Allah
ya kyauta.
A bangare daya kuma Mujitafa bai zauna ba,
shima fafutikar yake mata, Allah ne ya san inda zata
dace da gaske.
LARABA ta bawa ranar sa'a, tana kwance tana
barci misalin karfe sha biyun rana, saboda a daran
jiya batai barcin kirki ba, sabida ciwon ciki da
Mashkura h tra kwana tana yi mata rigimarsa, sai
dab da assalatu ta samu barci, ita kuma dole ta tashi
ta fuskanci Ubangiji don bauta da samun karin
kusançi gare shi.
185
Haske Maganin...? Maiturare
To shi ne yanzu ta ke dan rama bancin da ta rasa.
Rabi Yakubu ita ce wacca su ka zaana tarc har aka
kira su Interview, to sun dan, har sun kai
musayar lambobi, ita ce ta katse mata barci da.karar
waya.
Ta farka a firgice, ta laluba ta jawo wayar,
muryarta ta vi kasa sosai ta ce, "Assalamu alaikum
wa ye? Di bata ko kalli secren din ba, kunnc kawai
ta kaita. Ta ce, "Sakina ni ce, kin ji abin da ya faru
jiya a board? Sai gabanta ya fadi ta wattsakc ta bude
ido sosai. Ta ce, "A'a Rabiya, ya akai?" An kafe
Interview, kin samu ni kuma ban samu ba." Ta dafe
kai ta ce, "Innalillahi wa inna ilaihir-raji'un, kaiya,
ban ji dadi ba." Ta ce, "Ba komai yin Allah ne ai, an
kuma mun alkawari a wadanda su ka samu ba lallai
ba ne duka-su amshi ofa ba, to in Allah ya yarda za
ai replacing da ni." Ta ce, "to Allah ya sa a dace,
meye abu na gaba?" "Eh, zuwa za ku yi ran Monday
ku karbi offer, kafin ku rubuta Assumption of duty."
Ta ce, "Na gode kwarai Rabi'a, Allah kema ya
datar da ke." "Ba komai wallahi Amin dai." Su kai
sallama, ta dako tsalle la fito rumfarsu cikin tsananin
farin ciki mayawaici tana, gayawa su Amma ta samu
aiki." Suma sun yi muma sosai da sosai, sun mata
fatan albairi a cikin aikin:
Kamar hadin tzki da yammaci Mujitafa ya iso
da sakon ana nemanta a Nefa. Ta shagala da farin
ciki da karin godiya ga Mahaliccí ta ce, ga shi kuma
na samu a gidan Malamai. Ya kufuia ya ce, to shi ke
186
Haske Maganin...2 Maiturare
nan sai mutumin ya ji ni shiru kin san ya nake da shi,
baban budurwa ta ne fa. Yanda akai harkar nan da
girma ai gara mu je din in yaso sai ki masa bayanin
ko da bakinki ne."
Yanda ta ga ranshi yayi masifar baci, sai ta
amince. Amma ita fa ranta ya gama amincewa
teaching din.
Washe gari Alhamis, ta shirya cikin atamfarta
Deluxe fara mai zanen kifaye da kaiwa ratsin brown,
atamfar ta hau, gata dái karama, amma inda tai
kwanciyar girma a jikinta abun sai a hankali, ta
..sanya mayaf brown tai kwalliyarta sassauka,
takalminta da Jaka brown.
Ko Amma da ta ganta sai da ta ga ta yi mata kyau
yau, ga shi tana cikin walwalarta. A gida ta aje baby
sai ka rantse 'yar budurwa ce.
A motarta su kai tafiyar. Sun samu baya zan, da
ya ise kuma sun shigo da baki don hakà sun yi dan
dogon jira, daga baya aka ba su damar shiga. Muji
ne a gaba ita ke binsa, taua kokarin tura kofar ta rufe
musu kamar yanda ta ganta sai kofar ta biyo ta da
mawani dogon mutum cikakke, mai tsananin
kwarjini da kyan kira...
Kallo daya ta yi mas ata dauke kai ta kuma shiga
nutsuwarta, da ganin irin daurewar fuskar mutumin.
Mallam Sani yana hada ido da 'Yallabai, kawai
sai ya yi saurin tashi daga kujerarsa ya taro sa, ya
matsa ya ba shi kujerar girma. Su kuma ganin hakan
ya sa su ka dada rabewa gefe.
187
Hatslir Mangh. Maturas
Yanda Malam Sati ke bawa matumin nan girma
ya sa suka gane oga the, kutna babban mutuun ne.
Kallonshi kadai za kni ka gaue hakan daga tzarin
shigarsa.
Muji ya ce, "Alhaji ko ma jira a waje ne, bakon
dam isa ya oc, "A ku yi zaman ku ba komai, sallemad Ssai."
Meiam Sani ya yi fara's ya ce, "Yauwa Mijitaba
wannan ce knawar taka?" Ya co, "Eh Ahaji, Ya ce,
"To Vacant ya samn don haks sai a dada yo
photostart a bude sabon file, na riga na yi accepting
dista, sai ta rebuto assusmption letter ta kawo,
abunda ya rage kumm sai a kita inda žatai aiki, a
koya mata yaads-zata gane makamarshi."
Ya kalle ta ya yi dariya, ya ce, "To Malama
Allah ya bada sa's, sai ki dauro dhamerar yin aiki, kin
san aikin Nefs ba wasa bu, akwai aiki tukuru, sannaa
zamu ringa yewaita funikr Rauyuka supervision.
Amma dai za ki iya hawa fol ko?" Akai dariya ya ce,
wasa nake, kn'aiinku na office ne da cike bayanai.
Sai kuje Allah ya beda sa'a."
Ta unkwafa cikia ladabi ta ce, niungode Alhaji
sosai, sai dai ina da wani Ruduri guda daya." Ya
gya kai, "emhn ina jiaki," Ta ce, "Gaskiya na
dawo da aikin nan ba zan iya ba." Gaba dayansu
suka fashe da dariya, Malam Sani ya ce, "oi
Malama har kin sstrin tsorata da karnya áshe ba ki
da jarumta iria haka, daga na ce za ki ringa hawa fal
188
Haske Maganin...2 Maiturare
waya, ba ki ji na ce da wasa na ke ba, ko kin taba
ganin mace ta hau?"
Ta yi gajeran murmushi, ta ce, "Ba wai haka ba
nc, gaskiya lokacin da na ke neman aiki na raba kafa
nc nan da kuma koyarwa da nufin wanda ya fado sai
na yi, amma ni a raina na fi burin koyarwar fiye da
wannan. Saboda ka ga ni macc ce wata rana dole ina
gidan wani ne, koyarwar nan ya fiye min sankin da
zan iya samun lokacin kaina da na maigida da na
'ya'yana, idan suna hutunsu muna tare, ko kuma
lokacin aiki in safe ne sun fita na 'fita, mun dawo
tare, in yamma ne na gama tanadar musu duk abin
da za su bukata, kafin su iso. Amma kaga irin
wannan aikin da kila za'a iya kai shida na yamma,
gaskiya akwai matsala, ba kowa ne namiji ne zai
hakurin rungumar wannan ba in ma ya runguma
gaskiya akwai tauye hakkin mutane da yawa a ciki,
wanda kuma Allah bay barin hakkin wani kan
wani.
To gaskiya ni hankalina bai kwanta ba ka yi
hakuri, kuma ga shi a jiyan na dace sunana ya
baiyana a cikin wanda gwamnatin Malam Shekarau
ta dauka a matsayin Malama. Ni nayi nufin kin zuwa
yaya ne ya ce gara kawai na zo ko bayani ne sai
naima da kaina shi yana jin nauyi ganin irin kokarin
da kaita yi akan samun aikin nawa."
Ya jinjina kai, ya ce, " Da kyau Malama ya
sunanki ne? Ta gaya masa, na yaba tunaninki da
hangen nesanki, abinda ki kai abu ne mai kyan
189
Haske Maganin...2 MMaiturane
gaske, ana so mutum ya ringa dobacya gaba da baya
a yayin faruwar yawancin alanturas sayuwa Babu
komai wallahi na ji dadi da kas ka bayani bu sai dai
na ji shiru ba. Allah ya sa mmuki ibarka akan aikin
da ki ka nena ya kuma baki alji nagari." Ta cс,
"Amín za gode, Allah ya Kara grma." Ya ciro dubu
biyu ya ce, "Ga wannan kya hau mota." Ta girgiza
kai, "na gode Alhaji ba komai da mota mu ka zo."
Bakon nan da tun dazn yana jinsu, yama dai
karanta wata mukala ne, sai ya rufe ya ce, "ki asa
man ai kyauta ce ba roka ki kai ba." Ta mike ta
rankwafa tai godiya, su kai godiya ita da Muji su kai
sallama da shi suka wuce.
Shi fa Muji duk bai ji dadi ba a gininsa aikin
Nefan nan yanzun zata buda fiye da aikin koyarwar
nan. Don ya fi albashi nesa ba kusa ba, amma shima
ya yi na'am da hangenta.
To masu karatuna, as usual (kamar koyaushc)
hali na kenan, amma fa mu tara jin cikon labarin
Sakina, da ta shiga duhun rayuwa, sai yanzun kumа
ta fara ganin haske, shin zata haska ko ko yaya?
Barista tuni na saki zaren labarinsa a daren da zai
barji amarcin sa da hasken ranshi. To da sanu ne
zan kulla zaren labarin nan guda biyu su dinka
rayuwar haske guda daya ga wa? Baristan ko
Sakina?
Allah baya zalunci, baya barci.
Ra'ayinkù shi ne namu.
190
a
2
INNA LILLAHI WA INNA ILASIIR RAJI'UN Hakika duk wani maj rai, mai dandanar mutuwa nc. a ranar
9/June/2010. тmuka wayi gari da mini irin al'amari mai firgilarwa
da tsoratarwa na rasuwar mahaifiyata. Rasuwar da take girgiza
zuciyar ababen halitta don an dauketa ne, a lokacit da lake da
isassar lafiyar jiki da kuzari da walwala. Tana cikin shan shagalin
sunan dan da dan uwanta ya haifa ba tare da sbiri, ko wani uzuri
ba. Muna ji muna gani, mai abin ya karôi abar sa.
Hakika an taba zuciyata da abu mafi ciwo, ni Maiturare na
zama ni daya tal, jal. Don ta haife ni ne ni kadai a duniya. Ta tafi
ta bar ni da máraici mai yawa, na zama ba uwa, sai 'yan uwa da
dangi.
Hakika zuciya ta firgita da tsananin nadama, da tsoron Allah
da tausayi da kaico.
Abin da na rike guda daya shi ne "Mum un yi rashi ke kuma
kin dace, wannan matar "yar pljanna ce, Ailah ye kara jaddada
rahamar sa gare ki." Wannan kalmomi ne dage jarumin mijinta,
wandà ya yi mata shaida tun xafin a daukete zuwa kabarinta.
Idan na tuno wannan nakan ji sauyi a raima, yayin da zuciyata ta
rikice da duhun marairi, da kaico
Abu na biyu, iyaye da dangi, makotanki da abokan arzikinki,
dam u 'ya'yanki mun koka, don mun san family sun yi gibin da
babu mai cike shi. Fadi Suke, mace mai kawaici, hakuri,
zumunci, kyauta da samn darajar dan Adam ta tafi. Mutum
mutum ne, amma akwai mutumin da dole rabuwa da shi la yi
maka ciwo, kullum ka tuna shi sai ka yi bakin ciki. Allah ya kara
rahamarsa gareki, ya yi miki tukuici da aljanna maſi daukaka
mafi girma ya hada mazaunin ki da Annabawa da salihan bayin
Allah,emin.
ar ubuta wannan ta'aziyya cikin kuka da alihin rashi,
Jukan da kullum na farka sai na yi shi.
Ina rokon ku makaranta ku tayani addu'ar samun hakuri da
dangana, rashin ya tabani da kyau ba da wasa ba, al'amura duk
sun birkice. Mutuwa izna ce babba ku tuna at any time kai ma
kana iya tafiya don haka a kyautata ibadai da mu'amalat den
riskar Allah sulin alim. Allah ya sa mu dace, amin.
Hajiya Sahura (Safwałatu) wato Anti Baturiya ta rasu ta bar
ya daya dn jikoki guda hudu. Ina rokon ku makaranta don Allah
don soyayyur da ku ke min, ku laya ni yi mata addu'a da
Kulhuwa ko guda daya ce, ta xamun rahamar Allah, sadaka gare
Ina godewa wadanda suka yimum takakkiya da masu min
waya don ta'aziyya na gonk, kwarai, Allah ya baku lada mai
ynwa.
INA GAISHE KU DA KYAU
1. Mrs 1Dx. Tukur Musa Yakasai. Takwara ce, Hajiya
Maljidún.
2. Azra'u Ishak Makwarari, Mamansu kajib, lusna,
Saddika da Abdul. Rukayya Rabi'u CGogau.
3. Mrs M.I). Yanc-yane, Haj. Rabila maman su Amira.
4. Haj. Rukayya Dawaki. ina godiya fa.
AFUWAN
Duk wanda bai ga sunan shi ba, ya yi mini afuwan. Haske
Maganin Duhu ya fit one lokacin da zuciyata kc cikin duhь.
Mukan manta da komai ne, matukar ban rubuta ba. Na dai ga
uzurori, kwalubalc, shawarwari, yabawa da kuma suka, danganc
da KWAI TARA TSINANA na gode muku kwarai. Za dai mu
hadu a gaba idan maim u din ya so. Na godewa Allah na gode
muku. I wish to say Rumudan Karim & Happy Sallah in
advance. Allah ya karbi ibadun don yalwar rahamaniyarsa ga
bayinsa. Amin.
llauwa'unku ce 'yar uwarku a Musulunci. Mai turare.
HASKE
Rubuw baiwa cc da Allah kan yiwa bayinsa da ya so. Don
haka a gane, mu din fa ba wata halitta.ce daban ba. Ni dai Hauwa
ba wata ba ce,a face 'yar uwa mace-kamar kowa, marainiya ta
Allah, mai rayauwa cikin godewa ni imominsa mzyawaita.
Alhamdulillahi Allah.
HASKE MAGANIN DUHU
dm
ba
Wah
Eare
min
mal
am fara s0. ITSTke.
C
3
ke
Tare da ni:
HAUWATU ABUBAKAR L. MAITURARE
(Matar Yusuf Garba Mustapha)
とい
Hakkin Mallaka (M)
MAITURARE
GODIYA
Ala Kulli halin, cikakkiyar godiya ga Allah take.
Ubangijin talikai, wanda,ya halitta ni ya sanya
zama daga cikin Musulmai. Ya yi min baiwär da
kullum kara gode masa nake, Allah ba zan butulc
ba, ina godewa tarin ni'imomin da kai gare ni
mayawaita. Madallah dallah isasshe abun godin
abun dogaro.
SADAUKARWA
Ga Iyayena, da su ka fi kowa sanin darajata,
Ubangiji ya yi muku sakamako ga tarin abubuwR
da ya aje sabida manyan bayinsa managarta Amm
Marigayi Gandith Lawal Maiturare tare da Haj.
Sabura (Baturiya).
BJGAWA A COMPUTER
LFPU SALISU
03033981211, 07028573535
2
YA
RA!
Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE
ALLAH YA ALBARKACI RAYUWARKU
Abdul-Kadir Yusuf
Abubakar Yusuf
Auwal Yusuf
Al-Mustapha Yusuf
Mustapha (Babba) y
Tarer da sauran 'ya'yan Jama'ar Müsulmi baki daya.
Amin ya Allah.
INA GODE MUKU FA, YAUSHE ZAN BUTULCE
Safiya Mani Bello
Ummen Lucky
Haj. Maijidda (Takwarata)
Alawiyya Muhd Inuwa Ali Kurna
Sayyada Yahya Mubd 1
Mardiyya Lawan Musa Fagge
Bilkisu Iya Adamawa
Rabi Inusa Abdullahi Dorayi
Mariya Mustapia Lakum Gabari
Mr. and Mrs, Fl-Hessain E Yakub Bauchi
Atika Isa. Agge
Bilkisu Abdullahi Legos "Yar Kaduла
Jamila Muhammad udu
Hauwa Halilu KuraR
Murja Muhd At ba
Rabi'atu Nasidi Abubakar
Fatima AKasim Kaduna
Mariya Ali Chiranchi
Aisha Muhd Chiranchi
Haske Maganin Duhu-3
Hafsat UmatR
Saliha Umar (Uomi) abir
Halima Musa Maikudi
BA ZAN MANTA DA KU/BA
Haj. Halima B.H Aliyu (Dadin Duniya)
MAITURARE
Mariya sada, Yusuf Katsina (Mrs. Usthan L. KT)
Fatima Lawan Maiturare (Antina)
Fatima Aliyu Isa (Zahra) 0
Amina Músa Danbatta (Maman Sani)
Rahma Idris Kurna (Mrs. Shchu Usman)
Fauziya D. Sulaiman (Duk abin da namiji)..
Duk dan halak ba ya manta atheti komai tsawon zamani,
sai dai butulu, kun taka'rawar gani, wurir ganin na hau
matsayin da yanžun nake a kai, ma'godiya fa. Allar ya yi
muku yanda ku ka yi min. Amân!
השה
JINJINA GA MAI JAKARA
Alh. Namarwa mai Kubra Hadiză Adamu Shitu (Dinkin
Kwalba) Allah ya taya ma yasa a dade ana yin karkashin
juriya, gaskiya da adalci. Amin ya raya mana su Nana,
Amin.
ALLAH YA ALBARKACI AUREN
Malama Hindatu Bello Sani da Angonta Salisu
On 23 April, 2010.
Marital bless for ever.
Haake Meganin Duhu-3 MAITURARE ЗАЛИТАМ inegat stati MARITAL BLESS FOR EVER Mardiyya Kabi da Aneght Mújat Daba, kwanт
simalag inęp ab isecn iypua iy teyia
si b Oh23 April, 2010. Barikallа ALLAH YA BADA ZAMAN LA 2 eвѣ 72Baffan Muhammad Garha Mustapha
13
i Da Aminam Bhenhim Mabamma (MGana) pra SAS OVTSI
abbonto udu sbuy thama Y ubailA-EYogibin
aan Made smog on syabab Marital blees for felst aswud neks dailA
SISS RD Dis armsa sg necABA MA KOKARINKU sLA iy Mdai ia Aabawa, Allhh yay tanmake
nhu hi da ka & fagen aikinmu, Amin. ihi nida
Tool Salmil isal st sbabut we SI GIEWOSSI
MAITURAMIN TAKU CE EVES STR RİES
SHEV -s adav US BY Milled ab
sy stnilsloed ise isdijul-sdijui sh ovuide-svzida
tsddadst gnized ists rid sexsa
АЯАЛЯНЕ S B 2 M
Bb gog star Bb ismslam millset Bb bed stes aba!
20
Bag it at is storsd Rash and ith stsB
der stisbish cal Evus athi sya sibag
shi shall using sust deniesM.
Hasko Magenir Duhu-3 MAITURARE
HASKE MAGANIN DUHU-3
Z
uciyarta'th yi sanyi nosai da sosai, a ganinta
tara mutum ya tsarawa kanshi rayuwar da ta
dace da shi sai ya barwa Allah sauran ya yi masa
y'anda kuma shi ya ke so.
Taiyo alwalar sallah, ta yi hafíla ta zauná ta yi
wuridin Y Alindu Ya Samadú guđa dubu daya da
dari daya da goma sha daya. Don neman rinjayen
Allah akaw sabuwar rayuwar da ta fada An Kuma
neman alherin mutanen da 79 shiga cikinsu, da
neman tsarin Allah unga sharrinsu. Tabbas ta yi
dabara. Aik ki
Da ta yi dan kailular barci da kanta ta sauko da"
akwatinanta tà ringa zarö kayan barka da ta samu a
yayin haihuwa. Sai da ta fiddo sét ashirin ta maida
ragowar, ta wari wasu kudide ta kai dinkinsu, don
zata fara zaryá.
Inda hankalinta ya dauku sosai da wannan
shiryc-shiryc da kujiba-kujibar "sai hankalinta ya
nutsu can. d itor a tito
Bayan sati "hiyü akai pasting dinta, babbar
Makarantar Sakandiren 'yan mata ta SHEKARA.
Inda zata hadu dá tsaffin Malamai da zata goğu dE
10 su.
Bata dau karita da záfi ba, mota ajeta ta yi gefe
guda da mctar haya take zuwa"ko a daidaita sahu.
Mashkurah tana gida su ke kula da ita dama
$
1
a
Haske Maganin DuhиMubadik ai na su ho.
MAITURARE
culia Ba laifi sabon gurm ya yi mata, sai dak ta sarmn
Mes staff room dinsu bayan,Principle da Vic akwai
Malsmai mata sama da goma sha daya, kuma
kowacce ta amsa sunanta na mace ta kowacce
1 fannin, don baka kanta a risune yake tana zaune da
Kowalafiya, tana kuma fuskantar halayensu don ta
- kaganetindavabokin tafiyn cikinsu., Aikinta kuma ta
L fuskance shi sosai, don ta samu Malama Safiya tana
guiding (nusarta) dinta sosai tunda subject (darasi)
daya suke koyarwai.
Shigarlà aikm kkoyarwa is a great challange
(Kalubale babba) aatayuwarta, don idonta ya dada
budewa ta goge ta yi wani isin kyau na ban mamaki,
atla iya shirya kwalliya mai daukar ido. Gaba daya
hankalinta .ya daukei daga kan maza sai ta dai da
takewa maza Kwelela.
A wani yammaci na ranar Asabar bayan ta dau
albashinta ta cika Jaka da kudi, ta shiryawa yaranta
kwalliya mai kyau, ta 'sa aka,fito.máta da motarta ta
yi fueling (zuba mai) itama ta sha uwar kwalliya. Ira
zata ne?a
Can na hangota kan titin gidan tadiyo sai nagz ta
karya kwana ina ganin hakan na san inda ta nufa
Kofar Nassarawa.
A gaban gidan Hajiya ta yi parking ta gyars
zaman mayafinta a kanta ta ga, yes ba matsala,
Haske Maganin Dunи-3 MAITURARE
sannan ta bude motar, Musadik tamkar ya san gidan
ya callaada gudu ya yi cik ita kuma ta dau
Mashkurah, tana kokarin dauko Jakortaoda ledar
sayayyar da tai wa "Hajiya, Sai'ta hango wani
Almajiri zai wuce ta yafito shi ya tayata da ledar ita
kumata jungume 'yarta. Sukai shigar girma cikin
gidan Hajiya, gidan da ta mania rabonta da taka shi,
tun kan da, ber rayuwa da Barmayau ga Mashkura
da wata tara a duniya
Raynwa Kenan.
Ina gidan dadi Hajiya f , har kwallah ta
yi don dai ta sani Muttakayisa. Kawo wannan
daukowancan damayaya?. kano Musadik ta
rungume sai shafa masa kansa ta ke yi ta ce, "Kuna
dai lafiya ko Sakinatu?" Ta yi dan gajeran
murmushi, Mafiya "lau Hajiya, yau dai kawai ina
tashi na ji ina da sha'awar żuwa nan na ganki, tunda
Asabar ce babu aiki:" Ta co, "na ko gode da kyaй
Sakina, Allah ya yi miki albarkar rayuwa ki yi ta
hakuri Allah ba zzi tabar da ke ba, insha Allah." Ta
ce, "Na gode Hajiyn, ga wannan ba yawa kema ki
sanya albarka a cikim abun da muka fara samи па
aiki." Ta bude baki, "au kin samu aiki ne Sakinatu?"
Ta yi kasa da kanta, "Eh na dan kwana biyu ma, tun
haihuwar Mashkurah ba dadewa.""
Ta ringa.gyada kai, "Masha Allah, Allah ya sa
albarka." Sakina ta ce a hankali "Amin Hajiya, na
a
1
Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE
He gode." Ta mike a hankali ta kwantar da Mashkurah
da ta yi barci jikinta. Ta gyara mayafinta ta cc,
"Hajiya ina wurin su Maryam ne kwanatbiyu ma dai
ba mu gaisa ba" Ta ce, "Lafiya lau, ai kin san ta
haihu ko?" Ta bude baki, "Kai haba Hajiya, wallahi
ban ji ba.""Ai ko ta haihu operation ne ma akai mata
n da yaronta namiji Yusuf" Jikinta ya saki da tausayi,
ta ce, "ko daya ban ji ba amma insha Allahu gobe
tunda Labadi ne zan je mata wuni na, yanzun bari na
leka wurin Hauwa ko tana nan mu gaisa."
"Ba laifi Sakina,,ki gaisheta"
Ko da ta mike Musadik ko ya kula, don haka
hankalinta kwance ta fito,ta yi can kasan, layi gidan
Hauwa.
Can na hange wani cikakken mutum kashingide
kan dakalin kofar wani gida, yana karanta Jarida.
Tamkar an umarce shi da ya dago idonshi, sai su kai
kacibiss Cikip Kwayoyin,idanun Sakina., Gaba daya
jijiyoyin jikinsa suka saki, don haka sai ya samu
kanshi da linke Jaridarsa, ya kuma kasa dauke ido
daga kallon kuriiar da yake mata;
Ita kuma suna hada ido, ta yi saurin janye
kwayar idonta, ta fara kokarin bude Jakarta tana
laluben wayarta da ta dameta da kara, don haka can
hankalins ya tafj har ta kulewa ganinsa jina amsa
wayarta da dariyar ta a hankali har ta shiga soran.
gidan Anti Hauwa. Ta saki marufin wayarta bas,
Haske Maganin Duh-8 MAITURARE
Anti Hauwa'u na kokarin fitowá daga oikin gidanta
sai su kai kacibis..."
Anti Hauwa talja baya, ta bude báki sake tana
mata kallon mamaki, ita kuma sai ta rungume hannu
kirji,tana matakallo-kasa-kasatana mai
murmushi.
a
Anti Hauwa ta ce, "wai yau Sakina nake gini a
idona? Yeastie rabo?" Ta ce, "wallahi a gurguje,
naga kamar ke ma fita za kiyi:* Ta ce, "ba damuwa
fitata ba ta zafi bace makota zani barkar haihuwa,
ko da dare ko gobe na loka, bissimillah man." Ta
bita suka koma dikt, Suka zanna akin kujera daya ta
riko hannun Sakina tana mata wani kallo sarma da
kasa. Ta yi kasa da kwayar idonta tána murmushi ta
ce, "kai Anti wannah kallón fa?" "Na sha'awa nd,
kinga inda ki ka komackuwa Sakina?" Ta zame
hannayenta biyu, ta eire mayafinta da Jakarta tà aje
gefe ta yi dariya, "Antina kenan, bari mu gaisa, ya:
garin ina Yayanmu da,yaran?" Ta yi ajiyar zuciya,
"kowa lafiya, ku din fa da yarun dayan gidanku?
Kowa kalau dinshi. Ta mike bari na kawo miki
ruwa da dan abin tabawa. Ta ce, "Allah ki bar shi
Anti cikina ba ko spače daga fa gidan Hajiya nake
kin kuma san Häjiya dai ba damá." Ta co, "haka no
Sakina, ai Hajiya ta fi kowa missing din ki cikin
family." Ta ce;."na зani wallahi yau da ta ganma.
baki ga anda ta yi ba, har tausayi ta ba ni." Da.
10
3
Haske Mağanin Duhu-8 MAITURARE
hannunta, haba dai idan amarya bata hau doki ba, a
ko aza mittia kaya? Ba komí Anti, yanzun muna
neman na kai ai' Ta'dan buge ta, ko dai ana.cin na zawarawa?" Sukai dariya, ta fito tana mata rakiya ta
co, "kin yi min shiru ko ba zawarawan ne?" Та:
lumshe idonta da fara'a sosai a fuskarta ta ce, "haba
dai, kin san ni ytztai ba na harkar tsami, don đai
kar na fasa kwan'ne, na bada maku karni, ke dai sai
wani jikon Ani, na gode a gaida kowa."
A nan suka raba suna begen juna, ta tako a
hankali cikin nishadi zuwa gidan Hajiya. Masallatai
sun shiga wazifs har arfarashirin kiran sallah, don..y
haka ta dan kara saeri don ta isa, tsakar kanta ta ji an
ce, "barka da dawowa, yi ta burin Allah yasa ta
nan za ki dawo don na kara ganin ki, don tun da ki
ka wucé ki ka sace zuciyar ta kisa koda motsi. sai
yanzun da ki ka dawo, Allah ya ss ba zan 6ata ba."
Daidi nan aka rangáda kiran sallah, ia juya ta kallar
ta ce, "Sai ai haramar Masallaci, nan wuri kayan
wasu ne ajiya akai."k
Fun ta wuco, züciyartaá na tafess, ai ba Muttakai
ba, kaf mazan gari mi ta tsana a yanzun balle kuma...
mazan layinsu sakarći kenan. Wannan ya ruguje đan
farin cikin da ta yi-guzuri.
A gidan ta vivdallah, sainan tayi sallama da
Hajiya suka rabu suna begen juną, don har. gindin...:
mota ta rakotă da yaran.
12
L
:
22
Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE
yaran ki ka zo keman? "Eh su na kawó su gaishcta,
e bar ta ke gaya min Mory tha ta haihu ba ko labari."
o"Wallahi ai ta sha wuya da kyar ta kai labari ai."
"Wai, Allah ya kyauta, haihuwa kehan masu gari,
Allah dai ya fisshe mu ta kullum." Amin dai, Ni ma
dm ai bari na yi duk kusan lokaci daya nima da kyar
dia da na kai, har na yanki ticket" Suka tafa su kai
dariya. mk
Sunci gaba da hirá. sannu-sannu har duhun
Magrib ya kawo kai, Sakina ta fara lalubar
mayafinta zata yafa, sai Anti Hauwa ta tsaretá da ido
tce,Kia ko san:mutuminmu ya yi aure?" Ta yi
mata wani irin kallo, lokaci daya ta hade fuka ta.ce,
"Um na taa ji can a gari, tun daga ranar bar iuma
marabe da wani labarin da. ya shafe shi 1, ni
zumunta nackawo maku, ba jin labarinsa na zo ba."
Ta thike, "kin Karasa kerata, sai wani jikon." Ta riko
ta tana ban hakuri, Ta ce, "Lah ba komi ai kinga
duku ma ya yi, dole zan tafi kada ma Mashkurah ta
tashi ta.yi tai ma Hajiya rigima bae fito mata da
abinci ba, ganin muna tare kuma a ciko cikinta a
gida." Haka ne, bari to na kawo miki kilishi kya yi
ma 'yan gidan tsaraba." Та се, "Тo godiya nake
Anti. Takawo mata shi fal takarda, da wasu lemuna
manya ta ce a bawa Musadik. Ta yi godiya da yawa,
ta falle jakarta tareiro dubu biyu ta cé, to ga wannan
a saima yara kayan kwalliya." Ta yi saurin rike
1
ה
At
Huske Maganin Duhu-3. MAITURARE
Wanshekare a gidan Maryam ta yi wuninta
zumbur, kuma bata tafi da kowa ba, a daidaita sahu
ma ta yi shata ya kaita har kofar gidan. Maryam ta yi
farin ciki maiyawa. Sun yi hirarsu, mai dadi duk ta
inda Mery ta sako zancen Barista sai Sakina ta bi ta
goce, har dai ta karea yi mata tseguni sai tai daiymurmushin nan pata mai kyau ta ce, "na zo miki
zumunta ne, kawai, Muttaka yanzun mun ma juna
nisa, yana, wuri daya nima ina wuri daya, bin
licla kwafkwaf din fa na me ne ne? Sai šu kai murmushi,
to a hakan su ka rąbu bayan ta cikatada alhairi mai
yawa, Maryam ai mutum ce ta nuna mata soyayya
aiyaka tamkar. yar uwarta ta jini (To mu masAllah ka
sada mu da masoyaamu na alhairi a duk inda suke,
wadanda za su yi mana son Allah dən girman zatin
Allah, ba da wata manufa ba, 6ovayya Amin.)
12
An yi bik an kare lafiya lau, can na gano maku
ango bakin nan vamkar genar auduga sabida tsananin
haskawa, zuciyanoni terker me yau dai zai dau
Sauraniyar mets, malar da ya kejin da dsi duniya ba
ya kamar ta, gata da ifanyan jini budurwa shat. Yau
sabida tsanania dadi bai san a wace irin Aljanna zai
shiga ba.Lallai aure Aljannar dumlya...
Ba Jaifi amarya dai ts yi maraba, don itama a
shiryenta ta iso ga Marmenis be ta yi wasa ba,
13
Haske Magkhin Duhu-3 MAITURARE
shiryata da kyatü kwarái, dou haka kawai sai aka baje
kolin kauna, ba'ji ba gani. A cikin sati guda daya
rak.
Yanda na sio ganin Barista bayan Amarci, ba dai
haka na ganshi ba, yanayin fuska kidaran-kadahan.
Sai dai ya dan samu nutsunwa don. kadaici ba kyau
mace tufa ce baba ga da namiji.,
Akwarr a iashi ba wuyd guria Allar, wata daya
cikin na biyu sai ga sweety da ciki mai azabar
wahala. Gaba daya sai gida ya