Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
5 / 11
yi kurum da shi bayan ya yi kasa da idonshi, har ta gama amayo da abinda ta kulle nashi, ta kuma tabbatar masa wannan aurenshi ne ba hannunta a ciki. Sai kawai addu'a da zata yi, Allah yasa alhairi. Daga nan bata kuma cewa komai ba. Ya yi godiya ya tashi ya tafi. A ranshi da alwashin ba gudu babu ja da baya. Ta waya ya lalubo Murjanshi ta gama murje shi da kalaman soyayyarta da take kashe masa jiki, ya ringa jin no going back, Murja ita ce hasken zuciyarshi da ke jagoranta duk wanihaske a rayuwarshi. A lokacin ya gabatar mata da maganar turo magabata, tunda Hajiya ta amince, ita zancen ya yi mata dadi ta yi wani sanyi da ita, ya ce "Ya na ji kin yi shiru tawan?" Ta ce, "Na gama mutuwa nawan, na kusan zaman amanarka, zan koma karkashin Inuwar soyayyar nan taka, ka ba ni abinda nake ta buri a kanka. Waiyo zan mutu kan sonka." Ya kyalkyale da dariya ya ce,"Naki wasa ne, don nasan düik kuri ne ina miki kamu daya duk za ki rikice ki ce kin fasa ku din da ragwancin tsiya." Ta ce, "kai? Ka san 166 Haske Maganin...2 Maiturare girman sonka kuwa? Ai sha kuruminka Jarumta zan dinga'ma mai yawa." Ya ce, "to Allah ya sa." To ire-iren wadannan kalaman su ke kara tunzira shi wurin kara son dole sai ya yi wani abu da gaggawa. An bashi dama a gidan nasu da ya gabatar da komai, don haka da kwarinshi ya isko gidan Hauwa ya kuma samu mijinta, kallonshi kawai ya yi, ya ce, "Ga shí kuma ni uzuri garan, Bauchi za mų je kila in yi sati, sai dai ka tuntufi Yaya babba su ne 'yan zaman gari." Zancen bai masa dadi ba, amma baya so ya sawa zuciyarshi damuwa, tunda ya ji ya gami, ba gudu ba ja da baya. Ya sa ya kada kanshi ya yi gaba. Da ya same shi.da maganar, shi bai dau dumi ba, ya ce "ba komai zan tuntufi sauran da su ka dace." Nan dadi ya kama shi, ya karkace ya zaro dubu dari. A ranar da dare aka kai, uban ya ji dadi ya yi godiya, ya ce ba ya son wani kai-komo ya sanya rana wata uku su je, su ci gaba da shiri kawai, 11 don haka sai su ka ji dadi, sun rabu ana yaba halin dattakon juna. To fa aka ja tungar fara shirin biki. Barista na Hajiya bai gaji ba, ya iso da tambayar ya za ai maganar hado lefe ne? Ta ce, "Ya ko za ai 167 Haske Maganin...2 Maiturare Muttaka? Ba kaga yanda akai ba, ai ko da kanka zaka iya hadowa sai kawai ka kawo 'yan kaiwar anan ai ba za su gagara ba." Wani irin takaici ya kara kama shi, uwa uwa ce, ya kuma san haka, da take me dalili ne, sai ya yi kasa da kansa bai ce komai ba, ya yi sallama da ita ya tafi. To da so da tausayi irin na uwa, sai itama ta ji bata kyautawa gwaggwale shin da take, to amma tana yin hakan ne don ya gane babban kuskuren da ya yi, kada ya kuma gigin sakewa. Lokaci na dada ja, Barista bai yi komai ba dangane da shirya lefe. A wani yammaci suna yawo da ita Murjan, sai ya kalli kafarta ya cе, "mu ga 'yar kafar nan taki, size nawa ne ki ke sawa, idan na tashi hado kayą kada mutum ya yi kuskure." Ta ce, "Au, da ba ka ma fara hadawa ba?" "Wallahi bari kawai, ina da hidimomi ai da ki ka ganni in wata sabgar ta rike ni ke ba kya сe ni ba ne, ina ta kokarin ganin gun da za ki zauna ya daidaita ne." Ta ce, "umk, to in haka zai baka.. matsala man, ka ba da ba sài Mama ta hado ma, tunda tana hadawa mutane?" Ya ji wani sanyi a ranshi, ya ce, "Haba?" Ta ce, "Ah walzhi kuwa, ba ka san sana'arta ba сe?" "Na dai, kina fadin tana saida kaya shi ke nah, na huta, dama abun ya tsaya min a rai. Sai 168 Haske Maganin...2 Maiturare ki gaya mata idan ta yarda sai kawai na tura kudi ta hado din." "Me zai ko hana, ta yarda ita da ke kwangilar hadawa wasu? Bare kuma surukinta." Ta kashe masa ido, ya sa hannu ya lakuce mata hanci ya ce. "Kin gan ki da wani kallonki sai kin sa na bugawa wani mota ko?" Ta kuma yin kasa da kwayar idonta da wani murmushi akan fuskar ta, ita dai tana son Barista, gani take ba wani namiji da ya kama kafar shi a dukkan komai. Soyayya manya. А dade ana yi sai gaskiya. A wannan daren taima Mamarta Maryam maganar ta ce, "Ya kawo man sai a hada masa." Ta kanainayeta ta ce, "Mama don Alian ki bude ido ki zabo min komai classical, irin lefen da za'a dade ana kwatancensa Mama." Mama Maryam'ta yi đariya ta ce, "Ah to, ba sai abunda ya bayar ba? Ko ko zan tilasia ya yi abunda bai niyya ba ne?" Ta ce, "Ni dai Mama dou Allah zan ma gaiyato miki shi, ku yi maganar." Ta ce, "to sai ya zo din." A waya ta gaya masa gobe ya iso zai ga Mama za su daidaita kan maganar lefe." ya ce, to zai shigo da dare." 169 Haske Maganin.... Maiturare Har falon Maman ya isa, wanda shigarshi ta biyu kenan, tun farko zuwan s1 da ya shiga ya gaisheta sai kuma yau. A shi ya yaba ma tsarin falon komai ya mishi a can-acan. Bayan gaisuwa, Murja da kanta ta gabatar masa kayan maraba da bako, se Mama ta koreta ta ba su guri za su yi zancensu o da itz ne za ai. Ta tashi ta shige ciki tana dariy. Tana shegumin tsakanin ita da Maman ko wa 1bun jin lunyar? (zamani kenan). Sun yi magana ta fahimta ta ce "To kamar na nawa za'a hadan?" Ya ce, "to amma .i ba zan iya cewa ba tunda ba sani nayi ba, dai hada wanda ya dace sai ai min bill na kawo" Tа се, "Ba haka za ai ba, bári kaga a f da sle kaga ni, sai ka san a wane ajin za kai magana." Ya ce, "haka ne." Ta sa aka rito da lefen da ta hada set biyu, daya dubu dari biyar da sittin daya kuma na miliyan ne da 'yan canji ba ko yari kaya ne kawal tsura, ya gani akai masa bayanin kommai ya ce, to zan aiko da nawa kudin Mama sai ki badą account number dir tāki, sai kawai na turo da kúdin." Ta.ce, "Ba laifi." Aka rubuta aka ba shi, ya yi sallarna da ita ya taћ. Sha biym washegarin ranar da su kai magana, bankinta na first bank su ka yo mata 170. Haske Maganin...2 Maiturare alert na shaidar kudi sun shigo daga account kaza. Tasha mamaki, miliyan biyu ya turo mata. Eho, daga uwar har 'yar tsalle su kai, suna murna. Barista ya yi magana da babbar murya. Nan da nan aka tashi tafiya, ta hada wasu 'yan kudinta sai tafiya, aiki ya samu mata. Gwargwado ta tsaya ta fito da 'yarta kaya ne gasu nan har da na banza, itama sai da ta ci jikinta, don so take tai komai na garari, bikin 'yar fari? Ba dai gold a kayan amma kuma an zuba fashion har da na banza, duk yawancin kayan da zata saka da kalar fashion din. Haka nan ta iso Kano a wata safiya ta Juma'a. Lokacin da Murja taga kayan, wai duk nata ne tamkar tai iskoki don murna. Har falon aka kuma ķiranshi ya gani. Bai san Value na kaya ba, amma kana ganin kalan kayan kasan sun ci kudinsu, ya ce, "Sun yi Mama, Allah ya saka da alhairi." Ta ce, "Yauwa amin, an dai kara wasu kudin, kasan mata da tsatsuba." Ya ce, "to kamar nawa kenan?" Tai dariyar nan tata ta ce, "Ah ba komai, ai duka yiwa kaine, sai dai lan sanys gold ba, in ka samu dama kana iya zuwa da kanka sabon gari ko bakin asibiti ka zabi wacca tai maka ka saya junda ana sawa, an dai sa fashions ai ka gansu." 171 Haske Maganin...2 Maiturare Ya ce, "Ba damuwa za ai insha Allahu." Yan aikin gidan ne su''ka.jide masa kayan tas aka dure su a boot din imotar shi. Bai tsaya ko'ina ba sai gidan yayarshi Maimuna, ta ce, waiyo Muttaka lefen nan ya yi min, Allah ya sanya 'ya'yanmu a wannan danshin." Ya dadа Gararrajewa akan kujera dadin an yaba masa kayan Sweet heart Ya ce, "To amin Yaya." Та ce,"Kai amma ba zzan yarda da kanka ka hado ba komai latestne fa, kuma na zaman yayin gari." Bai tunanin komai ba, jin an sude da yabo, ganin da yanda ake gwasale shi kan auren kawas sai ca ya yi "Ai uwar Murjar ce la hado-min, a. fitar da ta yi warman satin yau din nan ta dawo kin san 'yar kasiwa ce." Ta dago kai da sauri, "uwar Murjar kima ita ta shige gaba ta hado lefe?" Kallon da ta yi masa sai da ya ji a jikinsa. Sai yá rage zumuıdi ya -ce, "To ya za ai gani nayi sana'arta ce, kuma ni na nema, dana tuntubi Hajiya da maganar da ta ce kawai na hado da. aina sai na kawo nan sai akai, to kin dai san ba co an iya sanin komai na mata ba, kada naje na wafsa da ta tuntubeta sai ta ce na kawo ba comai ta shirya fita don hakan." Ta ce, "Umk ta kyauta kuma nawa? Ganin yanda reaction dinta ya yi, sai yasa ya rage kudin ya ce miliyan guda na bada." Ta ce, "kai amma dai sn yi da yawa, 172 4 Haske Maganin.... Maiturare 3 d yake su sun san komai kai duk da hakan dai su fi karfin wannan kudin." Ya ce, "Eh ai itarma ta fada, da na tambaye ta ciko ca ta yi yiwa kai ne." Haka ne ni 'yar ina ce ne? Zan ee turyanturyan, kwatance tsaf ta ce "kasan da yake ba а je irin sa-ranar nan ta al'ada ba, duk ba a waye da komai ba." "Haka ne." Ta ce, "kada ka kuma gayawa kowa ita ta hada kasan fahimta fuska ce, mu kuma mata da daukar dumi komai akai sai an yi tsegumi da wanda ya isa da wanda bai isa ba." Ya ji dadi ya ce, na gode yaya, sai ki shirya mu je gidan Hajiyan a zuwan ke ee ki ka hado kayan." Ta ce "Ba komai, sai mu je din." An kaima Hajiy& kaya ana ta daddaga mata, ana ta mata bayani, ta ce "bassu haka Maimuna, Allah ya sanya alhairi, yasa da mu za ai." Ta се, "to amin Hajiya," Nan aka bar kaya sauran dangi nata zuwa gani, Anti Hauwa tana kallo fadi take, "Ah lallai Barista da gaske yake, yanzu ne yake cewa wani abu." Wata Kakarsa tana gurin ta ce, "ke dai Hauwa ko dai kishi ne?" Ta ce, "Da shi dinma baba Uwani. Don ni ko hankici ban gani ba na fadar kishiya bare inga akwatu, dole ko na yi kishi." Ta ce, "yo na nawa kuma, kin dai 6oye kawai dai fada ne ba kya yi." To haka ne baba 173 : STOYNTIьМ ...impoM Stat ρ 290 zmu 2η λαγο Ο q3! PIKsu qI K sasi is a 22 BY Mahest ratin airs it frua ist swix in stto of at vadmiss an eb THE B - 55 Es in 30 Bi ny in on adati "a a sd ster El riseed" so at teet acnatak setin sb avaw a gd lub ed abs 3 1-82 1 Esasag nus ks Kags CC 9 DO. LHIKS பா 97 sari srinist Es Bed st gli swo iv as ice indo ismod is a mாய p KOWS! ".ed sai ind shas ab sai By sigaw sh inugoes uda il ise yay sbog nec ibsb ij sY onsi sit or os (avuss neviish sbig at in air le am at kons Ba ce IS KSANE siear easbbEb a1 SUs EyA AYH stisi nA anaisM silen vaasd".insved sism at a E SO ET IS sub ennisdis syas By dalia "svijsH nims ot" Ewus Bien igasb πε2 s isd sis asν iellsi dA" ,axst ibat olist snas swosH taA .insg inew swso syny sley lay sb stersal isb s niug sast szisksK ssW ".uds emnib ide " 33 &T "Son inaid isb ok swusH an sd insg ad isilnsd oк in nod jaswu spa iy an od slob aiswis sgri. ossd syirieit isbst eyod isb nik smuk swan aa py" 55 aT "idz sded on'sXed oT "iγ sγd 26 3α sbst isb iswn 13 Has:ke Maganin...2 Maiturare dont care ne, babu ruwansu suna taya shi giggiwa. Shi dai Ibrahim sannu-sannu yake bin al'amari, baya ko bashi sha'awa a ganinshi akwai zalunci da son kai a gurin Barista, to oho dai. An shiga satin biki, amarya dubu dari biyu da hamsin ya sauke mata kudin nata shagalin, ban da nasa reception da ya shirya a Samir Palace, maza da mata kowa ya zo ya ci banza. A satin aka tara Jama'a aka kai kaya, dangin anuarya baki har kunne. A dangin ba wasu gaiya da aka debu, jerin su Anti Hauwa da yayyansa, sai kanwar babausa kawai su suka kai. An ko ciko su da harkar arziki, fadi suke lallai Barista ya debo babbar harka, dole ya ringa komai isa-isa. Anti Hauwa ta dawo gida abunta, jikinta da zuciyarta da mutukar sanyi, shi kenan namiji kenan idan yana yi. da kai babu ya kai, yana gama yayinka shi kenan kashi ma ya fika daraja, ta Sakina ta kare, ta Murja ake yi. Rayuwa kenan! An daura aure lafiya lau ranar Lahadi a ranar ne aka kare shagalin bikin za'a kawo amarya gidan hasken ranta. To a ranar ne dole 'yan uwansa da abokan arziki suka cika gidan Hajiya wunin biki ya tashi, amma da hannunta bata 175 Haske Maganin... Maiturare baiwa kowa cinga ba. Kuma nan nc za'a fara kawo amarya kafin a kaita gidan mijínta. An iso da amarya sha biyu saura yawancin dangin ango sun wuce sai na kusan da dole dama kwana za su yi, aka kaiwa Hajiya ita aka danka amanarta a gurinta. Taima Annabi Salati, ta ce, "To an gode muku su kuma Allah ya basu zama lafiya." Abinda tai ta maimaitawa 'kenan. Nan aka gama haska Video din da akai comeboy da shi, a tare da wakar da aka shirya musu ta aure tna tashi kadan-kadan, don ma da hayaniya gidan ıxmkar ya tsage. Nan dai aka tattarata sat gidan miji fagen fama. Nima sai na bisu da addu'ar fatan alhairi (to ko ya ya). To a ranar Asabar din da kai dinner din Barista, Uinmi Yusuf, kawar kanwar Sakina ta zo gidansu Sakinan gun Bilkisu, dauke da irin Jakar nan da ake rabawa gen biki wacca akan manna hoton ango da amarya. Jakar ta dauku wadanda su kai aikin Computer sun dauke su da kyau, shi yasa hoton yakc plashing idon duk wanda ya gani, sai an tanka, couples din sun yi kyau a hoton, duk da hadawa a kai, amma dai sun yi bala'in kyau. Wa iu ke zato? Barista ne da amaryarshi Murjanatu. Lokacin da take yin sallama, Sakina 176 Haske Maganin...a Maiturare ta na gama alwala ita ce a tsakar gida ita ke amsa mata, lokaci daya Jakar tai plashing dinta, ba wai don ta gane ko waye ba, da ta yi masa kallo na biyu sai gabanta ya yi watz irin faduwa, Barjsta Muttaka hooks Murjanatu Sidi? Eye!. Ji ta yi duniya na juya mata tamkar tana yawo kan gajimarc, da hanzari da bata san ta yi ba ta isa gun Ummi Yusuf, ta karbi Jakar tana kara gani sosai. Ummi Yusuf ba tare da ta san komai ake ciki ba. Та cс, "Oh ni 'ya su, wanzan Jaka tunda na amsheta kowa ya dora idonshi anta sai ya tanka, ni har Jakar to fara ban haushi, shi yasá wasu suka ce basa ra'ayi don tallan kai ne, waní namijin yana gani sukuf za ka sbige masa rai ina dadin wannan sabgar."Bayani take gaba daya ita hankaliuta ya dauku kan karema Murja kallo ta gano abin da take da chi da ya ja ra'ayin Barista har ya yi nata korar kare irin haka ba laifin tsaye ba na zmne. Lallai da gaske namiji ba abin yarda ba ne, avun da kawai za kai kokarin rayuwa d. shi da zuciyar zaman zaman tare amma ba vai sadaukar da kai da soyayya ba. Da gasken dai mace ce ta dauke masa hankali daga kanta. Don haka ba wai fahimtar Ummi take, ba, bare ta gane batunta. Ta saki ajiyar zuciya, Ummi tana.. murmushi, "Anti ke meye naki ra'ayin don naga kowa ya gani sai ya tanka." 177. Haske Maganin...2 Maiturare Wani busasshen murmushi ta yi da ya tsaya iyakar lab6anta, ta tsare ta da ido ta ce, "ke ina ki ka san su?" Ta yi murmushi, "Kawata ce Anti Sakina, taré mu ke B.U.K da ita, son gayen nan take kamar ta mutu, shima ba laifi yana taya. mata so, don waní lokutan yakan zo tafiya da ita daga school, idan muna iare yakan dan gan mu. da 'yan canji, wai ma sha lemu, yana da alheri sosai, ya kuma aje masu kyau. Dama. Murja 'yan karya na sani ba zata auri miji mai sauki ba, mai zafi zata kawo. Ya yi kuma babbar harka, don bikin nan ba laifi kudi sun ce wani abu." Ta gyada kai, nuna gamsuwa, a daidai lokacin Bilkisun ta shigo itama ta zuro kai tana kallon abinda ake sharhi a kai. Itama gabanta ne ya fadi, ta yi saurin hada ido da Sakina, sai ita ta yi saurin dauke kai, ta saki Jakar ta yi saurin tada sallah, don ma kar a ci gaba da kirar. Bilkisu ta saki Jakar a sanyaye ta kalli Ummi. Тa сe, "Mеe ye ki ka kalle ni da ido? Ke ba tai miki ba ne?" Ta tabe baki, "Ummi mijin Anti Sakina ne fa." Ummi ta bi tsayin garun dakin da sulu ta zauna dabasa Kasa. Ta ce, "Don Manzon Allah? Kai, gaskiya na kwafsa wai! Don Allah ku yi hakuri, ban sani ba. " Ta ce, "To me ki ka 178 { SADINSION RI Sudiy as into ses is amaa seel st s sai by stil is sise un Sdential Bresi ue trolled gass sex menis agat Logidz ovewed snез Wegi san sainst us at unded azet ued yod ne and ida awirt sisd s ide is Ad s trast in unitany sy lawad in dedud ab ijay ay skap nsuek naY inasgdaz iriswcil in sysiug .swumsh stsw sb 30 dest st oyswad ede aT "Cawok ikyits siad sloga" susi inwel IN I BWEysaT "ismokB cc 25 18 sinids mad sol ise sd is sid a l sg b sisa so st SISIN EVER Slst 30 mA ide aboda"00 1oz owio sb nud s is ilakned ss dub nswnduds nnnna s ise" Yol um at isa is veb sbug sh i si sli sb udst i stniki id лг "uvid salub site in is sbs A"shusy sy deliA am"ce si ccsp s stusK sewed or mand musaSY MEISY N HOST 200 KID 221 e0 quiris 25 20KS DE SEL is side STIS 'ES basy sish a mus τS SEWIDE shiswaven iss ism iubut igat Ishad esami sb staintsdas sving67 sti ebud as obi sisli of sws'sdz oyek n sgn 180 Haske Maganin...2 Maiturare da fadan da Amma ta yi, kasa motsi ta yi, bare ta tallashe su, sai Umma ce ta ji kukan ya isa ta shigo. Taga Sakinan zaune tana kallon su itama tana hawayс. Tasa hannu ta dau Mashkura tana jijjigawa, har tai shiru ta bata ruwa, shi kuma dan boy har ya gaji da kukan sai kawai ya yi shiru ya tashi a guje ya yi ficewarshi sabgarshi. Yaro kenan baya da wata damuwa. Umma ta manna mata Mashkurah ta ce, "ungota bata, lafiyarki kuwa?" Ta share hawaye ta ce, "Ba komai." Tsayawa ta yi kawai tana kallonta, har ta fara bata abincinta. Sai ta fice daga dakin tunda bata ce mata komai ba. Sai Amma ce take gaya mata tana fada. Ta ce, sai a hankali ai a buri da ciwò sosai ta ce, "Saboda shi ai sai ta mutu ko? "Sai a sannu abubuwan duk za su bi jikinta, ki rabu da ita ta ji da guda daya, kada ki yi mata duka biyu." Ranta a 6ace ta ce, "umk, Allah ya kyauta." A ranta tana tunanin yaran yanzun basa ko kawaici tamkar su ne suka san darajar so. Sai aikin son amma ba dabarar yanda za'a sarrafa shi, a ci moriyarsa. Ta yi kudiri mai zafi, rayuwarta sabuwa za ta yi facing ba ragaiya tsakaninta da maza kamar yanda su ke 'yan sha'awa to itama ido zatą bude 180 1 Hasloo Marganinna Maturare ta bi layin nata 'yan kwadayi kawai a ci kudi, soyayyn K oho, A satlyar washe gri, ta karkade takardun Makarantas a, da. niyyar neıhan matallafin rayuwa. Ko ta rage radadin zuciya. Da farko muji taiwa magana ya ce, ba komai ta yo photostart zai kai mata Nepa yana da hanya. Ta ce ita dai ta li sha'awar teaching, don ya fi saukin ai'amari ga sabgar mata Ya ce, "ke dai kawai ki yi ta addu'an dacewa, wanda ki ke tunani ba lallai ne ya zama shi ne mafi alhairi gare ki ba."f Ta ce, "haka ne, Allah dai ya ba mu sa'a, Amin." Da kanta ta iyo photostart din takardun, ta kuma je Teachers board ta sayo form ta yi applying aka gaya mata ana ko gab da daukar Ma'aikata a cikin board din, don haka tai addu'a. Wannan ya sanyaya mata rai, Yaya Muji yana tunanin suna da kafa bangaren Nefar nan, shi ne ya fi saka buri akai. Da kanshi ya kai takardun an kuma ba shi tabbacin insha Allah kwana kusa za su yi replacement, don akwai da yawan Jama'a da suka bar aiki a lokacin. Don haka sai ta dawo ta dukufa da addo'a, wannan ya sanyaya mata zuciya, tana da buri a geba mai yawa, wanhan ne ya sata fara dan ziyarar Jama'arta. 181 Haske Maganin...2 Makurare Ranar talata, ta sa aka fito da motarta daga gareji akai mata service aka bata abinci, aka dai tabbatar da lafiyarta, har Muji ma ya hau ya dana sannan ya dawo mata da makullan. Ta shirya tsaf, da'yan yaran a sun dan gyara, sun yi kyau. Ta ratayo Mashkura a kafada za su fita. Tana sallama da su Amma ta ce, yau zan je na gaida Hajiyan su Musadik, Amma ta tabe bakil ta ce, Za dai ki je jin gulmar auran da ubansu ya yi ne kawai." Ta yi wani irin sak da ita, ta kasa cewa komai, don har ga Allah i ta ba wannan се manufarta ba, don ma zatan. Sai ta ce, "kai Amma, ni wallahi ba wannan ne a gabana ba, duk tunanina ita din yanzun ta zama wani bangare na rayuwata da dole mu kasance cikin tuntubar juna da zumunci idan na duba kyakkyawar alakar da ke tsakaninmu, amma tunda kin ce haka na hakura na fasa." Umma ta ce, "kinga yi tafiyarki inda ki kai niyya, in ma gulmar ki ka je ji ai ba ki yi laifi ba, don gulınar taki ce kuma mai dalili ce, yi tafiyarki, kada shaidan ya rinjaye ki, ki fasa abin da ki ka yi nufi na alherin." Amma ta yi dariyad ta ce, "Allah to ya baku hakuri, da naga kina rawar kan a fito miki da mota, shi ba za ki maida 182 8 Haske Maganin...2 Maiturare masa abarsa ba, tunda kin je kin kwakwale naki kayan?" Gaba dnya sia ta cire mayafin jikinta, ta kwantar da Mashkurah ta ce, Amma yi hakurí na fasa zuwan wallahi, amma maganar mota, tawa ce ba aro ya ba ni ba, kyauta ce, tunda ko haka ne ba zan taba maida masa ita ba ko da ita ce karshen motar da zai hau a rayuwa. Musulunci ma ai bai ce ka mai da ihsanin da miji ya yı maka ba a halin zaman jin dadi ba. In na maida ma zan iya maida sadakina kenan." Sabida kuluwa da ta yi fitar da ba ta yi ba kenan a ranar. Ta yi ta kunai, amma ko ko kallo ba ta isheta ba, sabgoginta kawai ta shiga. Washe gari da ta huce, gidan Yayarta Zainab ta wuni, sukai hirarsu ta zumunci mai dadi. A nan suma suka rakashe da 'yan gulmammaki don itarna ta jiyo labarin maganar auran. Ta ce, "ni na taba zuwa gidan matar wata rana sarin kaya da ta kawo wasu Pakistan, na bi Rukaiya Ado da yake itama 'yar kurda-kurda се, ita ta kai ni, kai Barista dai to. Allah dai shi kadai ya san karatun bebe, amma ya zura jiki da yawa. Idon iyayen matar na bude su ke, duk da dai ba zan ce ga wata illa ta su ba, amma kwankwarru ne. 183 Haske Maganin...2 Maiturare Irin wadanan yaran kusan su 'ya'yan da ba a sa su, ba a hana su, sai abin da su ke so, shi Iyaye ke so. Da wuya ya dede matsala ace ya kaita gidansu ai mata duban tsaf, her a yanke hukunci mai ma'ana." Sakina ta ce, "ohon masa shi ta shafa, ni ai nai masa nisan da ba zai iya kamo ni ba abadan." Yaya Zainab ta ce, 6acin rai dai inda ki ka mato akan son Baristan nan, yana gama dawowa hayyacinsa, yana ta50 ki amincewa za kiyi." Тa yi kwafa "Anti, na sani yawancin al'amuran duniya Ubangiji shi yasan makararsu da mafararsu, amma a inda na cire rai daga Barista, cirewa ta har abada nake nufi, wallahi yaran da nake kulafucin rayuwa da su, Allah na dangana. Su ne zaman gidan Barista ya zamewa dole, ni da na samu 'yanci? Ba zan waiwaya baya ba, Allah ya raya su da albarka mai yawa, wuya bata kisa, sai idan har kwana ya Kare. Ni a yanzun ba na ko dar da ya zo ya karbi kayansa. Nima zan fi sakewa na yi zawarci mai dalili." Yaya Zainab ta dai yi murmushi ne kawai don ta san dokin zuciya ta hau. Rayuwa kenan, kowane mutum da salon'yanda ake jarraba shi a rayuwa. 184 a Haske Magunin...2 Maiturare Sai da Magariba sannan ta wuce gida, wannan fitar da ta yi ta sha iska, ta rage mata radadin da zuciyarta ta kwana yi a jiya. Ta dukufa da addu'ar samun nasarar dagewar aiki, ba'a dade ba, kuwa aka kira su Interview a Teachers board. Bata da kowa sai Allah sai abinda ta karanta don haka da wannan ta yi kyakkyawan dogaro. Ba laifi. da nasara ta samu damar amsa yawancin tambayoyin da akai mata, har tana ganin ta gama samun aiki ta gama. To sai dai halin Najeriya a yawancin lokuta ba wai cancantar ake dubawa ba, an fi duba doguwar kafar da ka ke da ita, wannan ya sanya tabarbarewar yawancin al'amura a Najeriya,

Chapter 5 of 11