Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
10 / 12
gayawa ta sakaki cikin kunci dabakin ciki idan ba zaki girmamata a matsayin uwar mijin ki ba ai kya girmamata a matsayinta na 160 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria yar mahaifinki, to shikenan tunda abin naji ya zama haka Baffa ba zai dawo hanunki ba, ki barshi a hannun mamansa, wannan umurni ne na mahaifiyata bazan iya ketare shi ba, kuma dole ki bi umurninta, in kuma ba zaki biba to baki isa ni ki sa in ketare dokarta ba dole inyi mata biyayya don in gama da duniyata lafiya. Muneeba ta durkusa a gabansa ta soma aikin Kuka, shikenan ta san ta rabu da Baffa tunda har Mujeeb ya bada goyon baya shima ya bi sahun masu son su kuntatawa rayuwarta ita kam da ta san za'a raba ta da Baffa bayan sun shaku da juna da tun farko bata amshi rikonsa ba, don kuwa shakuwa akwai babban illa yayin rabuwarsu. Kukan da take durkushe tana yi baisa ya ji tausayinta ya lallasheta da kalamai masu dadi ba, illa ma daga murya da yayi yana matsa sababi "Mе ye haka ne za ki zo ki tasani gaba kina min kuka, Sai kace na yi maki wani abu, yanzu in wani ya shigo ai sai ya dauka wani shahararren abu na yi miki, alhalin magana ce kawai nayi da ya zama dole kibi yadda nace babu sauyi to meye abin yi mini kuka?. Bude kofar falonsa da aka yi shi ya maida hankulansu ga kofar don ganin mai shigowa. Goggo ce ta shigo falon tare da sallama ta dube su ta ce, "Ina tsakar gida nake jin sautin Kuka na tashi, lafiya wannan ke durkushe tana kuka? Wani abu 161 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria kayi mata" ya girgiza kai ya ce ni babu abin da na yi mata magana ce akan amsar Baffa na riga na gaya mata dole inbi umurnin abinda kikace shine take min kuka da magiyar in dawo mata dashi, ni kuma magana ba a hannuna take ba sai yadda kika ce "Goggo ta tabe baki tana duban Munceba ta ce ni na karbe shi kuma kina ganin banyi miki daidai ba shi ne ki ka kawo karata gurinsa, to yanzu dai kinji matsayi na a bakinsa inda baki yarda ni uwarsa ba ce mai sawa da hanawa, mai yi masa umurni ko in hana shi to yanzun sai ki yarda, na maida Baffa hannun uwarsa babu mai dawo miki dashi in kuma kina ganin wanda kika kawowa karar zai maida miki shi to gaki gashi nan kinga tafiyata". Goggo ta juya tayi ficewarta tabar Muneeba a durkushe tana ci gaba da sharban kukanta na rashin ina zata dosa da za'a share mata hawayenta. Mujeeb ma biris yayi da al'amarinta ya sa hannu ya dauki Baffan da ke rike a hannun Muneeba shima kukan yake taya uwar goyon nasa suka shiga dakin baccinsa ya barta anan. Ta san idan ta bishi ciki da wata magana akan Baffan zai iya yi mata wata tijarar, sai ta share hawayenta, ta tashi ta tafi dakinta ta soma rera sabon Kuka wanda ya dauketa a kalla fiye da awanni uku ranar ko abin karyawa bata nemarwa cikinta ba, har bayan kiran sallar azahar tana nade a gado da kyar ta iya tashi jiri na dibanta taje bayi 162 WATA KUSAN 2 Rahmatu.Hassan Zaria tayi wanka da ruwa mai zafi sosai sannan ta dauro alwala tazo tayi Sallar a zaune don ba zata ita tsayuwa ba saboda tsananin yunwa da jiri da yake dibarta. Ti mai kauri ta hada da zafinsa ta shanye kusan kofi daya bat agama numfasawa ba ta soma jin duniyar na juya mata kafin kace haka amai ya btaso mata gadan-gadan ta soma shekashi babu ji babu gani, sai da ta amayar da duka tin da tasha sannan ta koma yin wani koren amai tamkar zata amayar da 'yan hanjin cikinta. Ta rarrafa dakyar ta labo wayarta ta kira layin Mujeeb bai daga ba haka tayi ta kira har sau goma bai daga ba. Sai ta kyaleshi tayi masa uzurin kila baya kusa da wayar ne nan da nan taji zazzabi shima ya kawo mata nashi ziyarar a haka cikin jiri da zazzabin ta shiga bayi ta wanke jikinta tazo ta gyara gurin da ta bata da amai, sannan ta kwanta ta kudundune kanta cikin bargo tana makyarkyata zazzabi na kwankwatsar kashinta. A makaranta Maman Dijab taji ta shiru bata zo ba gashi zasu yi test tayi ta kiran wayarta tana ringin amma ba a dauka ba har lokacin shiga Test din yayi sai ta roki wata kawarta ta zauna tayiwa Muneeba Test din, suna gamawa ta shiga motarta ta nufi gidansu Muneeban don ta gani ko afiya bata zo makaranta ba, sannan bata daga waya va. 163 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria Ko da Maman Dijah ta shigo gidansu Muneeba bata wuce dakinta kai tsaye ba dakin Suwaiba ta nufa tayi sallama suka amsa mata suna zaune a falo da Goggo Baffa na zaune a gefe yana kuka tare da watsi da kayan wasansa da aka tila masa a gabansa. Maman Dijah ta rusuna ta gaida Goggo sannan ta gaida Suwaiba tare da tambayarta yaya jikinta ta isa gaban Baffa ta daukeshi tana cewa Baffa me kakewa rikici hala maman nasa bata nan ne? (Muneeba take nufi) Suwaiba ta ce, "Tana nan rikici kawai ya ke ji. Goggo tace tana dakin ta tun safe dai da muka gaisa ban sake ganinta ba maman Dijah ta ce, nima na biyo ne ingani ko lafiya bata je makaranta ba, kuma nayi ta kirar wayarta bata dauka ba bari in je in dubata ko lafiya. Ta yi ta saliama a kofar fallon Muneeba ta ji shiru ga Kofar falon a bude hakan yasa ta shiga falon shiru babu kowa taci gaba da sallamar da ta ji ba'a amsa ba tunda tasan mai gidan baya gida sai ta wuce dakin Muneeba ta isketa kukudundune cikin bargo tanata makyarkyata tare da numfarfashi, da gudu ta isa gareta ta yaye bargon a tsorace tana cewa, Innalillahi wa inna ilaibir rajiun Munceba mcke faruwa? Baki da lafiya? Kina daki ciwo zai kasheki ba wanda ya damu balle ya duba an jiki shiru a daki. Wannan wace irin rayuwace. 164 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria Ta zauna kusa da ita ta kai hannu wuyarta taji zafi rau tamkar wuta ta kira sunanta ta amsa dakyar tare da kallon fuskarta tayi magana dakyar Maman Dijah samomin maganin zazzabi da ciwon kai insha, tun safe nake kwance cikin mawuyacin hali da ciwon ajali ne da kin iske na mutu Maman Dijah duk ta rude ta tayar da Muneeba zaune tana cewa asibiti zan kira mijinki ya kaiki wannan ciwo ya wuce asha masa magani a kwanta a gida dubi yanda kikayi rama tamkar wanda ta yi shekara a kwance tana jinya. Ta dauki wayar Muneeba ta kira layin Mujeeb din har tayi ta gaji bai daga ba Muneeba ta girgiza kai ta ce wallahi tun safe dana fara amai yana gidan bai fita ba nayi ta kiransa bai dauka ba har ya fita a tunanina bai kusa ne idan yaga kiran nawa zai kira amma bai kira ba ki kyaleshi kawai bazai dauka ba wannan ciwon nawa na rashin Baffa ne, ina rokon Allah ya bani hakuri akansa. Maman Dijah cikin rashin fahimtar inda zancen Muneeba yasa gaba ta ce wani guri su kace maki an kai Baffan? Na shiga dakin Suwaiba gaida Goggo na ganshi yana kuka babu inda aka kaishi, Muneeba tai yake kawai da hakura ta ce babu inda aka kaishi daman Goggo ne ta amshe shi daga hannuna ta maida rikonsa hannun riamensa tunda wai ni bana zama wallahi da karatune ba zo karshe ba zan iya hakura da karatun don tabarmın yaro ua 165 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria riga na shaku da shi bazan iya rayuwa in yaron baya tarc dani ba shi ma nasan haka, duk da yake yaro ne zai iya mantawa dani amma kafin ya mantani zansha wahala, jiya kwana yayi kuka baiyi barci ba nima hakana kwana banyi barci ba daukar alhaki yayi yawa amma ba komai akwai Allah." Ta maida kanta ta jingina da allon gado hawaye na kwarara a idonta Maman Dijah ta girgiza kai cike da tausayin aminiyarta ta ce, Ni yanzun abinda nake so dake dan Allah ki kwantar da hankalinki ki lallashi zuciyarki akan rashin Baffan kar rashin nasa ya janyo maki wani gagarumin ciwo tunda sun kwace shi ki kyalesu, duk abinda mutum yayi don ya cusgunawa rayuwar wani ai kansa yayi wa, muna nan muna yi maki addu'a kema Allah ya baki naki, "Ai duk tsiya bamai rabaki dashi balle ace bake ki ka haifeshi ba. Bari inje in nemi izinin Goggon sai muje asibitin, don ba zai yiwu ki zauna da ciwo a gida ba, Maman Dijah ta je ta sami goggo tai mata bayanin halin da Munceba ke ciki na rashin lafiya, sai kada baki tayi tace ai da yake bata daukemu da wani muhimmanci bashiyasa bata gayamana bata da lafiya ba, ke yanzu da kika zo ai gashi kin sani to ni yanzun meye matsayina a gurinta da har za'a nemi izinina kafin a kaita asibiti? Sai kije ku jira dawowar mijinta ni babu ruwana. 166 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria Mamaki ya kashe maman Dijah a tsaye kai lallai zumunci ya lalace in bayan haka yaushe ne mutum zaiso bare ya wofintar da nasa 'yar da dan uwanka ya haifa indai da zumunci ai tamkar kai ka haifeta, amma mutane sam sunyi watsi da zumunci. Ta sake rokon goggon a karo na biyu kiyi hakuri Goggo ki bani izini in kaita asibiti don tana cikin matsanancin ciwo sosai, kuma muna ta kiran wayarsa bai dauka ba, tunda ke uwace na tabbata idan kikace masa da izininki muka tafi ba zaice anyi masa ba daidai ba Goggo kam fafur taki basu izinin tafiya asibiti ta kafe akan lallai sai dai su jira ya dawo Maman Dijah ta dawo dakin Munceba ta isketa durkushi a kasa tana tawani yin kurin amai ta galabaita sosai. Ta sake gwada kirar wayar Mujeeb amma ya kashe alamar yaga nacin kiran da Munecba tai masa in yaso sai ta hakura da kirar nasa kawai sai ta kira layin Inna Amina kara daya biyu ta dauka ta се, Maтa nice maman Dijah ba Muncebar bace ganinan a fakinta bata la lafiya sosai nayi ta kirar wayar mijinta bai dauka ba saboda yazo a kaita sibiti, sai na je na yi wa goggo magana tabani izinin mu tafi asibiti tunda jikin yayi tsanani amma wallahi taki wai sai dai mu jira shi ya dawo ita ba ruwanta, shine nace bari in kiraki in' gay maki ko za ki zo kila idan ta ga idonki ta yarua akaita asibitin. WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria Mama Amina ta harzuka tace, wai me Goggo ke nufi ne da irin wannan kiyayya da take nunawa Munceba tamkar ba jininta ba? In don rashin haihuwa nc ai ba ita tayi kanta ba balle ta ba kanta haihuwa inda siya akeyi wallahi sun san zamu iya siyan mata ko don mu raye gorinsu kyale su ganinan zuwa yanzun nan?. Mama Amina na zuwa da taga halin da Munceban ke ciki said a ta zubda hawaye ta je da kanta ta sake yiwa Goggo bayani tare da neman izini amma fur Goggon tace a bari Mujeeb ya.dawo tunda shike auranta, ita kam bata da iko da ita. Zuciyar Mama Amina ta sake yin zafi dama ba wani shiri suke da Goggon ba a dalilin irin matsin lambar da take yiwa Innarsu Munecba, sai kuma gashi yanzun abin ya hadu biyu matsin lambar ya hada da Muneeba har nata yafi na uwarta tsanani da nuna kiyayya ta zahiri. Ta dubi Goggon tace, "Shi ke nan zan nemi izinin wadanda suke gaba dake don nasan su masu kaunar tane ba zasu so a barta ciwo ya halakata a gida ba, in banda kaddara ma mai zaisa mutum ya auri jinin wanda bata kaunar uwarsa balle shi to kaddarar aure ce haka Allah ya nufa" ta juya ta fice abinta ta bar Goggo na sababi, "Eh bana kaunarta din sai ki dauketa ki aurar da ita inda ake Kaunarta ai ni duk wanda yace zai mallakemin da ko dan uws to wallahi zanyi fito na fito da mutum in WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria gwadawa mutum karya yakcyi in a hanya yake kwana to ni na riga shi don a can inda zashi na kwana sai dai ya iskeni acan! Wallahi saidai mu zuba daga nan har yaumul tanan-nade." Mama Amina ta amshi lambar Baffa Adamu ta gaya masa abinda ke faruwa tare da neman izininsa cikin bacin rai yake magana. Haba Hajiya Amina yaushe nema zaki tsaya biye ma hali irin na Rahin na rashin sanin ina yake maka ciwo, don Allah maza ki dauki yarinyar ku tafi asibiti idan ya dawo tasa ya rubuta takardar Shika yaba Muneeba dama ai fitina ke kaikata gidan tana zama ba wani abu ba, ki barni da ita gobe zanzo Gombe sai ta raina kanta kuyi azama ku tafi asibitin Allah ya bata lafiya sai nazo goben. Nan da nan suka saka Munceba a motar su Mama Amina suka wuce da ita asibiti. Gado aka bata aka daura mata Ledar ruwa saboda aman da ta yi yasa jikinta ba ruwa. A gwaje-gwajen da likita ya yi ya gaya masu tana cikin matsananciyar damuwa wanda har tasa jininta ya hau kuma hakan na baraza da taba lafiyar zuciyarta. Maman Amina ta shiga cikin damuwa matuka, anan Mama Dijah ta bayyana mata musabbabin ciwon na Muneeba dalilin amshe rikon Baffa datayi a hannunta Maman Amina ta zauna a kujerar jikin gadon da Munceba take kwance tana 1 1 1 1 L ப WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria mata agana a hankali cikin lallashi ki kwantar da hankalinki, amsar Baffa da Goggo tayi a hannunki ba atinsa rayuwarki ba ne, ko kuma kira ranki a damuwa warda za ta zama musabbabin shigarki cikin wani ha mawuyaci dubi yanzun halin dakika sa kanki aanin shiga damuwa, rashin haihuwa ai ba waa üla bane da har zasu dinga cusgunawa rayuw aıki don Allah bai baki ba, kisa ranki a inuwa Allan na sanc dake shin kina ina wanda ke da sbekara ashirin zuwa sama da aure bata taбa haihu-va ba zata samu bayan shafe shekaru? Ki manta da komai na damuwa dake zuciyanki ki yi fatan Allah ya baki lafiya. Sai da ta sami bacci ne Maman Dijah tayi sallama da Mama Amina ta tafi gida amma tace zata davo tare da mijira da daddare Maman Amina iayi waya dukku ta shaida masu an kwantar da Muneeba har ana mata karin ruwa sannan tayi waya ta shaidwa mijinta su Khairi ma ta gaya masu tare da mmin su talio masu da abubuwan bukata da abinci, cikinsu kuna wata zata kwana da unceba. Har garin Allah ya waye babu Mujecb ballantana kunia Goggo duk la mama Amina ta same shi da wayarta ta sh ua inasa suna Asibiti da uneebar an kwantar da ita ana mata karin ruwa, ya nuna damuwa yace yanzun zai shiga gida ne 170 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria amma yana nan zuwa a lokacin tana jin kila Goggo ta hanashi zuwa nc. Yan Dukku mota guda sukayo suka zo Gombe, kai tsaye asibitin suka wuce suka duba jikin Muneeba, yanayin da suka garta yaba Baffansu al'ajabi tayi, rama sosai tamkar wanda ta shekara tana jinya Baffa ya tambayeta mujeeb yazo asibitin, ta gaya masa daga shi har goggo ba wanda yazo. Baffa Adamu ransa ya baci sosai ya dubi dan uwansa Baffa Audu yace, kaji halin tsiyar Rahina har ta koyawa danta ko? Yanzun in banda rashin mutunci ace diyar kaninki kuma surukarki tana gadon asibiti ba lafiya, ki ki zuwa dubata shima mijinta kin hanashi yazo ko laifi tayi maki ai kyayi hakuri kizo don zumunci balle babu abinda Munceba zatayi mata, halin tsiya ne irin nata. Baffa audu ya ce halin tsiya kona dabbanci aiko dabbarma tasan nata kuma tana sonsa, balle mutum mai hankali in banda raşhin hankali da rashin sanin muhimmancin zumunci yaushe zaka wofintar da danka na zumunci harka fifita bare kafi sonsa akan naka. Tashi muje can gidan ai makaho bai san ana harararsa ba sai an zungure shi cikin ikon Allah da sukaje gidan Mujecb ma yana nan aiko gaba daya da dan da uwar suka hada suka zage su tas akan abunda sukayi na rashin kyautatawa Baffa Adamu ya kara da cewa duk abinda ke faruwa a gidan nan WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria muna sane, Duk waa cusgunawa da batanci da kuke mata keda fank, muna sane kuma lokaci yayi da zamu fara kwatar mata 'yan cinta don ba baiwa nuka baka a zumunci ne yasa mukaga ya dacc ayi wannan a kuma kana ganin da kwara a al'amarin toka sallamo mana ita ta dawo gida, bawai ku taru ka matsawa rayuwarta ba, kuna mata cin kasbi a tsakarka don kawai Allah bai bata haihuwa ba, ko kai daya baka rawar gwanancewa kayi masa da ya baka?. Sannan ace yarinya na asibiti tun jiya babu wanda ya lekata cikinku in ita bata lekata ba, kai ai dole kaje tunda matarka ce hakkinta yana wuyarka idan ka zalunceta daidai da Kwayar Zarra sai Allah yı saka mati ko a duniya ko a lahira idan munje, saboda haka lada ka yarda wani ya sakaka a hanyar sabama Allah ka biye masa ko waye, koda uwarka ce gata nan, don ba'a bin abokin halitta wurin sabama mahallic sai ka kiyaye, kuma maza ka tashi ka tafi asibiti wurin maʼarka kayi komai da ake bukata duk da Hajiya Amira ta biya kudin koai tana can tsayc da al'amarinta, wannan ai abun kunya ne ka bar dangin uwarta da dawainiya al'hali kana dashi, rashin zuwinka ma ai shine abban abin takaici, ya kare naganar tare da jan tsi ya dubi Baffa Audu yace, "Tashi mu tafi rana 172 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria Mujecb yayi saurin cewa," haba Baffa tun yanzu zaku tafi, ku tsaya abaku abin karyawa, sai in sa direba ya maida ku dukkun, Baffa Audu yace, mun riga mu karya tun a gida mun gode, suka mikc. ya biyo su yana cewa, to bari inzo in maida ku asibitin. Baffa Adamu yace, "ka Kyalemu yadda ka ganmu, a motar haya muka zo daga asibitin yanzu ita zamu hau mu koma daga can mu koma Dukku a motar damu ka zo dan bamu kadai bane masu zuwa dubiyar? Ya juya ya dubi Goggo yace, da kuma da ubansa ya bata riko ance kin mata gori kin amshe shi a hannunta, to ku rike abinku dama naku ne ba nata ba Allah yaga irin rikon da tai masa na tsakani da Allah ne kuma saboda zumunci, saboda haka muna rokon Allah muna tawassali da irin rikon da taimasa dominka Allah itama ka azurtata da 'ya'ya masu albarka don alfarmar annabinka da Al'kur'ani mai girma, inma bai bata ba babu kaico zamu bata da a dangi ko guda nawa takeso ta rikesu amatsayin ya'yanta har abadaba shikenan ba kafin Goggo tayi wata magana don kare kanta har sun fice a gidan suka nemi mota suka shige suka koma asibiti shi kanshi Mujeeb jikinshi yayi sanyi ya kuma san bai kyauta ba abinda yayi tun jiyan yaso zuwa asibitin amma da ya dawo gida Goggo ta gaya masa wai su Mama Amina da Maman Dijah sun ci mata mutunci akan tafiya da Munceba asibiti don kawai tace su jirashi 173 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria ya dawo shine abin ya bashi haushi yaki zuwa asibitn. Yana shiga dakinsa yayi saurin yin wanka ya shirya kansa cikin lallausar farar shadda mai shicki da aai ya fesa turare ya dauke wayoyinsa da maullin mota ya shiga dakin Suwaiba yace masu zaije asibitin ya na Lura da Suwaiba yanda ta hada rai tana cin magani daga ya ambata zaije asibitin ba ta san yanda yake jin zafin rashin kyautatawar da yayi koda Goggo zata hanashi zuwa asibiun a yanzun bazai hanu ba yanda yake kambama girman laifin da yayi balle ita fushinta bazai hanashi zuwa ba. Goggo ma dauko mayafi tayi tace masa su tafi tare da ita. Baffa na ganin zasu fita ya saka ihu sai ya bisu, Mujceb ya dauke shi ya mikawa Suwaiba yace lallashe shi don bazai yiwu muje dashi ba, idan ya ganta rigimarsa karuwa zatayi gara ya zauna gida. Har suka shiga mota suka tafi suna jiwo kukan Baffan haushin da take jine yasa taki lallashinsa hauchin motarsu Goggo na cinna kai harabar asibitin suka hadu da motar yan Dukku asu flo asibitun zasu tafi Mujeeb yayi masu alamar sttraya ya fita suka gaisa da sauran jama'ar motar suka paisa da Goggo sannan suka tafi kai tsaye da Munceban take suka nufa tundama jiya Mama Amina a gaya mısu dakin Muneeban ke 170 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria kwance hannunta dauke da abun karin ruwa, Mama Amina ke zaune a kujcra Dab da Gadon shigowarsu Mujecb yana Muneeba tai saurin rufe idanuwanta tamkar mai yin barci batasan Mujeeb yaga lokacin data rufe idonta ba. A mutunce suka gaisa da Mama Amina tamkar ba su yi mata wani abu na 6acin raiba suka tambayi ya mai jiki tace da sauki sun bata shiru babu wanda ya sake yin magana. Da kyar Mujecb ya iya bude baki ya ce mama dan Allah kiyi hakuri da abinda ya faru sharrin shaidan ne. tai dan murmushi ta ce, Haba babu komai ai ya wuce sai dai a kiyayi gaba ya sake cewa sun bada bill din abinda za'a biya ne? ta cc, Eh, sun bada har an biya. Ya ce No, mama bazai yiwu ba kibani Bill din zan maido maki da abunda aka bada hakkina ne. tacе, kai mijinta ne ni kuma diyata ce karfin zumuncin dake tsakanina da mahaifiyarta shi zaisa in kashe mata ko nawane don neman lafiyarta ka kuwa san girman ladan mutumin da yayi abu don Allah kuma a dalilin zumunci to ni ina girmama zumunci saboda Allah dakansa ma sai da yayi maganar zumunci don idan mutum yayi watsi dashi to zai iya jefashi a wutar Jahannama a Lahira idan akazo ketare Siradi zumunci da amana duk wanda bai rikeshi da kyau ba sune kugiyoyi guda biyu da zasu finciki mutum su wugarshi cikin wutar kaga kuwa mai zai kai ni ga hallaka rayuwar Lahira ta ina ji ina 175 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria gani saboda haka kaima ka kiyaye hakkin aure da hakkin zumuncin yar uwarka. Ya ce na gode Insha Allah zan kiyaye Goggo dai na zaunc tana jinsu tasan maganar Mama Amina jirwaye ne mai kama da wanka,bada Mujeeb kadai take ba harda ita. Likita suka shigo da Nurse ya duba Muneeba da zai fita ya dubi Mama Amina ya сe Hajiya ko wannan ne mijinta? Ta ce, Eh! Shine mijinta Likita ya dubi Mujeeb ya ce tun jiya da aka kawota naso in ganka ka biyoni Offis zan yi magana dakai. Mujeeb yabi bayan Likitan zuwa. Offis dinsa. Likita yayi masa bayanin ciwon Muneeba kamar yanda yayi wa Mama Amina sannan ya kara da bawa Mujeeb din shawara ak an a kiyaye wajen 6ata mata rai kuma a kula da yanda take cin abinci don kuwa abinda ke damunta yasa har bata cin abinci, kuma hakan zai iya jefa rayuwarta cikin matsala. Mujeeb ya yi godiya tare da jaddadawa likita cewa zai kiyaye Insha Allahu lokacin da ya dawo dakin tana zaune a bakin gado Maman Amina nabata ruwan Ti data hada mata a kofi Munecba na hada ido dashi tayi saurin kawar da kwayar idonta ya matso dab da ita yana mata sannu ta amsa tare da dubansa a fakaice yayi mata kyau sosai tamkar wani jinsin Larabawa haka ya zama ya kara fari sai 176 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria ramar da yayi ne abin ke bata mamakin abin da ke sa shi rama hakan baisa taji tausayinsa baMaema kara jin haushinsa da tayi na Eagarar daar'amarinta da ya ke yi ko meye aibunta a rayuwarsa? Oholm Ya matso ya amshi kofin shayin yace,bara in hutasshe ki mama.ta mika masa ya somiba muneeba tin. Haushin ya kama Goggo ganinsyanda bai ji kunyarta ba, ta mike tana cewa zo:ka vkaini gida sai ka dawo Allah ya kara sauki ya karanarba munceba tin duk da bata sakar masa fuskabatamkar yana bata madaci haka take hadiyar in. sY Ya fita ya kai Goggo gida ko šhiga bai yirba ya juyo kan motar ya koma asibitin A hanyanıya tsaya za saya musu duk wanni abu naieukatandon sai da ya cika mazauain bayan motırşa da şəyayya sannan ya koma asibitin. swclnIES Tun daga ranar Mujeeb ke sintirin zuwa asibiti yana kashe kudadde wajen saye-saye har aka sallameta suka koma gida. Wani abin umamaki tun da suka koma gida sai al'amarin sugnanasibiti ya sauya ya koma 'yar gidan jiya sam ya dainaishiga harkarta, sai dai abu daya dake damunsa idamiya fito offis shine kewarta, duk iya kokarin san a hana faruwar hakan abin ya gagare shi.Uz Bwослм A tunaninsa rashin Suwaiba nerya:saryake kawar Munceban, tunda jego ta ke yi kumai aikiaka yi mata sannan ya rasa inda zai kaicbukatarsa, ga BADG EETBJOM 177 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zaria lafiyayya yar mata yana da ita amma wani abu da bai san ko mene ne ba yayi musu shamaki đa juna. Yau kam tunda ya shiga ofishinsa kewar matarsa ke damunsa, a dadafe ya iya kaiwa azahar suna dar da sallah ya shiga motarsa ya nufo gida, daga waje ya tsaya don har mai gadinsa ya bude masa get sai yace ba shiga zaiyi ba, ya dauki wayarsa ya kira lambar munceba, tayi matukar mama kin ganin kiransa, ta katse tunaninta ta hanyar amsa wayar tasa. Ya ce, me kike yi yanzu? "Tace ina gida ne" ya ce, " eh na san kina gida, so nake in san abin da kuke yi". Mamaki ya kamata na wadannan tambayoyi tace, na fito wanka ne ina shafa mai" Yace, " Good,to ki sa kaya ki fito waje ki same ni zamu je wani waje "Ta ce to, tare da kashe wayar. Wata lafiyayyiyar riga mai dan karenn kyau ta saka, tayi fakin dın gashinta ta daura dan kwalin rigar ta sa hijabin rigar ta dauki wayarta ta fito. Goggo na ganinta tace, ' ina kuma za ki je ke da baki da lafiya, ta ce nima yanzu baban Baffa yace in fito yana waje ban san inda zamu je ba, Goggo ta Gyada kai tace, yayi dai dai sai kun dawo", tana wucewa suwaiba ta fito take cewa Goggo" ba wani baban Baffa karya ne, tına dai son fita ne bari in gani in da gaskene". Isarta waje yayi daidai da juyawar kan motarsa suka tafi, ta tambayoyi mai gadi waye 178 WATA KUSAN 2 Rahmatu Hassan Zatia 2 ramar da yayi ne abin ke bata mamakin abin da ke sa shi rama hakan baisa taji tausayinsaoba:IHama kara jin haushinsa da tayi na

Chapter 10 of 12