Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
9 / 11
kida da rawarsa kenan. Lo amma, - ai ba komsr izha shi guzurin da zai barcinsa da CiBEID eS armashi. Kist οείς εγαπd στε) εν slΑ iΜΜο Washo gari ya ganm dora kayanshi bisa mota, an kaam S. BWE 21 С2ЫK aA snut02 riga an yima company waye kaya sun taso, shi kuma Bai bi Jirgi zai koma. Abuja, Jirgin yamma, don haka Haske Maganin Duhu- MAITURARB ya samu ishisthon lokacidbarci da Ibada a ciki no aka tsakurawa Sakina! 18 Tana kwance kan katifarta tana duba. (syllabus) manhaja ta sabbin dalibai 'yanaji daya, ta yi nisa a nazarin manhajar'sabida bata taba daukansu ba, sal wannan zangon, karatu talke da nutsuwa don ta gangh makamar da za ta shirya lessor note dinta. น Tsakar kanta ta ji waya. Ta mika hannu daga kwance ta jiwota, Yallabai ta ga ni sunan da ta sя saving kenan kawai sai ta ji zuciyarta na bugawa;di sauri da sauri, fargaba ce tsoro ne oho. Tana kallonta har ta katse, ta kilia dauka ringin sannan ta yi jarumta ta mannata a kunnema, da sallamarta a hankali, su ka gaisa. Ya ce, "jiya kuma kin tabo ni sai kuma ki ka kashe wayarki ko?" Bata ce komai ba, ya de, "well to na dai gode, Allaly ya sa alhairi tsakanilimu, ya ki ke?"Lafiya lau, ya lyalin? Kowa kalau din shi, ya magabatan?" Lafiyarsu." Sii su kai shiru tamkar sun rasa ta cewą, can ya ce, "Insha Allahu cikin satin'nan mai kamawa ina nân zuwa miki zhwarci fatán za'a min marabaаТа се, "You are highly welcome Sir." Ya-yi dariya da jin. furucinta ya ce, to ina godiya, sai na zo din." Ba komai, Allah ya tsare hanya a iso lafiya."! Su ka yi sallama ya kashe. Ba jimawa sai ga mšg ta wayarta deka biyun êredit ne MTN dubu uku, Ptisalat dubu aya," Starcomms dubu guda. Dubu Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE biyhr at.abe same time. Tabdi aikin 'sai mtanya. AI tattara takardunta ta yi gefe ta fara neman Jama'a a yi zumunci tunda banza ta samu. Rakiya ita ce ta farko da ta fara kira, Rakiya ta ce, "Sakina Lwan sai yau aka tuma da mu?" Ta yi murmushii bagarariwa, haba dai ai kullum lina raina, kirun ne dai ban yi ba, yaku ke?" Lafiya lau wai ina amsarmu? Ta ce, "Au, bai gaya miki ba, ai mun kashe maganar." Ta tashi daga kwancenta ta ce, "ban sonk wasa Sakina, dont tell me ba kya yi da mu?" JORD Ta yê murmushi ciki-ciki,"Kawata kenan, żawarci ya yi nisa, har na fara cin goran zawarci da su ne na ce bari na fara kiran abokin daka." Rakiya tà buga ihu ta ce, "Ah to sai a yaga min gaskiya Ta yimushi, "Babu damuwa kawata, dan halak baya manta alhairi za ki ga sakoną (very soon) kusa. Ta te"ke share wasà nake yi, mu dai fatan mи ki rike mu da yayamu zumuncinmu ya yi Karko. Та yi shiru wani tunani ya shigeta, can ta yi ajiyer zuciya. Rakiya Allah dai ya iya mana, Amin. Sun rabu suna begen juna, suna kashewa Raki,a ta fara fesawa Hajiya Sakina ta amince, ta ce, "w masha Allabu, Allah yasa a yi da mu muna raye, sar yx iso izyj magana da wuri don kada a tsaya wasa mu ji maganar a fulanin tallah, ta bi ruwa." Ta ce. "walabi kuwa Hajiya bari na tabo.shi na ji yaushe 51 Haske Maganin Duhи-3 MAITURARE zai iso Kanon ma, na, san yanzun ba zai ringa dadewa ba, tunda yana nema:" keaa Ta yi ta kiranshi muzmber busy (tana uzuri) doleta hakura da shi da daddare shi da kanshi ya kira Hajiya su ka gaisa ya ke gaya mata zai shigo Kацо cikin satin nan. An samu,kwana hiyu a tsakani bai:kirata ba, itama, ba taijazarbaßin kiranski ta ji lafiyarshi ba, tunda ba wani sabawa su ka yi ba. a ¡Ranar Talata da safe tana tsaye gaban teburinta tana shirin daukar lesson note da register dinta zata shiga aji sai wayarta tai kara tawa kalla taga Yallabai, sai ta maida kayan ta aje tsalam ta miket shige cikin bandakinsu na Malamai da ke cikin office dinsu. Malama Safiya na mata dan buki bata kula ba, tayi wucewarta. Muryarta da sanyi kalau ta gaishe shi, ya ce ya gurin, aiki kila na dame ki ko, ko ka afermoon (yamma) ki ke yi; ne?" Тавс, "a'a morning'ne (safe) ba komai ya Nyalin lafiya lau, ni ba ma na gari ina Benuę akwai wani roject da mu ke yi na je supervision ne." Ta ce., "to Allah y taimaka, na gode.": uns "Ba dimuwa, kila+ta can naiyo nan Kano kila kuma saj.iakoma Abuja, wai meye avcount number din ki?" Ta yi shiru ya kuma maimaitawa, pan ma shiru ya yi dariya "kina jin tsoran kada na zuke miki Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE miliyoyinki nc?" Dariya abun ye bata har ya j sautinta a kunnensa, hakan ya kara masa nishadi sosai sai ya kara bajewa kan.kujerar. "Kin, yi shiru Sakina. Ta oc, "A'a kawai dai ina mamakin neman lamber ne, ni na san ka fi karfin "kudin latabar da su ke ciki sosai." ya ce, "Yauwa, to dont mind (kada ki damu) ki dai ba ni in dai da gaske (msg) din da kika turo kwanaki, to kinga muna shirin zama abu guda ne ko? Abinki nawa ne, nawa naki no, baka ne ko?" Ta ee, "Haka ne, zan toro maka da sako (nsg) idan mun.gama wayar." 10ba damuwa, a gaida manyanmu." "Sa ji da kyau." Su kai sallama da juna Baafi awa biyu ba, akai Alerting (sanarta) dinta daga bankinta na Occanic, an turo mata kudi dubu SV. OSHA O hamsin daga Accoun.kaza. Lumshe ido ta yi, fa amince yanzun ne ta shigo haske ta gama fita daga duhu, don cudanya da irin su Yallabai alheri ne mai yawa. Take a wayarta ta share suna Yallabai da ta sake ta maida gurbinsa da hasken maganin duhu. A starcomms kuma tasa Haske madubin albairi. A lokacin ta latsa wayarshi karo na farko don ta yi godiya, irin wannan hidima. Kudin kayan dakin wata? Ta yi ringin har sau uku, sai ta ji an katse har DAR A ta yi dan sak da tunani, sai kuma ga kiranshi ya shigo, ya ce, "naga kira ya ya ne, me muka samu?" Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE Ta ji wani nauyi ta ce, "ba komai yallabai, godiyaое zan yi na ga sako." Ya ce, "Ko? har sun isa kenan?" "Eh, ai ina da lalert." "To bn damuwa, sáî dai na zo." Bai jirata bab ya kashe wayar. Ta rass dalili ta kasa sl aidawa kowa neman da yake mata, don zuciyarta ba la rign ta gama kwanciya da abun ba, sábida masu da shi din nan sai a 'slow(a hankali). Ta ja bakinta ta yi I qurum nc. A Karshen sati ránar Jun s'h, sun taso suna hanya ta ji kiranshi "ton ta dade ma bata dauka ba, sai da su ka fita daga yamutsin motar haya sannan ta dauka, Ya ce, "kina ina ne haka ins ta kira?" "allahi ina hayaniya në, ko na dauka ba wata manufa sai yasa ama ká yi hakuri." "Ba damuwa. Na shigo Kaneşku yau, zan shigo kila da yamma kila kuma dare." ta ce, "to Allah ya tsare hanya, a huta gajlya, sai ka zo." Na gode Kwarai, sai kiń ganni." Gaba daya ta rikice, to da me za tai ma-wannan babban bakon sruka? To irius i yallabai din nan aj ba wani burge su ákê, ko rawar kai za'a musu da abu ba, to meye ne ba su gäni ba, kó la su sani ba? To amma kogi ai baya kin dadi kuma duk dan Adam yana son kai masa alheri I to mai samunsa. Don haka tunda ta koma gida bata huta ba. Amma dai na isllonta bata dai bita da kwakwa ba, tunda bata sanaria ba. Ta kumastan dole dai'zata sani din. 3 Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE Yallabai bai, iso ba, sai bayan Magnib, shi kadai ya iso, aşcikin. gogaggiyar motarshi ta zamani. Aminullah kaninta ne ya sbigo ya ce, "Anti!" Rike da baki duk su-ka bighi, da kallo, ya ce, "Shugaban kasa ne yau ya zo guriaki." Gaba dayansu sai suka tintsire da dariyar shirmansa. da Ya ce, "Allah ko, kin ganshi? Sai naga tamkar | Marigayi 'Yar adua." Ta yi saurin make shi, ta ce, "ji bakin shi da Allah wawa, haka za ka şringa yi ma mutane wauta kenan da kauyanci?" Ta yi sauri, ya matsa "Allah, Anti kinga motarshi, kinga kayanshi, ba ki ji kamshin da yake ba" Amma ce tai saurin sa masa aya wusin mangare shi. Ya kuma goçewa, "to ya ce, dai ki je, kuma kinga dubu na." Amma ta ce, 8 "Allah yasa dai ka gode ba vertota kai bą" Ya ce, "haba dai Amma, ai har kasa na tsuguna, na gaida shi ya shafa kaina yana tambayar sumana, sannan ya ban ita ya aiko ni da sakon." ta ce, "to madallah. Kawo ta nan, ba gaba zaka sata baTh Amma -dama Jakata ta makaranta ta lalace sai a siya min da cambas, kinga kudin Alhaji ya kuta." Eb! Ka kawo shawara mai kyau." Kamin cikar minti biyar an ma Alhaji masauki a gun da ta saba zance tun zamanin 'yanmatanci, sauka akai masa ta girma, sannan daga baya ta baiyana cikn kwalliyarta da laffaya baka da adon geldin tana Kamshinta me sanyi. Haske Magatin Duhu-3 MAITURARE Nesa da shi ta tengunna tann gaida shi, d'ar da t nuna da yanayin-shigarta sai ya kvvantar masa da hankali kwwai, sai ya kashingidar da bayansa kaa kujerar yana kallonta kedan-kadan. Ita kuma ta zauda ta jingina da kujera Lafafanita a tsaye to rungune su a firjinta tai kosa dai kanta tan wasa da yatsun Kafurts Gaba daya ta kase sakowa woni riz anyi mutumin take ji, bata iya kallonsa ternkas yanta tee kallon sauran zawarawanta, wani girme take lve nhi na daban. Ganin da tailmesa sa fasko ta gie muhallia da aka ringa girmamashi tamim za kwanta mhsa, baiyanarahi ha biyu ta ganshi a gurin da ko bai nemeti ba dole ne ta ba sei girmana To kuma ga kwarjittinon né halitta, don haka ba dг а ba girman da take ba shin Ya kalli kwarukan gabanali-ya ce, "Salina du wannan hidimar fa?" Ta yi Kasa da kanta "naka ne.", Ya ringa gystié kni, "tab, kin sha-hidima an gaishe ki, wahnsti idan t age kwasa garar ne ina zan saka tuwan Hajiya no da tri nin?" Tayi dan gajertm murmushi,"Hajiya ai uwatr ce; idan a ji nan kaчі ba za tei fushi be, sahbida ta san ni tata ce." Ya, "baka ac km, ba me 2a ki khida ba sai kin je gabanta" Su kai dariyai, ya ce, "To dan tsawsskura min kadan-kadan-na sa albarka ragowar gurbin sai a saki. Haske Moganin Duhu-3 MAITURARE tuwan Hajiya na yi nissing (maraici)nsa sosai, ba kasafai nakan sarne shi ba sai onc In nai haka nai blancing kenan ke? Ban Gatawa kowa ba." Ta ce,"haka ne." A nutse ta mike ts li umarniosa da karramawa. Ya sauko kasa ya tautwashe kafarsa, da nutsuva ya yi bismilla ya fora ci, Ita kuma ta nutsu gu daya, giurman shi da kamalarsli sun cika mate ido gani taki ciki dakin sosai. Muium e shi mai matukar nutsuwa, ganin da tai masa sai ta zaci isa ce sai yanzu ne ta gane bai da kyraramniya: Yana ci kadan-kadan suna hiras duniya can ya ce, "wai yaranki nawa ne Sakina?"."Biyu, Musadik dan shekara uku, iMashkurah shekara daya." Ya. girgiza kai bai dai ce komai ba. Ya ture kwanukan ya Kali tsabar :donta ya ce, "Suna tare da ke ne ko sn Loma gidansu?" Wani abu ya tabu rauta ta ce, "Sma wurina, Mashkurah a gidanmu na haifeta sai dai na sani wata rana dole za mu rabu."Ya ce, "haka ne, jarrabawa ce irin tasayiwa, da Allah kan jarrabi bayinsa da ita ta malam-banta hali, kuma mun sani a cikin cikar, imaniu den Adam, akwai aminta da kaddara kyakkyawa ko reammuna. Ta gyada kai na TOInCOwa. Ya yora zama, "ko zan iya sanin abunda ya raba ki da maigidank" Geba faya ta yi dif, har ya ringa jin wani iri da ya tambaya. Sai-su ka.bata shiru can ta nisa ta ce, "ka yi hakuri, abun ya shafi rayuwata, 57 Haske Maganin Dulku-3. MAITURARB ka kuna san kowane dan Adam yuana son sirri ko? Ya ce, "Haka ne, amma a tunanina yanzun gn dumkule muna shirin zama abudaya, wai gani na ni idan na saui zan iya guje masa ko bayan tamı rayuwar sai na kiyaye." Ta ce, "haka ne, ka dai yi hakurin ya fi alhaisi, sabida ka san dai nema baishi, ne aurcna ba #6?" Ya ce, "haka ne, na yi hekuria Allah yasa rashin jisi'ya fi alheri." Ta cc, "To amis" Sun yi hira mai tsayi, ya ce, "kin dzi ganni be yaro ba, ba zan ja dokaci ta, żan gabatar da kaina, sai ki zama cikin shiri a zuwa na gaba zan iso ne aа gaida Alhaji na gabatar dr kains gare shi, tunda mun amince da juna ko ko ya ya ki ka gani?" Ta yi kasa da ka: a ta fce, "Allah ya jagoranci abun cikin yalwar niimarsa da falalarsa." Ya yi murmushi "Au in Sakina, hma kwadayin nai rayowa da ke me tsayi, don akwai dabi'u da yawa naki da za a karu đa su. Allah ya cika mana burin mu." Bala amsa ba, ya ce, "kin yi shiru ke bakva so?" Ta yi murmushi bata anka ba. Bai kai dogoa diren an na rashin lissafi ba, yа yi sallama da ita, an ya dafa mats dubu talatin. Rig'ii gabji sai manya..eла Da ta shiga ciki me bayan sun smau nutsuwa da Amma ta warware nats komai. Ta yi shiru can tahce, "Allah yasa hakan sht ne mafi alheri gare ki, amma so ba samu ba ne, ni dai na yi kwadayin ki komaws 8 a. Haske Maganin Duhu-I MAITURARE mijinkķi na fari ko don rayuwar 'ya'yaaki, kin san ita maçe kan jure wuya da dadi don kawai ta rayu da 'ya'yarta ta ba su tarbiyan da take so. To amma duk yanda na kai da kwadayi shi wanda ya ke auren bai niyya ba dole ne na hakura.".. : Daga ide ta yi kadan ta kalle taj ta yi kasa da kanta bata çe komai ba, sai da ta fahimci ta gama .maganarta sanaan ta mike ta shige daki abinta. A wannan dare ne ta kira 'yar. uwarta Yaya Zaínab take shaida mata. Ta ce, "Ke bude ido ki ji, gobe kina tashi Makaranta ki iso nan, wannan zance ai ba na įşka ba ne."Su kai dariya. Ai ko washe gari can ta tafi suna maida yanda akai. Yaya Zajnab ta ce, "Sakina kinga Allah ko? Buwayi gagara mişali ya yi miki gagarumin canjin da tunani bai hango ba, an miki sakaiya mai taria alfarma da daraja, to sai ki nutsu ki kara ganin girman Ubangiji da godewa falalarsa gare ki da Kare kusanta kanki gare shi, kada samun,dusiyarki ya sa i ki hande da saba masa in kin yi haka zai miki azaba mi radadi, don kia fahimci dai yanda Allah ya ke kishinki, ki kara godewa falalarsa madaukakiya. Ta ce, "Na gode Yaya Zainab, Allah ya yi mana jagorar rayuwa domin Allah ne kadai ya ke sanin karatum da bebe ke yi, amma banda haka yaushe nai zaton. rayuwa irin wannan? Zan rayu da ban da 'ya'yan da na fara ajewą, zan je can wani guriв Haske Maganin Duhv-3 MAITURARE kuma haduwa da sabbin Jama'ar da ban san ırin tasu rayuwar ba Allah kai min jagmanei, amma ni rayuwar uwar masu da shi din nan ca can kan dan bar tsoro. sy sheaw ntabsv b io an cin Ta harare ta, ke ja can da wani tunani, koma уz suke ke dai ki shiga da tsarkin zuciya, ki kuma rike Allah ki zama mai gaskiya wallahi kin gama cabawa Amma masu gidan rana wa ke gudunsa? Tabdil Tun daga yanzun shiri za mu fara ba wass ba obi sbid 28"0 T ant abisde slst dxnies Senato Ibrahim Kwalii ya 1so gidan lajiyan tara da rabi na dare, dama ye ce komai dare nan zl ci luwo su yi hirarsu ta kauna, don haka an shiryа taryarsa da karamci don Jarufni'e da ya cancaici a yi mai komai, Him te yi'dadi tsakaninshi da uwas1 ia 'yan uwa. Rakrya ta yi datiyn wal ni Yaya küma shiru sai ba a kua tuntubata ba-maganar Sakina, ko đažkun daidaita ne of aka ware n 2Xa herart ta, "ji ta Hajiya, da gulme sai kn ce ba kawarta ba, tare fa na ganku ii za ki bugi cikiná tà kenan?" 1?" Ta yi dariya, "s haba yaya, gani nai wuta kusan ta wata ko, tunda mu ne mesn nena m ne ko da tambaya?" Ya cé, 'to tane nan tana grids ku, ZN CA na je carins nai dare, sai dai ban san bagana ukun tsi karfi in ma za ai JIN f Raste Meganin Dunи-3 tsugudi din. MAITURARE - Rakiya ta rike baki, "ah ko ba ka fadarba, ma kwaza zauce nan-muna ji muna gani, mu'ga samu da rashi? Mu ma nan haka mu ka çe Yaya, ko Hajiya?" Tans kallonta ta ce, "Haka ne, ai fadi ne na Annabin Rahma, a boyencman aure a baiyana samunsa." Ya gyads kai, nuna gamsuwa. Washe gari ne da bastsi ya koma Abuja cikin Iyalinsa. Bayan ya dau Rakiya sunje couptry mail sun ma Sakina rantsatsiyar siyayya, a ciki itama ta samu nata kason: Ita ta kai kayansukai ringa dubawa, da zata tay tuknici na dubu biyar ta bata. Tace "haba dai ciniki naj kenan aka ba ni la'ds ko?" Ta zungureta "ki karba kawai, tunda yallabai ya iso ai na fita daga duhu, kerta na san hakaj ma dia an shi wannan ko alawa kya ke sha. Ta cea"To godiya muke Anty SskiAunas ma kepan?" Tun yaushe?" Tunde ya yi furuci li ke pama hakan, ai." Su ka tafa ta wuni can, da kanta ja kaitą hac kan layinsu ta dai ki shiga ciki wai kunya ta ke ji tunda yanzu Hajiya ta zama suuka Funda yar tafi au kan dai gaise a waya ko da sau daya, pe,sbima a lokutan magrib ketfin Ishai kuma da zuhur, baya mats wayar darcaindai ya yi maia wayar dare te baya gerin Abuja ko kasar ma bakidaya to wannandan dadi edon inganta soyayyars sTne Haske Maganin Duhи-3 3 MAITURARE Gaba dayansú suna ji da junansu da wata irin soyayya da shakuwn'tmal yawa. a 41 Wata rana da misalin biyun raua, ya kirawayarta tana bakin titi tana jiran mota za ta koma gida, tai nufin sharewa anna sai taga bari ta daga kada ya ji ba dadi ta gaya ransa tana hanya zata kira anjima. 43 Yana daga Wayar daidai nan wani kwandastan mota hayis ya doka motarshi da iyakacin mryarshi ya ce, "Goran dutse Masallaci." Karaf, a kunnensa its bata san ta ma dagaba ta de tsaya zan hau. Malam. Duk a kunnensa, sai data yi ua'abba a motar sannan ta ga hshe ta daga sannan ce hello? Shi kuma a can bangåren kawài sai.ya kashe. Ta dade da zuwa gida, sannan ya kuma kira, suna tsaka da hira ya"ce, "Dazu kuma sai na ji hayaniyar karan mota, kema hawan ki ka yi?" Ta ce, "Eh, ai daga Makaranta nake gida zan wuce. Ya ce, "lallai, to amma dai shi ken." Та се, "Na me?" "Ba komi time will tell (lökaci na-zưwa)." Shiru ta yi bata ce. komai ba. An yi kusan sati biyu ya kirata, "kinga ban zo ba ko har yanzti?" Ta ce, "Na san hidima ce ta rike ka." "Wallahi kuwa, ya ku ke?" "Duk lafiya, ya lyalin?" "Kowa lafiya." Tutjiya na turo sakona san kila yau zai iske ki, idan ya iso kimin plash zan miki bayani." Та се, "То na gode." Kina gödiya kin san menene? Idan duka ne fa?" Ta yi murmushi "Na amince da ko ان 3 a a ב e ac. a a a a 2 D Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE meye, ko dukan ne na san ba na cutarwa ba ne sai dan so ne da kauna." Ya yi wata irin sangartacciyar dariya ya ce, "To shi kenan dai sai'kin kiran." Ba a rufe ava hiyu ba, sai ga sallama daga waje. Bakuwar fuska, sai dai mutumin yana nuna karamci da, girmamaws, sai nan ta gane kila dan sakon Yallabai no. Ya ce, "Yaya ya turo sakonki yaya kira ya gaya miki." Ta ce, "haka ne." Sai ya yi wumushi ya rusuna ya ciro makulli, a gaban rigarshi ya mika mata, ta kalle shi ta kalli makullin tana neman karin bayani, sai ya quna mata motar da tun da ta fito ta ke plashing din idonta. Tajve, "Me ke nan? "Wannan ya kawo ya ce na baki sauran bayani na san za ki ji daga gare shi." Gaba daya jikinta ya yi wadi balalin syi, ita bata karbi makullin ba, shi kuma bai riee ba. Ha sai da ya tunatarta, da sanyi jiki ta amsa taimkar an zare mata laka ne, wallahi kasa cewa komai ta yi he shi ya.rusuna ya ce, To Anty a wuni lafiya." Ta aga ido ta kalle shi sannan ta ce, "To." Tara kallo ya yi nisa nar ya tsaida acaba sannan ya bace a layin. saki ajiyar zuciya tamkar wacca ta fada ruwa t fito. Ta. kai kallonta ga motar da komzi naia yake da cabunta ko ledar çikin seaters din ba a kwance ba, da take sai daukar ido take samurin, KIA' 2ubin Jeap, amrca 'yar karama, daidai mace mai a'i da MAITURARE Haske Maganin Duhu-3 gata, dark bluc colour. Tana wannan tsaiwar Yaya.i viujiuafa ya iso ya cc, "Kc! wannan fa?" Ta tabe! baki, "wai yanzun ta iso kyauta gare ni." Ya harareta, "I kun cika -shaftawa zai baki'wannan motar haka ikau?" Ta ce, to ga dai shi nan nima ba ki sake na kasa katabus." A haka suka shiga gida, guna zubadda bayani Gaba dayansu Jama'ar gidan si ka fito suna kallo da santi. Yanda jikints ya yi sanyi haka na Amma, fadi take ina gudun fitinar zo a sani gaba ina waliahi-tallahi. Uromi-kawa ca ta yi, "wa ya roke shi? Ba ki ji da gaske yake ba? laan da wasa yake yaushe zai zura jiki irin wannan?" Ta ce, "to tia ya jinkirta idan ta zama tasa sai ya bata har Jirgin sama karewar mota." ta Та сс "То wannan kuma ai ha Allah ne." Yaya Muji ne ya janyeta aka saka a cikin gareji, su kuma suka dunguma sai cikin gida. Kirar da ya nemi ta-yi masa ba ta yi ba. To ta ce me? Wannan wace irin tarangahuma ce, gwauro da yaye? Yaya Zainab tac kira ta gayawa. Ita ta ce, "bari da safe zan zo gidan, to fa! Da dare misalin karfe tara ya kira ta na kallonta tana ringin tana karsewa hir ya zama 3 missed call, sanman dai a na lun ta dauka. Muryarta ta vi uyi kalau. Ya ce, "Ba dai barci keua tae ki?" Ta ce, "A'a idona biyu, 64 ६ Bt Haske Magunio Duhи-3 MAITURARE zune ua nake." Su kai shiru ya co,"Lafiya dai ko?" "Na tno fa?" "Haka bun nake jin muryarki wani iri, kar de damuwa." Tayi shiru ya si gaba da nacia pmbaya T ce, "Hankalina ne ba a kwanco ba ahi .yasа," "M fau?" Nan ma shiru sai su ka bata airu ר ..Con tạ co, "Gaşkiya za ka sani a matsala, bai ka yi dhaoure da ni ba yallabai kawai kazarcar da hukunci, wsnn wmçe irin kyaunta ce, daga sama ba Ki: zance? Ka san Jama'armu da daukar enl wea m srtu ke ke so ka ja min ne? Ai da hafri ka yi dk waumen Javznter har zuwa lokacin dr ys dan zai fi bade sha'awa amma yinzun şolon deba" Shru ya yi yana jinta har ta gama, ya ce, "Yenzuu ban ba kegan, ban kuma burge ba?" Ta cе, "A'n bawaonas ce manufar ba, ka yi abun da duniya ma ge tni alyirui balle ni da akaiwa, kawai dai ina gирип таtun muiane da fitina ne." Ya ce, "To naji, bana iya kyauta na maida, tunda na bata miki, ki yi hakuri da Allah, sai ki nemi wonda za ki ba wa ki ba shi, amma ki sani ní da kyakkyawar manufa na, zo gare ki mgana baiyana miki komai. Kuna kin amince, tovidan na ce ban yafe miki shiga imotar haya ba, alhakin na iya kama ki tunda kin amince." Karaf sai ya aje wayar. Ta bi wayar da kallo ta 65 Haske Maganin Duhb3 MAITUHARE ce, "To fa! Lallai ana wath ga witr Sanyin jiki ta latsa wayar Rakiya bar ta fara barci ta e, "Ya aka yia ne Antinmu?" "Don Allah gobe mu haefu a gidama in kin taso aiki, I warit discuss an iaportant issuc Aa ke." (Ina son tattaun thuhimmin zau ce) ba dammuwa. sai gobe. Da su ka taso aiki, sun taras. Yáya Zaináb ma har ta dade da isowa gidan aka baje zance. Rakiyu ta ce, "wasa ki ke Sakina Lawarr, wallahi ko ba mu san Yaya ba, mannata ki hayc, arzički ne, Aliah te ya baki, roka ki kai? Haka kawai sai ki tsaya dacin rai tabdi! Allah ya azurta ni da miji irin Yaya za ku g wauta." Su kai murmushi, Sakina ta če, "Ba za ki gane ba. ne, ni surutun Jama'a ne bana so, ya ya za'a fassara zance kenan?" Ta ce, "Dakä tä mutane, ke k-rasa turmin dakan taki, yo mutane su fassara-mana ko ta yaya, a baibai ne, i jirkice, a tsaye a kwanće, koma ya ne matsalarsu ce wannan, ke dai haye motarki da kyakkyawar niyya kima na baya fata na gari." Ta ce, "umk, lamarin aure wani jirkitaccen zance ne, idan fa na zo ban aure shi ba?" .Ta ce, "kin cả bilis don na san kadan ne daga abunda ya mallaka tamkar ke ce cikin samunki ki kyautar dari daya, yanzun har kya tsaya Rwakwarta? In kin yi haka kin yi karanta, kin kuma butulce dá baiwar da akai miki." 3 2 Haske Mogenin Duhu-3 MAITURARE Kai ta inda suka shiga ba ta nan su ko fita ba, su ka zugęta tsaf, Amma na kallonsų, Umma na zuga su, satnan su ka wucg gida, tare ma au ka fita da Yaya Zainab ita ta sauke ta har kan layinsu ta wuce. Alhaji da akai masa bayani bai zafafa ba, ya cc ta yi abin da taga ya kwanta maty Yallabai kwana daya, biyu har uku bata ji duriyarsa ba, ta gama yardarwa ranta ya yi fushi, sai ita ta ce bari ta yi kiranshi. Bayan ta dawo aiki, misalin uku na rana, tana cín abinci ta tabo shi, tai ringin har ta fidda rai ya dauka da isa ya ce, ya aka yi ne? Kina katse min nutsuwata ina aiki ne." Sai ta ji wani iri, tamkar ta kashe, sai kuma ta nisa ta ce, "am sorry for interruption, dama cigiya nake yi na ji yallaban ya

Chapter 9 of 11