laulayin ciki
abin ba'a magana.
Gurin mu'amalar auratayya mabata bashi
kulawa yaddda ya dace bata iya komai ba, tamkar kayan wanki haka take yi masa turis babu wani
91
1
a
ke
t
ta
fa
C
.1
1
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
tallafi, shi yasa yake dokin ranar girkin Muneeba da
take aje kunya gefe guda ta gamsar dashi sabanin
wasu matan da jin kai ke hana su tarairayar
mazansu ba kunya bacc su a ganinsu idan suka yi
masa abu kaza don yaji dadi ai sun zubar da ajin su
to duk wannan ke dawainiyya da Suwaiba, shi yasa
babu ruwanta.
Mujeeb shiru yayi har Goggon ta karaci
fadanta ta mike ta yafa gyalenta take cewa Hajiya
Harira tashi mu tafi mu hau mota" Mujeeb ya suri
wayoyinsa da makullin motarsa yace, muje in kaiku
Dukkun sai in dawo Ofis.
Suka fito babu wanda ya waiwayi Muneeba
a cikinsu, illa dai zuciyar Mujeeb tana can gurin
Muneeban yana tunanin halin da take ciki burin shi
kawai yaje ya kaisu Dukkun ya dawo gareta don ko
Ofis din da yake ikirarin zaije idan ya dawo ba zai
sami zuwa ba gida zai dawo don lallashin zuciyar
uwargidansa.
A gidan Goggo ya aje su dukansu tunda
Goggo tace nan zai aje Hajiya Harira yana tafiya
suka fara tattauna yadda zasu shawo kan wannan
al'amari na soyayyar Mujeeb da Munceba yadda
abin yaki karewa tamkar soyayyar uwa da danta.
Goggo tayi magana cike da takaici tace, Ni
fa na dawo daga rakiyar Boka Tsidugu mu canza
wani guri tunda aikinsa yanzu ya fara sanyi" Hajia
Hanra tace "An bani labarin wani iblishin matsafi a
L
92
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
Billiri can cikin daji yake gabas da gari anyi min kwatance sosai gobe ki shirya muje can da zafi-zafi
ake dukan karfe don naga al'amarin yarinyar nan
muna yin sanyi dole mu aje imani a gefe guda
muma shegun duniya ne ba'a tabamu ace an zauna
lafiya sai mun raba wannan soyayyar idan taji wuya
maisa a kwana bayan sirika gobe ta kiyayemu ta kiyayi 'yarmu koda yake yarki cefa".
Ta kare maganar tana duban Goggo ta doka
tsaki tace, Wa! Muneeban ce 'yata? Ai na sallama
wannan cikin 'ya'yana na zumunci tun da ita
uwarta so suke su raba ni da dana Kiri-kiri kina dai
kallon yadda a idanunki yau ya nuna matarsa mai yi
masa ladabi da biyyaya ce, sannan ya nuna tafi
kowa hard a gaya min ta mallaki zuciyarshi kinga
kuwa ai an gama wanke gaba an bashi yasha dole
ya gaya min haka.
Kudin da Mujeeb yaba Goggo da Hajiya
Hariran da zai tafi shi suka hada har suka kara da
wasu kudin don tafiyarsu BILLIRI.
Da zuwan Mujeeb Dukku da dawowarsa
awa daya da 'yan mintuna yayi yaje ya dawo
saboda tsananin saurin da yayi gurin dawowa
saboda yana son ya dawo ya iske Muneeba tun
zuciyarta bata gama daukar cewa shareta vayi ba.
Lokacin da ya shigo gidan yana jin kukan
Baffa amma bai iya shiga dakin Suwaib: ya gansa
ba, kai tsaye dakin Muneeta ya shiga ya iske ba»
a
93
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
falo ya zarce ya sameta a dakin barcinta ta idar da
sallar La'asar tana zaune bisa sallaya tana tilawar
karatun al'kurani.
Ya sami gefenta ya zauna tare da daukar
littafin Hisnil Muslim dake kan sallayar yana
dubawa ita kuma taci gaba da karatunta wanda taki
ta saurara saboda batason jin wani kalami da zai
fito daga bakinsa. Da yaga bata da alaman
dakatawa kuma yasan domin shine taki tsaida
karatun sai ya yi magana a raunane, "Haba Maman
Baffa kinsan fa magana nakeson muyi dake, amma
kinki ki kamala karatun don ba kyason saurarata
kiyi hakuri daga wannan surar kibar karatun sai
anjima, ki taimaka ki saurari uzirina". Ganin tayi
biris da shi, sai ya mike rike da littafin hannunsa ya
haye gadonta ya ja filo ya kwanta rigingine
idanunsa na kallon silin ya ce,
"Ira nan ina jiranki duk lokacin da kika gama sai
mu yi maganar".
An dauki lokaci kafin ta kamala ta rufe
alkur'anin ta maida shi maʼajinyansa kawai sai gani
ya yi ta fice a dakin. Shiru shiru ba ta dawo ba sai
ya bi bayanta ya isketa a kicin din ſakinta tana
dama kunun gyada. ya iso ta bayanta ya leka cikin
tukunyar ya ce, "Don Allah nima ayi kunun da ni,
banci komai ba rabona da abinci tun Karin safe"
yana kallo ta dama wata nikakkiyar gyada ta kara
kan wadda ke wuta. Ta dauki plantain (Agada) ta
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
Hare, ta yayyanka duk yana kallonta ta kunna wani gasdin ta dora mai a wutar ta fara soyawa yana
zaune yana kallonta har ta gama, Ta kammala hada
kunun ta zuba a filas ta dauka ta nufi dakinta, ya biyo bayanta rike da kofuna da filat da za su yi amfani da shi.
Suna zaune suna shan kunun ne ya kutso da
magnar da yake son ya yi mata, wadda take ta
yunkurin yakushin zuciyarsa. "Muneeba don
girman Allah da darajar da Allah ya yiwa
Annabinsa ki gafarta min kuskuren da nayi, na
zarginki akan abinda baki aikata ba, wallahi sharrin
zuciya ne, ta sani aikata abinda na aikata miki,
amma wanllahi nayi nadama ta fi cikin Kwando,
kiyi hakuri ki yafe min”. Ta dan dube shi ta kawar
da kai gefe fuskarta sam babu walwala sannan ga
idanunta da suka yi mata nauyi saboda jiņni da suka
taru ga kumburi da fuskarta ta yi na marin da ya
wanka mata, sam sai taji bata ma son hada idanu da
shi a dalilin zargin da ya yi mata. Ta sake dubansa
fuskarta fauke da dan guntun murmushin takaici ta
ce,
"Ai ni na yafe maka abin da ka yi mini, don baua
iya kullin kowa a raina, nima ina fatan zaku yafe
min sanadin da nayi har danku ya fo fa halin
ha'ula'i, wallahi ban sani ba da ban bari ya shiga
dakin ba, amma insha Allahu zan kiyaye faruwar
haka nan gaba, amma ni sam bani da niyya cutar
95
1
S
a
3
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
danku dai-dai da kwayar zarra, son da nake masa
tsakani da Allah nake masa ba don in cutar da shi
ba kamar yadda aka fada".
Ta kare maganar tare da gudanowar hawayc
a idanunta. Jikin Mujeeb a sanyaye ya kama
hannuwanta ya rike gam cikin nasa ya ce, "Wallahi
ban taba zarginki da aikata mugun abu ba, saboda
na fi kowa sanin kyakkyawan halinki, wanda babu
mugunta ko kyashi a tare da zuciyarki, ki dauki
abinda ya faru a matsayin zugar shaidan ce, ki
watsar da duk abin da ya faru ki ci gaba da tattali da
kulawa da kike wa Baffa saboda ya fi sabawa da
ke, yanzu haka da na shigo kuka na ji yana yi, kuma
na tabbata kukan rashin ganinki ne, ki tausaya
masa, kamar yadda kike masa abu domin Allah, ina
son ki cigaba domin sa, kada ki ce kin daina tunda
ba domin wani ki ke yi ba wanda ki ke yi dominsa
yana sane da ke, In Shaa Allahu zai duba
al'amarinki tunda bai manta ki ba".
Gani ya yi ta mike tsam ta fita a tunaninsa
wani abu za ta dauka bai san tun da ya ambaci cewa
Baffa kuka ya iske yana yi lokacin da ya shigo ba
zuciyarta ta kasa hakurin jurewa kuma tabbas ita
ma ta san kukan na rashin ganinta ne. Ta yi sallama
tare da shiga dakin Suwaiban don ta san ba izinin
shigowa za ta yi mata ba in har bata shiga ba.
Tsaye ta ga Suwaiba a tsakiyar falonta da
Eafiun sabe a kafadarta, yana aikin kuka. Da Kyar
96
WATA KUSAN2 Ralimatu Hassan zarla
ta arrisa sallamat Muп
(amkar bata ga shigowarta ba, hakan d tayi thầta bai sta fasa abinde ta 2dyi ba. Tace,
"Ya mai jikin na i yana ta knka ne, mo yoke bata iya dubarr Muneeban ba ille ta amsa tmal a
wulakance tamkarmal ciwon mashako,
"Ban san abinda ake so ba Muneeba ta r
hannn tace
gani ko zai jt lallasta", taki mika
mata eh shikuma yarod turda yaji maganar
Munreban ya i saurn daga kansa yana waigen
inda zai ganta tankar wanda ya farka daga bacci.
Aikuwa yana ylu ido hudu da ita ya sake
Ballewa da sabon kuka yàna mika mata hannu wai
ta daukeshi. Suwaipan ta dakawa yaron tsawa da
cewa
"Babu irda zaka jet Mará zuciys an tisäma
kashe ka ba a tak saa ba ka shà da kyar shine
yanzu ka ke mik hannu, ta daukë ka ta je tà
karasaka tunda idata muru bata du usata mu ne
masu asara. In haibuwar dadi ne ke ki Haifa mana,
amma ke baki haihuba sannan idan wani ya haifa
kice ba haka ba", idanun Muneeba wannan karon
kekashewa suka yi, sabanin da idan anyi mata gorin
rashin haihuwa da gata tsinke da hawayc, kila sabo
da gorin ne yasa hawayen suka daina zubowa, sai
dai daci da ta ji zuciyarta ta yi mata, da wani irin
makaki saboda dadin kalaman Suwaiba.
05
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
Bata iya fu ta mata ko wace irin kalma ba,
juyawa ka vai ta y idanunta jawur ta bar dakin.
Kicibis suka yi da Mujeeb a bakin kofar shiga falon
yana garin idanua ya san lallai Suwaiba ta kunsa
mata gn tcin, kuma ya san Baffa ta je
daukowa kai! Shikam wannan sanyin hali na
Munceba ya na matukar birge shi sam ba tada riko,
illa dzi idan an ba ta mata rai zata nuna an 6ata
mata kamar yadda Musulunci ya ce to daga nan ba
cata ci gaba da Kullin mutum ba zata ci gaba da
huld da mutum tamkar bai taba bata mata rai ba
(wannan shinc musulunci sai ka kyale mutum da
ugun halinsa).
Ya karc nazartar yanayinta sannan ya ce,
"Ina Baffan?? Baki dauko shi ba kuma na ji har
yanzu kuka yake yi?". Та се,
"Nono yake so gashi can za a bashi", ya san kawai
ta fada ne, amrva ba haka ba ne, sai ya wuce ta ya
fada dakin do ko sallama bai yi ba ya soma
tambaya yarta.
"Wai me ya faru ne? tun dazun nake jin kukan sa,
in bashi nono tunda sunce a dinga bashi nono a
ai-akai saboda zai kashe zafin makogwaron".
Te,
a bashi, amma duk da haka sai rigimar yake
i" vace"Me ya sa baki ba Maman shi ba da ta
nioTa yi shiru, ya sake tambayarta nan ma
hiru ta yi, yace, "wai ba ma gana nake miki ba,
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
zaki yi min shiru, wato ga dan iska na Magana ko?"
Ganin ya harzuka yasa ta yi Magana carı Kasa-Kasa,
"Gaskiya ni ba zan sake bata dana ba don ba za a
kashe min shi a banza ba, ni na san wahalar da na
sha tun daga cikinsa har zuwa haihuwarsa, ita ko
bata ma san ko daya ba". Maganar nan da tayi ta
sake harzuka zuciyar Mujeeb yace,
"Karyarki ta sha karya mara mutunci wadda ba ta
san me son nata ba, to bari ki ji in gaya miki Baffa
na riga na ba Muneeba shi, ko kina so ko bakya so,
kuma zargin da kike yi na cewa tana cutarsa wallahi
karya ne, ni nasan tana son sa tsakani da Allah,
maganar gori da kike mata don ke Allah ya baki
haihuwa ita bai bata ba, ai kema ba rawa kika yi ya
baki ba ba wata gwaninta ko wata bauta kika masa
ya baki ba, ya ga dama ne ya baki, idan ya so kuma
zai iya amsar rayuwarsa, kuna ya hanaki sake wata
haihuwan ita kuma sai ya bata sai in ga ya zaki yi,
don shi Allah ba yi masa gates, ko ka nun amasa
kai isasshe ne da har ya baka wani abu to sai ya
nuna maka shine i asshe kai ba kowan kowa ba ne,
saboda hakaki natsu ki dinga yi wa bakin ki linzami
kina gyara harshenki kafin kiyi Magana, in ma
wasu ke zuga ki ki ke yin abin da kike yi to za su
kaiki su baro ki. Oya bani yarona ki je ki karanta da
halinki na rashin sanin ciwon kai, da dana na ne,
inda nake son ya zauna nau zai zauna tunda nawa
ne, ba da shi ki ka zo a kayan gara ba".
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
Ya sa hana ya amshi yaron ya fice da shi,
ya barta nan cikin mugun takaici. Yaron bai daina
kuka ba said a ya ganshi a hannun Munceba sannan
ne fa ya vi shiru ya kwanta lano a jikinta yana
sauke ajyar uciya,
Mujceb ma sauke ajiyar zuciyar ya yi ganin
yadda.yaron ya sami natsuwa lokaci kankani. Lallai
soyayyar jini ta fi kowacce.
*** *** ***
Al'amura sun ci gaba da gudana yadda ya kamata a
gidansu Muneeba. Baffa ya sami lafiya sosai ya
dawo da kazar-kazar dinsa fiye ma da da, kiriniya
kuwa sai abin da ya karu, kuma har yanzu rikonsa
na hannun Munecba, hakan ne yasa Suwaiba ta yi
tattaki da kanta ta je Dukku ta gaya wa Hajiyarta
abubuwan da ke faruwa, yadda Mujeeb ya kwace
mata yaro ya bı Muneeba ya koma gurinta kacokan
tunda ba ya shun nono.
Suka donguma suka nufi gidan Goggo. A
can suka shirya mai yiwuwa ba su 6ata lokaci ba
suka tafi gurin bokan da suka je kwanankin baya a
BILLIRI can cikin dokar daji bokan yake don kuwa
ba a shiga da nota ko mashi. gurin da kafa ake yin
ar tafiya kamar ta zuwa 'yar da shege, in da
*ilah ya taimaka Suwaiba bata zo Dukku da Baffa
ba vana Gombe gurin Munceba.
100
WATA KUSAN 2
Rahmatu Hassan Zaria
Hakika boka La'anannen Allah ne, sannan wanda ya je gurinsa shima la'anne ne, saboda wanda ya je gurin boka ya yi shirka ga Allah ba za
a karbi ibadarsa ta kwana arba'in ba, sannan idan
ka gasgata abinda ya gaya maka to ka yi shirka ga
Allah wanda ya yi shirka ga Allah kuma ya riga ya
san makomarsa in dai ya mutu bai tuba ga Allah ba. (Allah ka tseratar da mu, ka sa mu fi karfin zuciyar
mu "don ita ce mugun nama da ke sa mutum ya
aikata sabon Allah).
Gurin bokan bukkoki ne a kalla sun kai
guda goma aka yi zauruka da bukkokin. Suna isa
aka gindaya musu sharuddan shiga gurin bokan,
suka yarda cewa za su bi sharuddan, a nan ka fadI
abin da ya kawo su, wani dan wadan mutum
bakikkirin mai kauri shi ne ya tambaye su wacece
za a yiwa aiki a kan mijin nata suka nuna Suwaiba
yace,
"To ita kadai k da ikon shiga gurin boka, idan ta
shiga ta yi yadda ya ke so, to ita ma zata ga biyan
bukata yadda take so". Hajiyarta ta zungureta ta
rada mata "Duk abinda ya umurce ki ki yi to ki yi
kawai biyan bukata ai ya fi dogon buri" ta bi bayan
dan tittirnan wadan nan, suka shiga wata bukkar
anan ya gaya maya tsarin ta firgita, amma da ta tuna
ance idan ta bi abinda boka ke so itama zata ga
abinda duk take so sai ta yi amanna zata aikta, don
tara tsananin son ta ga ta kwace Mujeeb daga
101
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
hannun Muneeba ya dawo hannun ta ta juya shi
yadd: :antta ke so, ta yadda zata sa ya wulakanta
Muneeba har ta kai ga ya saketa ta zauna ita kadai a
gidan Jaga i sai 'ya'yanta don ba zata barshi ya
selani aure ba har abada it kadai zai zauna da
ita, tunanin hakan da tayi ne yasa ta yin saurin shiga
bukkar farko cikin bukkoki bakwai da zata bi don
isa inda boka yake.
A bukkar farko anan ake cire dan kwali, a ta
Liyr a cire gyale a ta uku kuma a cire riga a ta hudu
a cire rigar inama a ta biyar sai a cire zani a ta shida
sai a cre silket a ta bakwai ake cire wando, sai ka
saura babu komai a jikinka haka nan tsirar zaka
shiga gurin bokan shima tsirara zaka samesi duk
don neman biyan bukatar duniya (wa'iyazu billahi,
Allah ka tsare mu daga mummunar halaka ameen).
Duk Suwaiba ta aikata wadannan
tambadewar, hart a shiga bukka ta bakwan ta iske
bokan a zaune shima tsirara yadda ta ke, kallo daya
tayi masa tsoro ya kamata saboda kankantar sa, har
gara wadan nan shi yana da kauri shi kuwa bakan
ba tsawo ba kiva sai kankanta da rafkeken ka
kamar dan rva ga ido gulu-gulu kamar kwan
k: zar turawa kuma bakikkii da shi tamkar an
shafa mase bayan tukunya sai shekI yake yi,.
Ya yi mata Magana cikin tsawa
Ke! Sliga hankalinki ba a kallonmu a kauda kai
ko kinga nayi ruiki kama da dodo ne?" ta yi saurin
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
zubewa a gabansa tana hirji, “Yi hakuri don Allah ba zan sake ba",
"Kc! Ke!! Karki kara kira mana Allah anan, ki
bari sai kinje masallacinku mu nan arnan kan tsaun ne". Jikin Suwaiba ya hau kakkarwa ta kora jin
tsoron al'amarin a ranta tana tunanin yau ta kawo
Kanta ga halaka ashe ma arne ne ba su sani ba
(Kunji fa jama'a wai ba su sani ba dama wanda
yayi rawa a kasuwa ai da ka ganshi ka san ba yau
ya fara ba) sai da ta natsu a gabansa sannna ya fara
tambayarta, "Mece ce matsalar da ta kawo ki? Ko
da ya ke matsalar kishiya ce me kike so a yi mata a
koreta ne ko a kashe ta ko a haukatata ko a sa mijin
ya yi ta mata wulakanci har ya saketa wane ki ke
so? Mu aikinmu kamar harbin bindiga ne sha yanzu
magani yanzu in dai ka yi abin da mukė so to zaka
ga biyan bukata yadda kake so ba makawa". Ta се,
"Ni so nake ya yi ta yi mata wulakanci har daga
karshe sai ya sake ta saki uku shike nan su rabu har
abada, kuma ina son daga kanta ya rabu da duk
wata mace a duniya sai ni kadai da 'ya'ya na mu
rayu har abada, sannan in son in mallake shi ta yadda ko uwarsa ba zai ji maganarta ba sai maganata, ina son ya mallaka min komai na sani
zamu yi iko da shi". Boka ya kece da wata mahaukaciyar dariya wadda ta fallasa sirrin munaan gafta-gaftan hakoransa wadanda suke koraye shar saboda kazanta ga girma sun cika bakinsa kila ba su
103
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
fi guda goma sha biyar ba saboda girmansu. Sai da
ya tsagaita da dariyar ne yace,
"Bukatarki ta biya saura tamu bukatar, zaki
mallaki mijinki za ki juyashi yadda ranki ke so, za
ki kori kishiyarki shi ke nan bukatar ko?" Ta gyada
kai tace, shi ken an", ya juya bayansa ya dauko
wata kwarya mai dauke da wani irin ruwa mai
yauki ya nuna mata yace, "Wannan rowan sihiri ne
aljani jaljush ya kawo shi daga birnin sin saboda
biyan bukatun irinku yadda za\ayi anfani da shi
yana da wuya bayi da wuya, saboda ba a taba
maganin da hannu dangwala azzakari ake yi a
cikinsa ana cirowa a saka a farjin wadda take son
mallakar miji da dukiyarsa har abada, idan kin
tabbatar mijinki zaki iya sa shi ya dangwala ya sa
miki to sai a baki kije ki aikata, amam idan yaki
kuma to babu ruwanmu da abin da aljani jaljushi
zaiyi miki kaikayi zai iya komawa kan mashekiya
idan ya ji haushin kin kai masa ruwan sihiri an
wulakanta zai iya sa ita ta mallaki mijin cikin
ruwan sayi, ke kuma ki wulakanta. Yanzu me kika
gani?" Ta sauke gwauron numfashi ta ce,
"Ni mijina ma sam ba zai yarda yayi abin da ka ce
ba kila ma ya sake ni idan na gaya masa abin da
zaiyi, gara dai inda yadda za a y ayi mini kawai".
Boka ya yi wani munafikin nurmushi saboda
alamu da ya gani ba zai sha wahalar yaudararta-ba
sannan ya сe,
104
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
"To kin amince ni in dangwala da nawa sai in saka miki, saboda wanna ita ce hanya mafi sauki da
za ki mallaki mijinki cikin ruwan sanyi, ba zai sake jin dadin mace ba sai ke".
Ta bata shiru cikin tunani tare da jimamin yadda za a yi ta yarda wanan kazamin mutumin ya
kusance ta amma da ta tuno ai idan sunyi babu
wanda zai sani ko su Goggo da suka zo tare ba za
su san me ya faru ba, sannan kuma yada take son
mallakar zuciyar Mujeeb wallahi ko rai akace ta
kashe zata iya kashewa sai ta roki gafarar Allah
bayan ta aikata (wa'iyazu billah! Kun ji fa jama'a).
Shirun da boka yaji tayi ne ya yi mata
Magana cikin karatsi "Yardarki ta zama dole!
Tunda kika shigo gurina, in kuma kika ki yarda to
duk abinda ya same ki kada kiyi kuka da kowa kiyi
kuka da kanki" tana jin haka tayi saurin amincewa.
Jin ta amince yasa boka tasowa cikin kuzari da
dokin zai sami biyan bukatarsa ta kazamiyar hanya.
Ya dauko kwaryar ya dangwali maganin da
gubansa, wanda śaida ta tsarata da ta kalli gaban
nasa sabo da tsawo da girma har kusan gwiwar
kafarsa. Tana ji tana gani ya nufo ta gadan-gadan a
jat ya kwantar da ita akan wata tabarmar kaba mai
fidda waniirin wari ya bi kanta ya haye.
Mintuna kusan talatin ya yi tare da ita cikin
kazantaccen yanayi sanna ya saurara mata, ya koma
muhallin zamansa numfashin wuya wadda
105
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
bahaushe yace wuya ko da magani bad adi.
umurnin da ta ji yana bata shi ya dawo da ita daga
fita hayyacinta da ta yi ta tashi ta zauna tana
sauraran sauran jafa'o'in da zai karanto mata.
"Wannan abin da ya faru tsakani na da ke zai
zamo sirri ne a rayuwarki, daga ranar da kika
gayawa wani to daga ranar zaki shiga halin ha'ula'I
wana janaba da ta same ki, ita zaki tafi da ita gida a
yau zaki gaurayata da ta mijinki, shike nan
bukatarki ta riga ta biya"
Ta dube shi da alamun tambaya a bakinta,
amma ta gaza furtawa, abinka ga mai aiki da
rauhanai take ya gano tambayar da take son tayi
masa, sai ya amsa mata da cewa
"EEh, idan kika tafi yanzu ba zaki wanke gabanki
ba har sai mijinki ya sadu da ke ana son shima
gabansa ya shafi wannan maganin, hakan ne zaio
sa ki mallake shi, sannan ba zai sake yin jima"I da
wata mace yaji dadi in ba ke ba. Ina fatan kin
gane?"
Ta gyada masa kai ta се,
"Na gane, kuma zan aikata hal an",", ya mika mana
wani danyen nama, tayi saurin rarrafawa ta amsa
sanna ya soma yi mata wani bay nin,
"Idan mijinki ya gama saduwar yau da ke kada ki
sake ki wanke gurin saiki daul i wannan nama ki
tura a gabanki ki mayar da wardo ki sa, sai ki bar
naman ya kwana a gabanki da safe sai ki cire kada
106
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
ki wanke a ka zaki yi masa miya da shi ki tabbata
shi kađai zaici miyar kada ya ci tarc da wani, idan
ma ya rage to ki je ki haka rami ki binne ragowar,
saboda ko karen gidanku ko almajiri idan kika bari
ya ci to zai yi ta binki ne yana nace miki tamkar
uwa da danta mai shan nono, saboda haka sai ki
kiyaye. a tashi a tafi tunda kin sami biyan bukata,
nima na samu tawa biyan bukatar, kudin aikinki
dubu dari ne ki aje su a gurin wada duwala na
bukkar farko.
Ta mike a wahale jikinta duk ya yi shegen
tsami, ga dan tayin cikin jikinta ya tsananata mata
da azabar ciwo tamkar zai fito duniya. Ta bi tun
daga bukka ta bakwai ta fara saka wandonta, har
bukka ta daya a inda ta gama sa kayanta, take ta
kokarin daidaita yanayinta saboda wujiga-wujiga
da tayi a hannun boka kada Goggo ta gano barna da
cin amanar da aka yi wa danta. (ai kowa ya sayi
ruwa ya san za ta zubda ruwa)
Ta amshi Jakarta ta koma bukka ta daya ta
ba wada duwala adadin kudin da boka yace ta bashi
dubu dari, ta bashi ta fito ta ce wa su Goggo shike
nan an gama su tashi sú tafi. Goggo ta ce, "An
gama? Duk kin gaya masa bukatarmu, ba ma son
ganin Muneeba a gidan ko?"
Tace, "Aiba Muneeba ba ko wani abu da ya
dangance ta zai dinga kyamarsa ne, ya ce idan ta ga
wulakancin ya yi yawa da kanta zata nemi ya
107
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
saketa, kinga ba wanda zan yi zargin wani abu aka
yi masa ya sake ta". Goggo ta yi dariya har da
gudar murna bukatasu zata biya za a kori Muneeba,
bata san abi da ya ci doma ba zai taba barin awai
ba.
Tun a Billiri suka rabu ita ta shiga motar
Gombe, su kuma suka shiga motar Dukku kowa ya
nufi gida, amma kafin su rabu Goggo sai jaddada
mata take yi idan fa aikiya fara ci to tayo waya ta
sanar musu.
Ranar da ta koma gida ba ita ba ce da girki
sai ta yi ta tunanin hanyar da zata bi don ganin
Mujeeb ya kwana a dakinta da irin dabara da hilata
da zata yi masa idan har ya kwanan ta samu yayi
kwanan aure da ita, sabo da ta kamala cika aikin da
boka ya bata.
Bata shiga gurin Munecba ba da ta dawo,
tun da ta ga motar maigidan bata gurin fakin to ta
san bai dawo ba ko ya dawo to ya fita shi yasa ta
shige dakinta ba tare da Munecban ta san ta dawo
ba, sai dai ta bar kofar falonta a bude ta yadda idan
Muneeban ta fita zata gani a bude sai ta san ta
dawo.
Sarkin kiriniya Baffa sh ne ya rarrafo ya fito
waje Muneeban na can kicin, a fito da saurin don
dauko shi saboda ķada ya fado laga step din da ake
saukowa daga kofar falanta, a lokacin ne ta ga
108
WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria
dakin Suwaiba a bude, sai ta dauke shi suka nufi dakin.
Ko da ta yi sallama ta shiga bata ganta a falo ba, sai ta zarce ta same ta kwance a dakin baccinta
bisa gado ta kudundune cikin bargo. Ta isa gaban
gadon tana cewa, " Ashe kin dawo muna can ba
mu sani ba. Hala ba kya jin dadI ne?" ta gyada
mata kai ta ce, "Wallahi mara ta ke ciwo tun da na
isa Dukku a kwance nake don na so ma in kwana
Hajiya ce
All Chapters
Font Size
16px
Background
Progress
Chapter 6 Chapter of 12