Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
3 / 11
kaina ya san darajata, kuma mun fahimci junanmu, matsalarmu kadan ce, za mu iya maganinta, ba sai duniya ta ji mu ba." Kallon da ya yi mata ta fahimci jikinshi ya ba shi sosai. Amma da ya ke dan duniya ne sai ya share, ya ce, "Тo uwargida a taihaka min da ruwan sha ko?" Ta се, A"ga shi kuma gidan duk ba yara sai dai ko ka karasa da kanka kitchen din ka samo, tund aba bakon ka ba ne." Bai fushi ba, ya tashi ya shiga kitchen din, yana fitowa da kwalbar ruwan maigidan na shigowa. Ya saki fara'a, ya ce "A'a Yaya barka da dawowa." Ya 131 Haske Maganin.... Maiturare daga masa hannu "Yanwa barka kadai, ya shige dakinsa bai kna fitowa ba." Hoka nan Auti Hauwa tunda ta bi mijinta bata leko ba, abun ya ba shi haushi ya daga murya, "To uwargida zan wuce." Daga can ta-ce, "Allah ya tsarc hanya." Ya yi sakoko, amma sai ya ce, "to fito ga sako ki aje ma yara." Ta ce, "Sun gode, aje nan kan T.V. idan sun zo sa dauka." Ya yi baktin Kelewa da gaske, kawai sai ya juya bai aje uwar-Koniai ba ya fce. Amma zuciya rshi cike da tunani maiyawa, ba ya raba daya biyu sun fahimci abuu da ya fru, don ya san mutanensa tamkar yunwar cikinsa, kuma ya san ba su aje Sakina, kusa ba, wulakancin da su ke ma sa ma dalili ne. A faruwar al'amarin nan Hajiyaaai yake shakka, don haka ya kasa outsowa ya yanke shawarar bugar cikin. Maryam doa yu sen duk bakinsu daya. Ya doka wayarta ya fi sau gona, ba ta dauka ba, sai can da taga, bai da alamar daina wa ta dauka, sai ya kama fa da. "Haba, wane irin aikis banza ne kiaa ji ana ta kira ba ki daga ba?" Ta сe,"Ba na kusa ne, shi-yasg, ya aka yi?" "Au, ya aka yi ne ma za ki ce-min, saboda ni sa'anki ne, ba ki iyu gaisuwa be kenan?" "Au, yi hakuri ina yini?" Kawai sai ya Kara Kulewa ya latse wayar. Itama ta tabe baki ta aje Haske Maganin...2 Maiturare wayar tana harararta. Bai san ita ta fi shi jin baushin kansa ba. Ya latse wayar ya zauna, ya yi shiru ranshi ya ringa azalzala, amma can sai wayar salularshi ta fara fidda kida mai dadin sauti, yana dagawa da yaga sunan wanda ya yi appearing sai zuciyarshi ta yi wani irin haske, ya kara mikewa sosai kan doguwar kujerar ya kara wayar a kunnanshi, dayan hannun kuma yana shafa.kanshi, kana kallon fuskarshi za ka fahimci yana cikin mutukar nishadi mai yawa. Ya ce, "Hellowww Murja." Ta ce,"Hellow. maigida ya ya ka ke kana lafiya ne?" Ya yi dariyar shalara, "lafiya lau tawan, duk yau ba ki ji ni ba ko, awmma ai kinga sakona ko?" Ta ce, "wallahi dalilin kiran kenan, ka san idan ban ji sarauniyar muryar nan ba wani ganewa zan yi ba, amma dai za ka bullo da dare ko?" Ya ce, "Ah sosai ma, to ina za ni rage dare ban da nan in zo in kalli sanyi ido ni da nake gwauro gida ba kowa, ko za ki daure ki zo min tayin kwana ne, gidan ya yi min fili da yawa?" Tai wata irin shu'umar dariya, zuciyarta tamkar aa sabunta mata ita. Тазсе, "Мaigida da babbar harka irinka ai kai ne ka so zaman kadaici, don me ka kori Madam din, in ka san za ka takura?" Ya yi tsaki, "Shu'uma, haka za ki ce min, tunda idonki ya shiga cikin nawa kin kuma barin zuciyata zama lafiya ne da kowa? Ko kin bar zuciyata ta kuma kallon wata mace da kima ne? Gaba daya kin raba ni da kowa, kin tattara son kowa kin Landame, ko cikin kadaici nake ban 133 Haske Maganin...2 Maiturare damuwa don ina tare da, ke a tunanin zuciyata muna zantawa da zuciynta ka: oyayyarki, shi ne za ki kira min wata kusa na, Ailah da gaske kawai bakinta na ke gani, na kasa hakurin dauke dona daga kanta, gani nake komai ta yi don neman yardata, bakinski nake gani. Wai anya ko Murja kin bar ni hakan?" Ta yi wata irin dariya da sai da ya ji sautinta a jikinshi, ta ce, "Maigida Allah ko na rantse ban maka komai ba, so ne kawai don dai ba ka san yanda ni nake ji din ba ne, shi yasa ka ke wannar "katon, na bar kowa don kai, na hakura dakomai dor ia kasance da kai, ban da zaman lafiya sai ina tere da kai a zuciyata ko a fili, Allah man dinnan ka tafi da ni sosai." Ranshi ya yi mishi dadi, Murja ta iya soyayya, ta iya kashe shi dz kalmar so. Ya yi dan tsaki, "gara nai wani abun Murja akan ki, tun kan son nan ya'ja mu da yawa, don na gane wannan son mai rigima ne, ya iso da babbar harka." Ta cc, "gaskiya ne ogana, ni ma ina bayanka, karatun nan kawai ya gundure ni, ni don dai an matsa ne dama can ni ba wani kwanta nain ya yi ba, na fi son zaman aurena." Ya ce, "Haka ne kam, zan ga Hajiya naga ta inda zan 6ullo mata, kin san har yau ban fadi mata na rabu da Sakina ba, na san Hajiya da Sakina ba sauki, ba su aje junansu kusa ba." Zancen bai mata dadi ba, don ita ba wannan ce kawai damuwarta ba, kanta kawai ta sani, ga kuma kishi da yake taba mata zuciya, don baka sai bata ce komai ba, har ya gama wannan zsacen ya gama ya 184 Haske Maganin....2 Maiturare komawa shafin soyayyarta gaba daya sai suka shagalgale suka manta duniya da kowa sai jinsu suke tamkar suna tashi sama kan tsuntsun soyayya. Soyayya masu gari, Allah yasz ta dore ai ta ta ci har a nade kasa. (Uhm imata da maza masn duniya) Yau da gobe, a kwana a tashi, rayuwa mai wucewa, Sakina a gidansu tana ta rayuwar maleji, yau da lafiya gobe babu, yau zuciya da sukuni gobe babu, duk da gwargwadon kula Amma na yi, Alhaji idan ya dawo kasuwa ka'ida za'a shigo da kayan kasuwa, ha Sakina daban ne 'yan kayan kwalam, da na inganta jiki da lafiya kawo mat yake yi. Kuma lokaci-lokaci yakan kirata ya zauna da ita su yi hira ya kuma bata kudi wai ko zata ga wani abu tana so ta saya, Sai takan yi dan murmushi soyayyar iyaye soyayya ce mai dadi mai bau mamaki, babu wanda ya kai iyaye daraja gun 'ya'ya. Amma wasu iyayen ba su dau 'ya'yansu na su da daraja ba, bare su yi musu kallon rahama. Da da dukiya amana ce babba Allah ya ba mu. Hattara iyaye, Allah ya taimake mu ya bamu ikon sauke amanar da Allah ya bą mu, su kuma ya'ya /Allah ya basu ikon bin iyayensu da kauna da tausayi, amin. Kin sani komai na Allah ne, sai ya amince ka yi abu ka ke yinsa shi yasa a kodayaushe ake son 135 Haske Maganin...2 Maiturare mutum ya nemi taimako gun Allah. Allah ka dafa mana ba don halinmu ba, amin. Kuma haka uan yayyanta' na bakin iyawareu, gwargwado tana cikin mutsuwa da gatanta, sai dai kodayaushe jinta take cikin kadaici, ta rasa wani babban jigo, to heh (gare ta) aurc shi ne babban jin dadi da kwanciyar hankalin mace, musamnan idan Allah ya azurtata da mijí jarumi mai tsayuwe kan iyalinsa, mai iya son mace, tamkar ita a lokacin de take shanawarta. Takan yi hawayc idan ta runise ido, ta kasa gane dalilin da yasa nata mijin ya runtse ido, ya ringa dandasa mata shegantaka, karshe ya sakcta ya ce wai ta kara gaba ya saketa ta je ta auri Dangote a ci ci., Wannan maganar ba zata taba mantawa da ita ba. Rayuwa kenan, mai juyawa kan salo guda biyu, zaki da madaci. Aka.ce, duniya juyi-juyi, wai kwado ya fito daga ruwa ya fada wuta. Idan ta kadaice zuciyarta kan kasance oikin duhu, dundum sai ta kan yawaita addu'ar Allah ya kawo mata haske mai yawa. A wani dare tana zaune tana kallon Zee Aflan, yanayinta da nutsuwa sosai, sai dai 'yar kibar nan tata kib-kib duk ta tafi sal cikuta da yanzun ya fitososai kowa na ganinsa. Ita kma Amma ita take kallo kullum ta kalle ta tausaya mata take, don ta gane abun da ya same ta ya girgiza ta ba da wasa ba. Don dai kawai tana kokarin boyewa ae. 136 Haske Maganin...z Maiturare Ta ce, "Sakina!" Ta juyo a dan firgice don hankalinta ya tafi akan kallon sosai, ta ce "ni kuwa ban ga kina shirin fara zuwa awon cikin nan ba, ga lokaci yana ta dada ja ko shi wannan cikin, shi ba za a masa awon ba." A sanyayc tai dan murmushi, "Zan je ne Amma." Ta dan harare ta, "ko zaman jiran Muttaka ki ke sai ya zo ya kai ki ne ko?" Wani takaici ya kama ta, kawai sai ta yi kasa da kanta, zuciyarta na dada azalzala, da tunanin a yanzun yanda ta ke cikin duhun nan ko sharafa take bata bukatar Muttaka kusa da ita, bare yanzun da take numfashi mai kyau. Abin da ya ke cikinta kuma tana son shi zata ci gaba Ja rainon shi nata ne, laifin ubanshi daban, bai shafe ahi ba. Sabanin wasu matan lokacin da namiji ya kaita miki sai zefin zuciya yasa ki cire wata soyayya da tausayi irin na uwa ki yakice yayanki koda ba su kai lokacin da dole za ki yakice din ki zubar da su ba. Wannan yana kawo rashin tausayi da rashin shakuwa tsakaninki da danki. Komai na duniya tan hakuri ne, duk abin da hakuri bai bayar ba da gaske rashinsa ba zai taba badawa ba. Hakuri maganin zaman duniya. To da wannan ne ta lallaba ta fara zuwa Anti matal, nan asibitin Mariğayi Sani Madakin Gini take karbar shawarwari na masana kadan-kadan take takawa da yake ba su da nisa, sai ta ganganro, to wannan fitar taga jama'a yana debe mata kewa da rage tunani mai yawa a zuciyarta. Yaya Zainab tai 137 Haske Maganin...2 Maiturare masifar sai ta bar asibitin ta ję ko Aminu Kano ne Kememe ta kiya. Ta ce, "Duk daya ne Yaya, tunda dai ba wata larura ba gare ni, suma suna dubawA bakin iyawarsu, suna kuma bada magani ai kuma koina ka ke Allah na nan." Ta ce, "un, Allah ya kyauta duk kin bi kin sukurkuce, sai ka ce akanki fareu, ko kuma shi Muttakan shi ne autan maza." Ta ee, "Ai dole ne, ba karamin al'amari ba ne gare ni, don dai ba ki dandani dacinsa ba ne da za ki fi taussya min, doa ma ina gaban iyayena guda biyд, ina kuma da cikakken gata ne? Da ya ki ke zaton zan zama? Amma ai ba komai, rayuwa ce wata rana sai labari, Allah ya kyauta gaba, ku kuma Allah ya baku zaman lafiya da mazajenku, Amin." Yays Zainab ta yi shiru shi yasa ta ke dads taušaya mata kuma maganar da ta fada hakan ne. (hattara mu mata, zaman gidan miji fa, shi ne gaba da komai, in dai da damar sulhu, ya fi ma je mu yi ta fadi-tashi, mu diss can da nan. Allah ya kyauta. Hakuri maganin zaman söyayya in an yi aji dadi? Lokaci-lokaci Maryam na zuwa ta dubata, takan ruko mats dan käyen dadi ita da Musadik, kuma wayarta knllum ce alkawari ne biyu ko sau uku, kuma tana yawan turo matą recharge card har ta yi mita, wai yá isa ita fa ba anfani take da su ba. Ta сe, "haba Sakina ba ki da fans? Ko ko shi ke nan is the end of your life?kokari za ki yi ki manta da komai." Ta yi murmushi ta ce, "Na gode kwarai tawan." Su kai dariya. 138 y Haske Maganin...2 Maiturare Hajiya ma bata dai cika zuwa ba, tana yawan kiranta su gaisa, amma tana yawan yi mata aikc, 'ya'yan Anti Hauwa na kai mata, Anti Hauwan ma bata barta ba, dá Karamcihta mai yawa. A wani falo mai girma, da ya kawatu da manyan kujeru na alfarma, da labulaye masu masifar kyau, an aje komai a muhallinsa, falon tamkar na wani baban basaraken ko kuma 'yan siyasar zamani. A can gefe daya kan kujera mai zaman mutum biyu, wata maca ce, 'yar gajcra, ita ba fara ba, ita ba baka ba, ta yi kwalliya da shadda ruwan hoda ta karbi jikinta, gold ko tamkar ya yi magana, don ko'ina ya dau harami, a yanayin fuskarta ba kyau irin wancan shahararre, sai dai ba muni, abin da yake dada haska ta yawan kwalliyarta, da yawan fara'arta, ga hakwaran Makkanta guda biyu da suke dada nuna uan ajinta na manyan hajiyoyi 'yan duniya tana da אע jiki mai kyau. Ba laifi matar ta hau sosai. B у ar bi Π ga ba Mata uku su kai wa falon shigar girma, sun sha kyau tamkar su dige, kalar dai matan zamanin nan đa duniya ke masu aiyiriri, don biyu daga cikinsu ma mayafansu kan kafada su ke sai tima-timar Jakkunan da suka sagalo. Tafiyar sannu-saan aki yinta, maganar ma kasa-kasa, ana dariya Rasan lefc (a'a mata fa masu duniya.) Hajiya Maryam ta saki fara'arta ta al'ada, hakoranta su kai kyau a bakiuta tana musu maraba. 139 Haske Maganin...2 Maiturare Suka zauna sosai, aka gaggaisa, Hajiya Kubra ta cc, "Hajiya Maryam mun zo diban kaya, an cc mana kin yo sabuwar dauka, na yi niyar na iyo miki waya kafin mu zo, kinga mun zo biki wurin unguwar ku, gidan Major- Salisu na ce da Hajiya Baraka kawai mu karaso, bau so a bani labari, gara na bayar." Hajiya Maryam ta ce, "Gaske kuwa, akwai kaya bari a kawo dan lemu ku sha sai mu isa ku zabi wanda ku ke so." Ta latsa intercom wata 'yar budurwar yarinya ta iso da ladabinta ta ce, "ga ni Hajiya." A. yangance ta ce, "A kawo ruwa da lemu masu sanyi." Ta amsa ta fita, sai ga Budurwar yarinya ta iso, kyakkyawa da ita, kana kallonta kana kalion Hajiya Maryam, tamkar ta yi kaki ta aje. Ta iso tana wani karai-raya, gaba daya hankalin uwar na kanta, tai wani dan durkuso, ta gaida bakin Hajiya, Hajiya Kubra ta.се, "Kai Hajja Maryam, yarinyar nan tamkar photocору dinki akai, ta kuma girma sosai, wallahi ban fa dade da ganinta ba, amma ji kamar ana janta." Ta yi murmushin jin dadi. "Girman 'ya mace kenan, ba shi da ko wuya ai, gata nan yaazun level two ta ko a Jami'a, armma ta ki kwantar da hankalinta ta samu koda degrce din ne, kullum sai an yi fama da ita, tfi son kullum ta yi kwance wuri daya ba ta ko jin nauyin jikinta, in ba ci ba sai kallo." Ta zumbura baki, ta ja Jakarta ta wuce fun tana jin baushi an tuna. Suka bita da ido suna dariya. 140 Haske Maganin...2 Manurare Hajiya Baraka ta ce, "Ni Hajjaju da naiwa dan gidana kamu, naga yarinyar ta min wallahi." Zancen ya yi mata dadi, amma sai ta rausayar da kai, ta ce, "Wah! raba ni da Murjar nan 'yar rikici inda ta mutu akan son Baristan nan, na isa kawo mata zancen wani? Ai a gidan nan in kana son zance ya yi tsawo to ka tabo mäganar Lauyan nan. Ba ta ki a yanzun a bude ide kawai a ganta gidan Lauyan ba. Hат Babanta ya sallama. Ya ma yi na'am tunda ya ce ya gano ba ya da aibu, mutumin kirki ne, kuma iyayensa mutanen kirki ne, a part from that, ya fara dagawa aljihunsa ya fara nauyi." Suka kei banau suka tafa, Kubra ta ce, "kai Maryam er yau kina nan dai ba sauki kudi tamkar su kasheamma dada gaiyato su ki ke." Ta ce, "Ke dai bari wallahi, ai kudi abokan tafiyar rayuwa, inda mu kai uwar watsi da talauci kina ganin zan yarda na kai 'yata ci rani gidansa ne? Ai inda nake juya daloli, haka nan nake so itama da ta murmure in ringa tu ata Dubai din nan da 'yar China, tunda mu kullum dada girma mu ke, su kuma na kawo karfi, idan ta goge ai neman wuri kawai zan yi na nade kafa, ita ta ringa mana safara." To kin ga ko yaushe za mu gaiyato mai rangwamin gata, ya zo ya buwaye mu, gara kawai a Karawa mai arfi-karfi." Hajiya Baraka ta ce, "kina da gaskiya Hajja, duniyar nan sai da masu gidan rana, rayuwar ba tafiya take yi ba sai da su." Ta cc, "Ah to, gaskiya." 141 1 Haske Maganin.... Maiturare Sun sha lemu, aka bude musu falon da aka tanadar don haka, kaya ne tamkar banza iri-iri, suka zauna, suka zaba, aka buga lissafi nan da nan masu kyau su ka tashi. Ita da kanta ta yi musu rakiya har wejan gate inda suka tafi, ta dawo ciki. Mai karatu sai na ji kamar nan gidan ne Baristan Sakina ya ke kwankwasawa ya ke neman iznin shiga ciki. To Allah ya raba shi da da na sanin ya shiga haske ya koma duhu, beyan kowa fata ya ke idan da cikin duhu ya ke ya dawe haske.Mu na dai ji muna gani, muna kuma sauraro. Barista ya yi juyi ya kuma juyi, da gaske kaďaíci ya dame shi, zaman shirun ya dame shi ba abokin rayuwa, kadaicin da yake ciki ba na wasa ba ne. Gaba daya zuciyarshi ta tafi akan samun sanyin zuciyarshi. Sakina ta fado masa ya dan ji tausayinta da baby Musaddik ga baby cikinta ko a yaya su ke? Oho! Zuciyarshi ta yi dim. Wani abu na aõa ta, kawai sai ya samu kansa da lalubo lambarta yana bugawa. Da kyakkyawan network bugu daya aka sada su. Tana barcinta na tofan gira, wayar daidai kanta ta fara ringing ta dan farka a firgice, sai da nutsuwa ta shigeta sannan ta dau wayar. Abun da mamaki, Barısıa Muttaka a waya? Wani irin mugun takaici ya 42 Haske Maganin...2 Maiturare kana ta, ta sa hannu ta tatsc wayar. Wayar da ba ta kums kunnata ca, sai bayan sati guda. Ya yi tsaki da ya fahimci abun da ya faru, ranshi bai so ba, ya ce, "Oho dai." Ya muskuta gefe ya lalubo lambar hasken ranshi, ya same ta sun ci Çredit sosai don sun yi soyayyarsu mai yawa. A wannan ranar ne ya samu kwarin guiwar tuntubar Hajiya da maganar auranshi, da kuma maganar rabuwarshi da Sakina. Ya yi wankanshi, ya dauki boyel mai hasken sararin samaniya, 'yar shara sun amshe shi, sai bai sa bula ba, sai ya taje sumarshi, ta yi luf-luf da takalmanshi slifas mai yatsa daya na fata. Kamshin turarenshi na manyan na taşhi. Ya dai fito sosai, ya yi fresh ya gyara motarshi, ya fice ya yi ma Hajiya siyayya mai yawa, wacca ta danganci kayan abinci da na marmari, kuma da yawan da dole sai ta bada, don dame shi haka yake ya iya babbarharka. Tana-gyaran dakinia ne ake ta shigowa da kaya. Ba ta raba daya biyu ba, ta san Muttaka ne. Shima ya shigo da sallamarshi da fara'arshi sosai. Ta fito ta amsa kadaran-kadshan, su ka gaisa sai kuma can hira kadaa-kadan. Tsakanin da da mahaifi sai Allah, musamman da ya ke yans kokarin kyautata mata. Sun se nutsuws sai can ya yi kasa da kansa, muryarshi can Kasan makogwaran ya ce, "Hajiya ku gafarce ni, ban dai san yands za ku dauki maganar ba, wannan yasa nake ta nuku-nuku da ita tsahon 143 Haske Maganin...2 Maiturare lokaći, amma don Allah ku yi hakuri, abin da na dauka a rayuwa komai nufin Allah ne, komai na faruwa bisa Kaddarawarsa. Na rabu da Sakina wurin watanni uku da suka wuce." Ya da saci kallon Hajiya yaga wane reaction zata yi, sai ya ganta cikin nutsuwarta, tamkar ba wata muhimmiyar magana ya fada ba. Sun San bata shiru, ya dan finga muskutawa, yana neman ta ce wani abu, ta yi shíru tamkar bata ji ba. Ya dan kalle ta, "Hajiya -kun yi shiru?" Tа се, "Haka ne, Allah ya ba wa Sakina mijin da ya san darajarta da kimarta, namijin da zata samu soyayyarshi de kwanciyar hankalinta mai yawa. Kai kuma Allah ya sanya haske a zuciyarka." Wani irin nauyi ya ji, tamkar abun nan dannar ya danne shi, da kyar ne Allah ya taimake shi ya iya daga ido da harshe zai kawo uzuri, kan abun da ya faru. Tai saurin daga masa harmu ta ce, "Yi hakuri ba komai kar ka damu, matsala kafin ta yi zafi ake magance ta, tunda ta baci'hakuri kawai za a yi, ta Sakina ta wuce saura kuma wacca ka shirya kawowa madadinta." An zo gabar da zai yi farin ciki ya tunkareta da niaganar, amma ya sani, magangaa ta yi masa mas harshen damo, don haká bai kuma céwa komai ba ya tashi a sanyaye ya wuce. Ta fada gidan Anti Hauwa, tana tsakar gida tana gyaran kayan miya, ya yi sallama ta daga ido ta amsa masa. Tana jajen kwana biyu, va ce, "Ah wane zai dunga rawar jikin 144 ل o anitoketaba Haske Maganin...2 Maiturare zuwa gurin ki tunda bakwa maraba da bako? Та се, "Ko haka aka ce maka? Wa ya gaya min ni na gani da idona." Ta ce, "To kila dai idou ne." Ya yi dan gajeran murmushi, ya ja kujera fara ya zauna can kadan da ita. Suka gaisa ya ce "Tsakani da Allah Anti Hauwa na tambaye ki, kin ji abun ia ya faru da gi?" Ta kame fuska wanne daga ciki? Ya ce, "Hmn, kin san mun rabu da Sakinakuwa wata uku da suka wuce?" Ta ce, "Um kai baba dai, har wata uku ba labari?" Ya ce, "Ban raba daya ko biyu kun san komai kun dai yi kurum ne kawai saboda ni ban tunkarc ku da maganar ba, ni kuma fadan Hajiya ne nake jin tsoro don na san bata aje Sakina kusa ba. Don ni kuma abun da na dauka aure da mutuwa ai lokaci ne pu ? Da ya karc ba sauran zama sai tafiya." Та се,"Нaka ne mana, ai ka yi min daidai, yaushe zaka juri zama da mai warin baki, uwa na Jaba da shegen ci sai ka ce rumbu, irin wanuan matan ai matsala ne, yanzun dai Allah ya taimakeka sai ka auro 'yar Kasar Faris, ka san kuma su Turawa ba su fiye sakin ciki wurin nadar gara ba, dan abinçin, da su ke ci, tamkar na Jariri- sobon haihuwa, kaga sai bubun shinkafarka ya fi shekara kuna tsakura abunku, hankalinka kwance." Ya yi dariya sosai, ya cc, "Antina ke nan, wanman zambon da habaici rin haka ni na kasa gane mé dame Sakina ta yi har na bari ta ture gwamnatina gurinki? Duk kup ki dan gida kun riki bako." Та ce, "Ganinka kenan, Sakina ta wuce duk inda ka ke a 145 Haske Maganin...2 Majturare L zato a gurinmu, ba baki nai ma ba, Sakinan nan ita ce hasken rayuwarks, hasken da gushewarsa, duhu ne zai maye gurbinsa. Duhu kuma masifa ne, Allah ya yi mana tsari da shi amin. Ka rasa babban bango. Za mu zuba ido kuma muga wacca za ka kawo, muga irin naka idön zaбен," Yа се, "Kamar kin san da zancen da na zo kenan, na san Hajiya ba sauki, shi yasa na kasa tunkararta da maganar duk da ta kashe ni da mamaki, fadan nan da nake zato ba ta yi min ba, sai dai maganganun azanci da ta baibaye ni" da su, don haka yanzun ke zan wakilta." Ta yi sauri ta mike ta süngumi bokitin kayan miyarta. Ta cе, "kada ma ka fara, ni Hajiya ta ja kunne na da kyau, kuma gwargwado na fahimci manufarta, don haka ba na wannan layin, kuma tsakaniua da Sakina akwai kyakkyawar ma'amala, don haka a zan shiga layin 'yan neman auranka ha, ąkwaı irina da yawa, ba damuwa muna daga gefe za mu yi addu'a ko?" Ya hade rai, "Gaskiya duk wanda ya yi min haka bại adalci ba, a kaina aka fara sakin aure helfe ace nai laifin da ba za'a iya gafarta min ba? Ita-an san abun da tai min ne da na kasa hakuri? Ko ko don ni ban da baki ne, ban kuma iya ba da cin hanci ba, shi yasa. za'a nemi juya min baya." Ta ce, "Gaskiya kam, ai karfar wakilcin aurenta ba, amma ai kai zaka iya wakiltar kanka a daura aure ya dauru sumul. Ka yi hakuri ka taba ganin in da fike ya zama kaya? Ni ce dai ba na layin 'yan neman auren matarka." Ya zuba mata wani banzan kallo sai ta yi sauri ta 146 Haske Maganin...2 Maiturare shige kitchen ta kama sabgarta tana ji yana ta masifa ba ta ko kulawa ba, ya gaji da mita ya taso ya leko kitchen din to, "Uwas huwu na tafi idan kin huce zan dawo sai nmu ci gana da maganar." Ta ce, "Kan ka dai ake ji, na gama magana." Haka ya kada kai ya yi waje zuciyarshi da rashin kuzari. Ba ya son komawa gida, don haka ya juya kan motarshi zuwa gidan abokinshi Pbrahim Ya same shi ya na gida, yana tare da Madam dinshi suna tare, su fadi gabanshi su tashi da soyayyarsu mai shiga rai, hakan sai ya taba mishi zuciya. Su ka gaisa dai da Ummi. "Barista ya gidan da yaran, bata dai sauka ba ko, ji nake cikin tamkar a jikina yake." Ibrahim ya saci kallonshi don shima yana adawa da abun da ys yi din don har kwana biyu sun dan yi 'yar tsama da shi, daga baya ne dai suka daidiata, kuma shi don haushin abun bai ko gayawa Ummin ba, shima ya saci kallon Ibrahim din da mamakin rashe bai gaya mata ba? Lallai masu mata bukulun na da yawa, kawai. sai ya dan hade rai, ya amsa a gajarce. "Lafiya lau." Ya rabo Ibrahim din yana mishi wata hirar. Sal ita Ummin ta hada yaran suka fuce daga falon. Ibrahim ya samu dama ya juyo ya galla masa harara ya ce da shi. "Na dade ina, mamakin mugua hati da rashin tausayi irin naka Matiaka, kan bau da mugun hali, 147 Haske Maganin...2 Maiturare wane irin girman laifi ne Sakina take maka da ba zaka kasa hakuri ka taussya mata ba, tana cikin larura ka rabu da ita, lokacin da ta fi bukatar so da kulawarka don tana cikin halin meciva da rayuwa, kawai ka rufe ido ka cuce ta, kai ko me ya same ka." Ya daga masa hannu. "Kaga Malam zumunci na zo mu sada da kai, ba wai fitina ba, abinda ya faru ni kadai ta shafa." Ya mike yana hads takardun da suke gabansa. Ya rungume su a kirjinsa. Ya masa kallon kankanci ya ce, "Haka ne, kai ta shafa, wata rana za kai kuka da idonka ne, Allah ya ba mu alhairi." Kawai sai ya shige dakin matarsa Wani irin azababban takaici

Chapter 3 of 11