127 Awaanyj anyi masa gunduwa-gunduwa. Halima na gani ta fashe da kuka tana cewa "Waye da wannan aiki? Waye ya yi maka wannan aiki Lawan?" Wani matashin abokinsa ya ce "Rigima muka yi da 'yan wata unguwa shi ne suka yi masa haka, kuma sai mun dauki fansa". Cikin kuka Halima ta ce "Maye wani sai kun dauki fansa? Aikin banza kun ja shi kun kai shi an halaka shi a banza to in ma kun dauko fansar ai ba burgewa kuka yi ba domin ba jihadi bane bare ku ce aikin lada ne, aikin sa kaine na marasa aikin yi, da lalacewa shi dai ga shi nan Allah shi ya san makomarsa domin irin wannan mutuwar ma ai da wanda aka kashe da wanda ya kashe kansa sun tashi a banza, tun da rikici ne ake yinsa don son rai ba don Addinin Allah ba, shi ma da ya sami wanin kashewar zai yi. Kawai ku kama hanya ku tafi mun yafe, kai Auwalu zo nan". Ya taso "Gani". Ta 6e "Kar ka soma yarda su tunzura ka kace zaka wannan shirgi nasu wai don ku dauko fansa babu ruwanka kaji ko?" Ya ce "To ai ni dama bana cikin irin wannan shirgin ai ko dama ki tambaye su bana shiga shirginsu". Ta ce "Yauwa gara haka". Yalwa kam hauka tuburan sai sambatu take ta yi, hankalin Halima da na Auwalu ya yi matukar tashi domin basu da wani kudi da zasu nema mata magani. Haka aka yi zaman karbar gaisuwar nan har kashi biyu aka gama, Yalwa na kulle a daki domin wai cewa take zata fita ta kashe duk wanda ya kashe 128 mata da, dole ce tasa aka kulle ta a dakr. Halma duк ta mime ga tunam ya yt mata yawa, ga bava da kufi ga mutuwar nan har kasht bryu aa danunta a t. g kuma Yalwa ta zauti, cuk sam da ka shuga gedan san ka same ta aune ta yt jigun kawar tana tuna, on rashın un daci. Yau tana zaune tana tunanın abut da casu guka ma a gdan domın bata da ko kwandala ga shk karyawa bata yt ba. sar gu wam varo ya shugo ya ce "Halma wa k ro mt Alhai Usam" Ar man ia nun san ta kamar anyı mata rabama, ckon saun ta tasih ta nemo mayafi ta sanya ta fita. Zaune ta same sar cikin motarsa bisa mazaumn reba ta krasa wurmsa & sanyaye ta durkusa ta gushe shr, ya amsa ta tambayt kowa na gndan, yu ce suna nan lafiya Ya kalleta kallon tsabta sar kawr ya wam tausavtnta na neman shigarsh, ta yt baki ta ramme sosn ya yt maat gusuwar rashun da suka yt har biyu, ta msa ta ce "Au ashe kun" Ya ce "Na mana TaceA kullum n na buga wayarka domin un sanar maka sae ta yi ta ruging ba a har ta gan ta katse, na ca bu rubuta aSSA har biyu a a ba mado min ans ba" Ya сe "N n a dama zuwa na yt un v mk garsuwar suw Ta ce to na gode, ina su Zanab bata ngma"Ya ca wаса плв una A kan san ita bata kowa ce gidan ba" Ta ce "Na sanm wa kо zata ga bаала паn ta yi kuka Yaccr "Ko tunakı ma bata yı пал da tan pkon Hahma yaa yt sanyr om Kwadayı harijana Aimna Abdullahı Sharauda a zatonta zai ji tausayinta ya cc ta koma dakinta, amma sai ta ga babu wannan a ransa, haak ta hakura ta zuba maas ido har dai ya ce zai koma, ta ce "To ka gaishe da su Hajiya". Ya ce "Sa ji da kyau". Ta ce "Su maryam ko sun koma?" Ya ce "Tun yaushe suka koma, ai sun fan jima" Ya kawo dubu ashirin ya mika mara, ya ce "Ga shi nan ta sayi sabulu ta yi ta godiya sannan suka yi sallama ya tafi, ita kuma ta koma ciki. Wannan kudi da ya bata da su ne aka fara yiwa Yalwa magani amma sam ba a dace ba, har kudin suka kare domin sai suka dinga bin Bokaye wai Aljannu ne ta gamu da su suka dinga cin kudi har dai suka kare abu sai gaab yake yi. Can kuma gidan Alhaji Usaini tunda ya koma gida sai tunanin Halima ya ke yi, a zahiri kam ya ji tausayinta to amma shi inya tuna laifin da ta yi masa sai ya ji haushinta ya kama shi, gashi kuma hakika ya san Halima domin ita dai Halima tana da hakuri ga biyayya duk abin da ya sata ta yi masa, zata yi kamai wahalarsa, koda ace ita bata so zata daure muddin bai sabawa shari'a ba, kuma in tayi masa laifi ya nai mata fada sai ta yi shiru tana sauraronsa bata tanka masa har sai ya gama sai ta bashi hakuri, kuma in dai wannan laifin ne ta bar kara yinsa sai dai wani kuma. Ga shi dai 'yar talakawa ce fitik amma bata kula da kudinsa ba sai abinda ya kawo ya bata komai kankantarsa baat rainawa, sabanin 130 Kwadayıbari jana'- Amna Abdullalu Sharada Hajiya jamila ga shi dai ita suna da kudin amma ta maida shi saniyar tatsa kuma ba godiya idan abu ne na fada ya hada su yana fada ta na fada ga tsananin kishi a kullum akai sa ran Halima take yau tace ta yi kaza, gobe tace ta yi kaza, ita ko Halima tun da take bata taba kai kararta ba, to wannan tunani ne yasa jin shaukin ga komo da Halima domin a gaskiya Halima matar da za'a zauna da ita ce, bayan haka ma ai ga zuri'ar su da suka haifa gara ya komo da ita ta zauna cikin yaranta shi ya fi sauki. Halima na zaune a gida tana lissafi bashin da aka biyo su na kayan abinci ga kuma kudin maganin Yalwa shi ma kuma duk da haka bata sami lafiya ba, sai kawai ta ji ana sallama, daga kan nan da zatai ta ga Alhaji Usaini har ciki, kuma da fara'arsa, cikin tsananin murna ta mike tana cewa "Lah Alhaji sannu ad zuwa yanzu kake tafe?" Ya ce "Eh, wallahi". Ta nemo masa tabarma ya zauna ya ce bara ya je ya gaida Baba tukunna, ta ce "To". Ta komo ta zauna tana jiransa. Sai da ya jima sosai a wurin Baban sannan ya fito ya zo ya same ta ya zuba mata ido tana kokarin gaishe shi, amma shi kallonta ya ke, can dai ya се "Halima wai ke wacce iri ce ne?" Gabanta ya fadi ta ce "Alhaji laifin me na yi kuma?" Ya ce "Yanzu ashe duk tsayin kwanakin nan baki sanar da su Baba abinda ya kawo ki ba?" Ta ce cikin sanyin jiki "To Alhaji ai ka ga halin da suke ciki ranar da na zo 131 ง 1 Awadayz barjаnя Ашиа tullatu Sharasty Baba bai san wanda yake kansa ba, yazu saboda Allah in na sanar masa ai ransa kara baci zai yi, shi yasa na yi shiru domin bana son in kara masa

Chapter 10 of 12