Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
11 / 11
sai kizo mu tafi ko? Don mu dawo da wuri yayin da ya zura hannayensa gaba daya a cikin Aljihun wandonsa. A hankali ta kalli Shafa sannan ta juyo da kallanta ga Fahad din sannan tace, Yaya ai Shafa abta gama shiryawa ba, yace wani ya hana ta shiryawa da wuri, kuma duk inda zamu sai an tafi da ita Shafa dai ta kwashi kayan kwaliyarta ta nufi dakin Hajiya ba tare da tayiwa dayansu magana ba. Tana fita Humaira ta kara dubanshi tace dan Allab mu tafi da ita itama fa zata gyara gashinta kuma kaga a kimar gidan nan bai dace ace muna fita mu biyu ba, alhalin jama'a da dama musamman 'yar unguwar nan sun san abinda ke tsakaninmu kasan kadan ake jira a sami abin fada musamman ga wanda yayis una Yaya mahaifinka ba 6oyayye bane ina fata ka fahimceni. 100 LUBABАН AA to na fahimce ki mana to amma kinsan Allah da zuwa na yi da niyyar baki hakuri, dan ajiya aka yo min waya kan lallai duk abinda nake in koma. Don Daractan asibitin yazo yana ta fada wai bai yadda da hutun makon da nake zuwa ba saboda ba'a san likita da tafiya hutun mako ba tun da cuta abta tafiya ahutun mako ako da yaushe ana tare da itay a ner ol Ayanzuma na ke wa Hajiya bayani na kuma nuna mata ni gaskiya nafi san a hanzarta aurenmu. To shine take cewa daní wai sun gama magana ma da Malam yace za'a sami lokaci a shirya aje Kanon. Dana musu bayani da ganan sai a nema min aurenki. Rs A gaskiya ba karamin faduwar gaba Humaira taci karo dashi ba yayi murmushi yace kin kusa zama mallakina in huta da rungumar fito a duk lokacin da tunanin ki ya rutsa dani musamman a tsohon dare. Humaira ina sanki so marar musaltuwa wallahi in na rasaki bana jin zan iya dorewa da rayuwa a doran kasa yau komin dare zan nufi Abuja in naje zan shigar da bukatata gurin Daractan, muzo a tafi kananan shi kansa in yana so aikina ya tafi kamar da to kuwa sai ya goyan baya. Na Auri sahibata tunda na bukaci sauyin wajen aiki amma yaki wallahi naso in dawo Babban asibitn Zamfara to amma sam yaki, yace barin asibitin zai iya haifar da kowaccecirin barazana ga aikina ga wadannan mutanan sun matsamin da rokon in dawo da matata, in ba aure na yi ba hankalinsu ba zai kwanta ba. Da yake uban tama jahili ne, cewa yayi ai ana iya gyara aure saki uku wai in aka yanka bakar akuya da sadakar waina dari, aka kuma hada kwanan gero daya da kwanan dawa daya aka bawa ma auratan suka tsince, suka raba su tasai a So asam D baka ji su yi taci a ranar da suka cinye aure ya gyaru. aii Amma lallai wannan akwai jahili". Yayi dariya yace ko ke kya fadas To alal misalima ace hakanne Allah ya yadda ayi hakan wa zai zauna ayi wannan shirmen dashi. Dan Allah kuje kice maza ta fito mu tafiatnirdasg avg aiss i ai ah rai nm dellA ao hie e 'GnA mota duk shafa ta kagu suje inda za su ko ta huta da zaman BTTRA tsakiyar masoya. Dan gaba daya sun manta da ita abayan mota, in ba da kalaman kwantar da hankali da faman lumshe lumshen ido babu abinda suke yi a dole kowa na kokarin ganin ya burge masoyinshi. 00 101 WANDA YACE NAMIJI UBA2 An gama gyara mata kan da wuri sannan kai tsaye suka wuce gidan wani abokinshi da ke can unguwar taka. Sunje sun samu sun yi baki abokansa daga Kano, shafa da Humaira cikin gidan aka wuce dasu gurin matar abokin nasu mai suna Safara'u. Sun jima suna hira a tsakanin su bayan an sauke su da kayan marmari iri-iri. Kama daga naji zuwa na jika makoshi an kuma hadasu da hotuna don dauke kewa kasancewar ita hankalinta ya kasu kashi-kashi. A falon matar suke yayin da su Fahad suke a can (seat room) suna cikin kallan hotunan ne sai ga Fahad da abokin nasa Sagiru wanda suka zo gidanshi, bayan sun gaisa Fahad ya yi musu bayanin kansu, sai kuma suka bukaci da suje su gaisa da sauran abokan nasu Fahad ya dubeta yace wallahi Humaira har naga wani tsohon abokina da muka gamu da shi tuna makarantar sakandire. Tare ma muka yi jami'a dashi, wallahi ba kiga yadda muke mutunci da shi ba. Dan haka kuna gaisawa zan maidaku gida, saboda zan zo in daukeshi mu tafi gidana, sannan sun gama cin abinci dan ma karmu tafi yanzu Sagiru yaga kama rna kwace masa bakonsa. Amma ai dole mu kebe, saboda halin da naga yana ciki wallahi Auwalu mutum ne mai kazar-kazar amma yanzı duk ya rame ya yi baki. Asalima yanzu ya.zama mais hiru-shirun karfi da yaji ku zo muje. A nan ne Sagiru ya kwashe da dariya ya doki Fahada baya, yace dole ai kayi karkarwar kaita su gaisa tunda ka sami mace daga da yaya. A nan Fahad ya dara yace, "ashe ka gane. A lokacin da suka je har suka gama gaisawa Auwalu ya shiga bandaki. Fahad yace a'a wai ina Auwalun ne ya tambayi sauran abokan suka ce, ai ka sanshi ya shiga ban daki, yaje ya ringa buga masa ya fito yana dariya yace kai Fahad in ka samu abu kafi kowa zumudi, na sanka tun da kuruciyarka mudai in ganta, ko hurar ainice ai sai haka. A lokacin da ya fito. Gaba daya jikinsa karkarwa ya kama, duk da cewa Humaira kanta na sunkuye amma gabanta faduwa ya kama yi ba tare da tasan dalili ba. JI tayi ga ba daya sun kwashe da dariya suna shege, kai da kace in banda tsohuwar amtarka.ba matar da kake kallo ka rude. To ga wace ta fita ka gani Fahad yace, kai kallan ya isa haka kayi na fark ka yi na biyu in ka kar ana ukun Allah ya is anan ma dariya aka Rara sawa. 102 LUBABAHН A nanne ya dubi Humaira yace ga Auwalun ku gais amu tafi ko? Daga kan da za ta yi sai kuwa suka hada ido da Auwalunta Innalillahi wa inna ilaihir raji'un. Mai karatu nima gefe guda na koma ina tayasu jimamin abin dan haka zanda kata a nan dan kara tsegunto muku abinda zai wakana a tsakani. Alhamdu lillahi Ala kulli halin Lubabah Sai mun hadu ana uku kafin nan ku jira KISHIN BALBAL NA BIYU. Mafu fitowa nan gaba Kishin Bal-Bal 2 Wanda yace Nami Uba 3 Wutar Kaikai na Gambo Ya'u Babura 103 br1 see at 1.- So Shu'umi 1-2-3 2-Ilham 1-2-3 3- Wanda Ya Daka Ta Bado 1-2 4- Malika 1-2-3 5- Yaya Ke Nan 1-2-3 6- Zargi 7- Sila 1-2-3 1-2 8- Wanda Yace Namiji Uba Ne... 1-2 Designed & Printed by: Lubabah Publishers Phone 665532 Kano. C B An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng For feedback and support Facebook : https://facebook.com/taskarnovels Twitter : https://twitter.com/taskarnovels Telegram : https://t.me/taskarnovels

Chapter 11 of 11