Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 11
gaya mata yanda su ka yi, da kurmavia ta ke zaton hakan bata samu ba. Ammata ce, "lah ya kyauta, Amin." Ta dawo cikin daki, Musaddik ya tashi ta dauko shi, tana fitowa da shi Amira Ranwarta ta karôe shi ita ta shirya shi ta ba shi abinci, tana zaune tana kallonsu. Da ya ke Asabar cc, gidan Alale su ka yi da kunu, dama haka al'adar gidan take, ranar Asabar alala da kunu ko koko, Lahadi kosai da kunu. Ta jawo kwanon kunun, Kamshin kosan ya ratsa kafofin hancinta, lokaci daya hankalinta ya daga zuciyarta, abunka ga mai larura, ta faki idon Amma ta matsar da su gefe, a hankali ta zame jiki ta ja filo 115 Haske Maganin...2 Makurare sai ta kwanta. Ta rantee ido cikinta na ci gaba da harbawa yunwa na damunta. A halin da ake ciki, dankalin Hausa kawai ta ke kwadayin ci da yají, atuna wa zain dagawa hankali ne da wwar tafйiyа tunda ba shi a gidan? Dole ta rungumi kaddara, cikintaya ci gaba da kartawą. Idan becin sabani da kuna mutuwar auren naa, da yanzun tana can tana shagwabarta, tana furta abin da ta ke so da gaggawa ne za'a aemo a bata. Amma yanzu ga shi ya yi mata cuta kashi biyu, bai bar zuciyarta ta huta ta zauna lafiya ba, haka hea Gangaren lafiyar ma ba tà samu ta huta ba, ina ranar mata masu farin cikin.mutuwar.aure ne? Me ne su ke tsinta a ciki? Zaman gidan miji shi ne cikakkiyr sutturar mace, gani take da ita hamiji ce za ta yi kokarin hakurin zama da 'ya'ya mmata, don rayuwa kawai cikinsu ni'ima'te babba, kallon st ya sanys farin ciki, taraiyarka da su ya sanyaya zuciya, su kuma yi ma namiji tukuiçi da sanyin idaniya. Tana wannan zancen zucin; Amma ta shigo ta cе, "Wai har kin yi me ke nan?" Ta yatsuna fuska, "Ban jin ci ne Amma, kila zuwa anjima." 'Ta mata wani irin kallo cude da tausayi irin na uwa ta ce, "ko shayi ki ka fi so ne, akwai ruwan zafi ai a flask."Ta girgiza kai alamar "a'a." Ta ec, uh, ina fata ba sa mutuwar auren za ki yi a ranki ba, in kö haka ki ke niyya gara ki sauke, don dai in namiji ne kya muta banza kan shi, kila randa ki ka mutu za a haifa mishi sabuwar matarsa, kuma wannan ba zai hana shi 116 Haske Maganin...z Maiturare amshe ta ya aure da dadin rai ba, gara ki yi wa kanki fada ki mike ki fuskanci kalubalenki na rayuwa a gaba, wa ma ya sani ko wata ce ta dauke mishi hankali ya ga kin oika mishi filin wuri ya koro ki?" Ta daga ido da sauri ta kalli Amma da wani yanayin na mamaki. Ta yatsuna fuska ta ce, "in kina farkawa gara ki farka." Kawai sai ta sa kai ta wuce abinta. Ta bi inda ta yi da ido, zuciyarta da wani irin takaici mai yawan gaske, ba ta taba jin ta tsani namiji mummunan tsana ba, irin na yau, tsanar da take jin har abada ba zata kankare daga zuciyarta ba, ta kuma yi aji ta aje maza, daga yau ba sauran tausayi, ko wani daga kafa. Rayuwar da zata gina a gaba, za ta yi kokari ta zame mata jari ne, duk namijin da ya fado, kokari za ta yi kawai ta wanke shi tas, te yi masa wankin babban bargo, batun so kuma ta aje shi gefe, ta gama yayinsa, tunda dai ta sani ba za'a barta ta rayu haka kewai ba, amma ben cin haka da lawai to ut zama i yan mazan jiyan nan, masu himmar bautawa kasa kawenta bainawa Ubangiji, 'ya'yanta, iyayenta da kuni Kasarta. To hakan ho mwuwe ba ce.. Yau satinta biye a cikin dangınta kowa ya sani auranta, ya mutu, masu takaici na yi, ma su gara da akai haka ma ba za'a rasa ba. Daga dangin Barista ba su ga ko sauro ba, a ranta tana mamaki don ganin alakar ta mai kyau da danginsa. Sai dai ba ta fiye zafafawa ba, tunda shi da ya aje ta baya so, kowa ma ai dazun ne. Sai lokacin ta tuna 117 1 Haske Maganin...2 Maiturare da wayoyinta tunda ta zo ta cire batiran ta watsa akwati, duniyar ta yi mata zafi, to wa za ta nema kuma? Ta fiddo su, ta kuma sa aka cazo su, duk ta kunkunna. Juma'a da yamma, Maryam a gaban Hajiya ta zo mata wuni, suna hirar su ta yawan rai, Hajiya ta'kara kashingida taice, "ni ko kin jiyo in su Sakina kuwa? Kwana biyu bata Gullo ba, bata kuma kira a waya ba mun gaisa, kuma nima na dan bubbuga sai ban samu ba, shima Muttakan na kwana biyu ban ji shi ba, duk da dai na san shima ya yi tafiya ne." Maryam ta yi murmushi, alakar Hajiya da Sakina mai kyau ce, har tana tunanin itama da Allah ya sa uwar mijinta ta yi yawan rai, zata yi kokari su samu fahimtar juna irin "haka, amma dai alakarta da abokiyar zamianta mai kyau ce. Та сe, "Hajiya an dan kwana biyu mun je unguwa da Alhaji, sai na ce mu biya, ba mu same su ba, kuma nima na nanneme ta a wayar ban san ime ya samu ba, sai a ce a kashe ta ke, amna bari mu kira Yaya mu ji, lafiya ai ita ke buya ko?" Ta buga ba sa'a aka ce is not available at the moiment, try again later. Ta yi tiki, kamar wasa, sai ta doka ta Sakina, zuciyarta ta wani buga ta yi sanyi da ta fara ringing bata sani ba, tana son Sakina, inda take jinta tamkar ma ita ce 'yar uwar tata ba Muttaka ba. 118 Haske Maganin...z Maiturare Sakina na ganin wacca ta ke kira, zuciyarta ta ringa kidawa da sauri-da-sauri, tana ta kallonta har kamar ba zata dauka ba, sanpan ta yi picking. Cikin sanyin murya, ita kuma ta kana mita. "Yo wayar ma sai an ma mutum yangar dauka, ban da kukkulleta da ake yi, ko duk sarautar ce?" Murmushi ta yi, amsa sai "Uhm" Kawai da ta cе. Sun gaisa ta ke mata mitar ta dade bata ji ta ba, haka kuma ta je gidanta ba ta same ta ba, wacce duniyar ta shiga? Ta yi gatsine kamar tana ganinta saboda wani takaici da ya taso mata, ta ce "Ina gida ai ko?" Mе ake a gidan ko kawai ziyara?" Ta yi gajeran tsaki, "Maryam kina nufin ba ki san ina gida ba all this time? Ta ce "What? Wane irin gida kuma?" Shiru ta yi ta má rasa me za ta ce mata, sai ita Maryam din ta latse wayar. Ta kalli Hajiya, bari na je gidan Yaya Muttaka, idan ba ta rike ni ba zan dawo, in kuma na yi dare gida kawai zan wuce zan dai zo kila gobe." Hajiyan ta kalle ta a tsanake, "Sakinan dai lafiya dai su ke ko?" Ta saki fara'a. "Kalau din su, sai dai kin san mai larura irin tata sai dai maleji ko?" Та се,. "haka ne, Allah ya raba su lafiya lau, bari na dan duba musu wani abu, kya wuce musu da shi." Ta ce, "To." Kamin Hajiya ta gama hade-hadenta, Maryam ta gama kaguwa da ta bar gidan, hankalinta ya tafi sosai, zuciyarta bugawa take yi da sauri da sauri. Tana kokarin 6oyewa ne wa Hajiya wanda ta sani dole gaba zata san ko menene. 19 Haske Maganin...2 Maiturare Ta daidaits a cikin motar ca ta zo da ita ta kishiyarta Carina 3, da gudu ta sa signal ba tai brach a ko ina ba, sai goran dutse gidan su Sakina, ta yj sallama dumuryar nutsuwarta, ta samu su Amma da Ummi cuns tsakar gida suna shan iskar yamma tare da yaranstu kasancewar ranar ba Makaranta, duk suna gabansu. Ta tsuguna tana gaida su, sai Musaddif tamkear ya sarita ya tako calau-calau ya zo ya fada mata jiki yana dariya, ta yi masа kyakkyawar runguma tana dariya. Su Amma ma su kai dariya, Umma ta ce, "Ji be shi zai bata miki jiki tamkar ya san ke tashi ce." Ta yi murmushi, tana shafa masa kai. Aka dan nutsu. Ta kalle su kadan, "Tana diki ne?" Amina ta ce, "Eh shiga tana çiki." Ta mike dauke da Musaddik ta shiga falon, bata nan, ta kutsa kai uwardakansu, tana kwance kawai, tana karanta Jaridar Sandsy Trust, ta yi nisa wurin karanta labarin ZzinabMaina mace yar gwagwarmayar kwato hakkin mata, da wayar da kansu. Suka kalii juna a tare, ta mike daga kwancenta tama koka linke Jaridar. Maryam ta tsaya tana kallonta, ta ce "ba ki jiu zafin garin nan, irin baka ki ka kule cikin daki duk ga Jama'ar gidan waje?" ta ce, "To ya za ai na riga na karbi rayuwar yanda ta samu, nauyin zama nake yi waje cikinsu kowa yż yi sallama idonshi cikin nawa, na ma riga na saba zama ciki, ko falo su ke suna hayaniyarst bana zuwa, Amma ma tai mita ta gaji." 120 ci 3 CIT 0B Haske Maganin...2 Maiturare Maryam da sanyin jiki ta karaso ta zauna gefenta, tana kokarin kara rungume Musaddik shi kuma yana zamewa zai gudu ta dire shi ta rike bannayen Sukina, ta ce, "Ke wai what do you want tell me ne? (me ki ke son gaya min?) zaman meye ne ki ke a gidan?" Ta yi murmushin takaici a takaice, ta .cc, "Maryam kenan, kina son ce min wai ba ki san Barista ya gaji da ni ba ya sake ni?" Ta bude baki cikin tsananin kaduwa "Saki Sakina? Innalillahi wa inna ilaihi raji'un." Sai ta kifa kanta kan cinyar Sakina kawai sai kuka, ita sai zuciyar tata ta karye. ДН cted Suka rungimi juna sai kuka, a haka Amma ta same su. Ta kalle su ta ce, "lafiya kuma?" Maryam cikin kuka ta ce, "Don Allah Amma ku yi hakuri, wallahi dukanmu ba mu san abin da ya faru da Anti Sakina ba, sai yanzun da mu kai waya ta ke gaya min tana gida, saboda dukkan wayoyinta mun nema babu, na N dai je gidan sau daya ban same ta ba, na za ci dai unguwa ne ta je ashe tana gida ne, ashe wannan mumreunan a ne ya fu. Kai Yaya bai kyauta ba, bai kuma kyauiawa kansa ba don ya yi wa kansa babbar asare, Allah ya saka miki. Ta dade tana juyayi da takaicin kai namiji dai mace ba bakia konai take a gurinsa ba, idan har ya so ci mata mutunci, ko ita wacece, komi girmanta komai yarinta, komi heduwarta, rufe ido kawai yake ya ci mutunci, bai duba shakuwar zaman tare ko da soyayyar ta gushe." Amma ta ce, "To sai hakuri zaman ne kila ya kare." Ta ce,"Amma, amma mu ma 121 Haske Mujann 2 Maiturare kun mana laif yn kamata ace vun tmtube mu da maganar nan, bare da ka ka j: mu shiru, wallahi ba mu san korai a kai ba, yanzun 1na ina zaune ne gaban Hajiya ta ke tambayata su na ce mata ban ji komaí ba daga gare su ba, saboda ban samu dama ba. Yanda mu ke da Sakina ta zama tamu ba, ba zama ba ne na munafunci ai ko mu ba mu zo ba, na sani Hajiya dole zata zo; tsohuwar ta damu da Sakina sosai, tamkar ita ce ta haife ta ba wai Yaya ta haifa ba, sabida itama bata aje ta kusa ba, matsayin uwa ne sosai ta bata. Ina juyaya yanda zata ji maganar nan marar dadı." Amma ta ce, "haka ne, mun sani bisa al'ada zai yi wuya saki ya auku a ce wurin sati uku, namiji ya kasa gayawa iyayensa, musamman shi da yake da jarumar uwa irin Hajiya, dole mu yi kurum tunda dai mu aka batawa maganar gaskiya; kuma dai da gaske mun yi mamakin rashin ganin kowan daga wurinku, har tsayin wannan lokacin musamman da yake ita din ga halin da také ciki. Babanta ma shi ya hana tuni aje a kwashe kayan, ya ce sai ta haihu tukun." Maryam ta ringa girgiza kai. Ta mike a hanzarce, ta rusuna ta ce, "to Amma an bata muku ku yi hakuri da gaske." Ta juya ta kaili Sakina, ta dauke kai ta dafata, "Kiyi hakuri don Allah na tafi." Bata jira komai za su ce ta juya da hanzari ta wuce gida. Aniyarta ta wuce gidan Hajiya kawai ta gaya mat abunda ya ke faruwa, to amma sai zuciyarta kwabela da ta daga kafa har zuwa gobe 122 y V Haske Mag.onin...2 Maiturare da safe, don ta san Hajiya ba da wasa ba, mace ce jaruma, amma wani lokacin tana da sa abu cikin ranta. Ga dare wannan na iya hanata barci, ga jikin girma komai na iya faruwa. Haka nan ta kada kai cikin takaici ta isa gida! Mijinta shi ne ta gayawa abun da ya faru ta rasa da wa zata tauna maganar da take ci mata tuwo a kwarya, shima dai ya jinjina. Ya ce, "Allah ya kyauta." Ta kalle shi wani iri, gaskiya ku maza ba ku da adalci." Ya yi dan murmushi "ya za ki yi Jama'u?" Ta ce, "dole na yi, abun ya gigita tunanina, iyakar sani na yaya mutumin kirki ne, na rasa me yake taba masa kwakwalwa irin haka yake abu ba ya ko lissafi." Ya ce, "To ai ba ki sani ba, shi sha'anin aure wani abu ne cukurkudadde, da sanin hakikanin gaskiyar abunda yake Sata zaman aure sai su ma'auratan, be ki san ainahin dalilan da suka sa shi yin sukin ba,,mai dakin ai shi ya san inda yake masa yoye," Ta ce, "ba wani nan, Alhaji rashin kirkin mazan ne рotsa, ba wani inda yake masa yoyo, Allah na riga na fahimci matarshi gwargwado mace ce, metuniyar kirki, kana gani dai da diyar manya ce, gata da kyzu daidai nata ga iliminta, ba ta da kazanta, ba ta da vweni mugun halin da za a ce an yi kuka da is, gwargwado mu danginsa ta bamu babban matsayin da duk surukar kirki za ta iya ba wa kowa, shima yayan sonsa take gwargwado tana kula da shi, shi ko Yaya me yasa ya yi mata irin hakan? Idonta ya taru da kwallah, zamani ya canza, shi yasa 123 Haske Magantn.... Maiturgre lyaye suka dage neniawa 'ya'yansu ilimi da zą su dogara da kansu, don rage ma zuciyoyinsu radadi da na fargabar rayuwa." Alhaji ba ka ga a yanda nå ganta ba, ta wani dashe ta yi fari da rama sai hancinta da ya dada fitowa, ga kuma nauyin ciki, ban da Yaya ko don wannan nauyin ba zai tausaya ba? Ta ban tausayi inda take 'yan kazar-kazar da harka duk tai laushi tana abu da rashin kuzari a wani darare, Gaskiya mutuwar aure bala'i ne." Ya ce, "haka aeAllah ya ba ni ikon rike ku da adalci da gaskiya." Na ce, A'min. Ranar Maryam da mugun takaici ta kwana, maigidan ma bai samu yanda yake so ba, sai bai matsa ba, shima ya tayata jajantawa. Da safe bayan ogan ya fice, bata tsaya ko cin abinci ba sai gidan Hajiya. Tana lazimi ita daya don Hafsat ta je Makaranta Don bayan barin Maryam Hafsat 'yar gidan Anti Hauwa ce ta komo gurinta. Ta kalle ta kadan, haka nan sai ta ji gabanta ya fadi. A zuci ta ringa ambatar Innalillahi! Da ya ke mai tawakkali ce. Bayan ta shafa fatiha ta kalle ta sosai suka gaisa. Ta ce, "Da safe haka lafiya dai ko?" Ta dan marairaice, "lafiyata lau Hajiya. Jiya kuma sai ba ki ga na dawo ba ko?" Ta çe, "Ai kin raba min magara ne, da ban ganki ba na san kin wuce gida ne, suna lef ya ko?" Ta cc, "Eh to, lafiya ta jiki suna da ita, itara ba lau ba, don zuciyarsu cikin rauni take, Hajiya Yaya Muttaka bai ji maganarku ba, ashe 124 Haske Maganin...z Haske Maganin.... Maiturare Maiturare sakin Sakina ya yi, yanzun wurin sati uku kenan tana gidanşu." Da nutsuwarta take gyada kai, sai can ta yi haukala tare da tasbihi, abin da ta ce, shi ne Allah ya kyauta. Sun bata shiru, ta ci "Hajiya kuna da abinci ban ko iya tsayawa na karya ba, da tarin takaici na kwana." Ta cc, "Sai dai. ruwan shayi da guntun burodi, ban sani ba ko zai ishe ki, idan kuma ba kya so sai ki shiga kitchen din kiga ko za ki iya yin wata dabarar." Ta yi gajcran tsaki, barshi kawai bari naje gun Anti Hauwa, kila, na samu wani abun ko in sa a karbo min waina da miya." Gyada mata kai kawai ta yi, ita kuma ta mike ta fice. aAnti Hauwa na kwance bayan ta gama 'yan kintse-kintsen gida, tana hutawarta tunda full house wife ce, tana karanta sabon littafin,Maiturare 'kwai tara tsinana.' Ta daga kai tana amsa sallamar Maryam, ta tashi zaune ta harare ta, "Ai ciki nake da ke, an ce mi9n jiya kin zo, ina ta zuba ido inga inda za ki shigo, sai shiu ta gaya min." Ta tabe baki, ta isa kujera ta zatuna bayan ta aje mayafinta da Jaka. Ta ce, "bari Anti, na iso da yammaci ba shiri na fice daga unguwar, bakin ciki kuma ya hana min dawowa." Ta shiga nutsuwarta. "lafiya dai ko?" "Вa lafiya Anti, Yaya Muttaka ya ja mana abun fadi, ya yi karanta, bayan anmishi harkar girma ya saki Sakina, ashe kusan sati uku da suka wuce." Ta raka salati da rudani, ta ce, "oh ni Kulu na banu, matsalar sai da ta kai nan?" 125 Haske Maganin..2 Maiturare "Wallahi Anti Hauwa ba mu sani ba, sai jiya da Allah ya taimake mu ya sada mu a waya, shi ne fa na / fita na bar unguwar na je gidan su." Ta rike haßa, tana jajantawa. Ta ce, "To Allah ya shiryc shi, ya ganar da shi, ya yi halin 'yan duniya ya aikata ba daidia ba ya kuma ja baki ya yi kurum, kai da namiji sai a hankali. To Allah ya kyauta, ba a fisati ba mu kaį waya da shi, dan duniyar ko a mura bai nuna min da damuwa ba ina ta tambayarsu ya ce suna nan kalau din su." Ta ce, "Hmn, bari ni abun. tambayar me yake damun kanshi da rayuwar gidanshi ne? Ba ya tuna kowa hakurin yake yi?" Тa ce, "Ki dai bari kawai Allah ya kyauta."i A nan ta ci abinci har ta yi dan barci, don jiya barcin nata fifty-fifty ne. Anti Hauwa ko waya tai ma mijinta ta gaya masa. Nan da nan zancen ya zaga kofar Nassarawa, kowa nata nita da fadar albarkacin bakinsa, gwargwado an yabi Sakina da kyakkyawar shaida. Wannan kenan. Rayuwa duk abun.da ka yi ka yi kokarin yinshi da tsarkin zuciya da kyakkyawar manufa. Allah na jare da kai, na Tare suka je gun hajiya wai su ji ta bakinta, tunda ba ta ce komai ba, dole auren igiya daya aka cire akwai yiwuwar ai kokarin daidaitawa, ya fi ai shiru azuba ido, Sakina rashinta duhu ne a cikin zuriy arsu. Baiyanarta haske ne babba.. 126 Haske Maganin.... Maiturare Tana shan ruwan shayi suka isketa sun gaisa da Hauwa ta ce, "kinga abun mamakin da Muttaka ya yi ko?" Ta ce "wallabi ko Hajiya, kuma sai ya yi kurum don kada kowa ya yi masa magana kan abun, bare a samu a daidaita su." Ta ce, "hmn." Ya yi da mu ne ai, ina so ne ke da mijinki da sauran yaran kada wanda ko a fuska ya nuna masa ya ji abun da ya faru, a barshi da abunda ya yi, Sakina idan tana da rabon dawowa cikinmu Allah ya saka mata ya daidiata su, idan kuma bakin zaman ne kenan Allah ya musanya mata miji da wanda ya fi nata, Allah ya raya zuriyarta da albarkar rayuwa mai yawan gaske." Suka amsa da amin. Amma ita Anti Hauwa da ba haka ta so ba, kamar da inda aka taru aka daidaita su, wannan ma ai akwai dama, gara kawai manya su shiga. Ama tunda Hajiya ta ce hakan ta san akwai hikimomi casu yawa a ciki, Allah ya kyauta, amin. Sun dade suea tattaunawa, sannan ta umarci Maryam d ta koma gida, itama Hauwa sai ta yi salläma su ka wue g Washe gari da kanta ta fito bata nemi kowa ba, ta samu a daidaita sehu aka kaita har kofar gidan su Sakina. Amma bata nan ta je asibiti sai dawowa ta yi ta ganta, sun gaisa da mutunci, sun jajantawa juna da kyau tare da basu bakuri, ta ce, ba komai ba mu kullaci kowa ba, Allak shi yake shirya dukan abubuwan da su ke faruwa a duniya, Idan da sauran rabo a gaba sai kiga an daidaita a gaba an koma." Ta ce, "haka ne, na gode muku, ni bani da abin saka 127 Haske Maganin...2 Maiturare maku, ko da wannan na san Muttaka ya yi babban rashi, in da duniya ta rinca6e da rikici, mutane na rayuwa ba Allah a gabansu -duniyar kawai su ke tsikara da tsinke, Allah ya kyauta, amin. Hajiya ta yi taima Sakina nasiha kan ta yi hakuri ta manta da komai ta fuskanci Kalubalen da ke gabanta a rayuwa, kada ta bari wannan ya takurata a rayuwa, komai da yake faruwa ai da sanin Allah." Ta bude Jakarta ta mika mata dubu biyar Sakina ta rike baki ta ce, "Kai Hajiya, wallahi ki bar su, ba ni da bukatar kudi tunda komai nan'yi min su ke yi." Ta ce, "Karbi kar ki min musu Allah shi ne'ya isa ya miki dukan komai, nima da na bakin ai ba ina nufin kiyi komai da su ba ne, ai su kudi rana gare su, sanyin zuciya ne, zaman gida bayan ka barshi gaban iyaye wata rayuwe ce babba mai wahala, wace a in ba samun tsayayyun iyaye akai ba, su kuma zawarawan masu kwatanta tsoran Allah ba, sai kiga daga nan rayuwa ta gurbace a shiga yawo kwararokwararo, lungu-lungu. Rayuwa ta shiga garari." Ta mika hannu ta karba, ta dibi dubu biyu, ta ce, "Hajiya ki bar wadannan sm isa." Kallonta ta yi kawai ta fara kokarin mikewa zata yo sallah, itama ta rigatace taje ta zuba mata ruwa a buta, ta yi sallah nan ci abinci har magriba ta kai a gidan ta ce tana sór penia Alhajinsu ne. Ya ji dadun ganinta, shima ya ce ya yi mamakin rashin ganin kowa daga nasa, wannan yasa shima bai nemi kowa br Ta ce, ne ku yi hakuri ni yanzun 128 e Haske Maganin...2 Maiturare ba biko na zo masa ba, ka sani yaran nan na zamani danyan kai gare su, tunda mun yi sulhu abu kamar ya gyaru sai kuma bai garu ba, kila dai akwai abun da ya dauke masa hankali, wanda hakan yake jin ko mu ma ba mu isa ya gaya mana ba, don kar mu yi masa dole, to zan kawo ido ne na zuba, Allah dai ya ba mu rai da lafiya, amin." Allah shi ya san gobe, ita kuma Allah ya raba su lafiya." Alhaji ya'ce, "Amin, na gode." Su kai sallama ya saka Muji ya maidata gida, don hankalin 'yan jikoki ya tashi ba a san inda ta yi ba, ga shi har Magriba ta wuce dare ya shigo. Gidan Anti Hauwa ta shiga, ta ce Hajiya ana ta jajanki." Ta ce, "wallahi ina gidan u Sakina, mutanen kirki can na wuni na kuma tsaya har naga Babanta na ba shi hakuri, dattijon kirki mai fahimtar yanda rayuwa take, bai zafafa ba, ya bar komai a hannun Alah ne ya ce ba zai dai saurin kwashe kayanta ba, sai har te haihu." Anti Hauwa ta yi jagule tana jimami. 1 Bayan kwana uku da bazuwar labari a wani yammaci, ya shigo agowar su cikin lafiyayyar Ieep dinshi sabuwa da ya sake, sai daukar įdo taks, ya fito cikin shadar shi, ta sha starch turarenshi sai tashi yake yi, fotar shi ta dada kwantawa ya yi fresh alamar yana hutawarshi. Bisa al'adar cikin gari idan yamma ta yi akan ga yawanci maza sun yi majalisa suna hirar zumunci, don yawanci an taso daga aiki 12 Haske Maganin...2 Maturare ko kuma an taso kasuwa, sai akai sa'a ranar ma butu ne aka bayar na rasuwar gwarzo dan kishin kasa Dokta Muhammad Abubakar Rimi, wanda Allah ya yi wa rasuwa ran Lahadi sakamakon bugun zuciyar da ya same shi lokaci daya da ya hadu da Mala'ikin duniya 'Yan fashi. Allah ya jikan sa da rahamarsa mayawaiciya, Kanawa mun yi rashi da Nigeria in general. Jin shi ya ke yi'wani sama-sama, duniya ta yi mishi dadi, ya ringa gaisawa da jama'ar unguwa har ya iso gidan Hajiya. Ya same ta ta yi-bakuwa suna tsakar gida suna shan iska. Ya baza riga bayan ya nemo kujera ya gaishe su, suka amsa, bakuwar ta ringa tambayar ya iyalin? Marar gaskiya ko a ruwa jibi yake yi, yanda yake amsawa da magana, amma Hajiya sai ta dake, da dai bata san komai ba, ya kawo ihsani ya yi ma Hajiya da bakuwarta, bakuwar ke godiya, Hajiya kanzil ba ta ce ba, shi da kansa sai da ya tsargu, amma haka nan ya mike ya yi sallama da su. Ya fita zuciyarshi na wasi-wasi ya leka gidan Hauwa, tun a tsakar gida yake cewa, "Kulun Majadin ina ki ke ne, har ya iso falo. Tana zaune tana kallo tana kuma jinsa. Ya cake ya harare ta, "Au, ku fa uata tsiyata da ku kenan, da kun ci kun koshi, sai ķ fara ma mutene hartin iska kuna hura hanbi ravr ta tagbi hake kina jina ina. ta shargake ni cai?". Ta kalle shi a dage don da gaske haushmsa trkoui, tana kirha tausayinsa don da wuya Haske Maganin...2 Maiturare y& cike gurbin da ya rasa na matar kirki saliha, inda matan zamanin nan kansu kwance yake ba noti. Ta ce, "Eh guri na samu ne, ka sani ni dai ba inda za ku yi da ni na zama takalmin kaza, mutu ka raba, garkami wandon karfe, ko an kashe maciji, ba a cire kai ba an yi ta banza, don ba inda za ni." Háka nan sai ya ji maganar ta tabi zuciyarsa da yake mai gyambo ne. Amma sai ya yi dariya ya ce, "dama mu tnun isa ne, ina za mu kai uwar tuwo ne?" Ta tabe haki, "Ah wai ko da kuna niyya tunda, idonku ya iya gane-gane na kyalkyal banza ko?" Sai ya yi murmushi, rigima ki ke ji kawai uwar tuwo, kuna lafiya dai ko?" Ta ce, "ai ka ga ni da idonka, tunda ba a kwance ka ganni ba," Ya ce, "A'a, kan ki guda uwar tuwo, wadannan maganganun da ki ke saki fa, tamkar da biyu ko an miki laifi ne, ni na zo zán taka san barawo Yayana ya yi laifi?" Ta ce, "gwargwado Yayanka ai mutumin kirki ne, ya san

Chapter 2 of 11