Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
10 / 11
bata shiru kwana biyu baya yayi na ya daina sona.Ya ce, "haka ki ka. dai ce ko?" Ta ce, "Eh mana, to yaushe mutum zai Ananta da wanda ya ke yo all this long?" Ya gyada kai da ksurin mnya ya ce. "Sakina me ki ke yi ne yanzun?" "na gidasum a dakin da nake kwana, ina cin, abinci ko is hada da kaj?" "Alhamdulillahi ina godiya, kinga aiki nake yi, zan kira an jima." Ya kashe. Maimakon ta ji haushi sai tai muramushi don ta gane a dumi yake, kuma itama ta gano laifimta, yaushe mutoni zai maka babbar kyauta irin weunan ba godiya sai Koraf? An yj wauta sosai. Dor haka Haske Maganin Duhu-3 MAITURAКE tai ta jiran wayarsa, ta kalaman ce da ban hakuri amma har sha dayan dare bata ji kiran ba. Dole ta hakura, ta kwanta barci amma ranta ya "dan sosu kuma ta gudun kiranshi da dare kada ta kunna masa wutar da ba zata iya kashewa ba. Da hantsi ranar Asabar tana kailular barcinta, Mashkurah ta zo ta hayc bayanta tana zungurinta sai ta tashi, ta yi kokari kwarai kan ta lalla sheta su kwanta, amma fir ta kiya dole dai ta tashi, daga barcin taiyo mata wanka, ta shiryata ta goye ta tana jijjigo don ta gano barci take ji amma jikinta ya ki mata dadin barcin. Sai ga kiransa ta dauka, ta kashe murya itama 'yar duniya zata ci da tsinke ta shagwabe, "haba yallabai, wai me ya yi zafi shi ba wuta ba irin hakan wannan shariya?" Ya ce, "Ta dole ce, tunda na gano babu aminci a tsakanismu." "Haba yallabai, wa ya gaya maka, ni da ke shirin mika ma kundin sirrinka yi yanda ka ke so?" Ya ce, "Kya fadi dai yanda ki ke so don ya yi min dadi, ni da baki amincewa ba?" Та ce, "Wallahi ba haka ba ne, ba ka fahimce ni ba ne" Na wana kuma? An ce da tsuntsu ya sunanka ya сс na nawa kenan? Su kai dariya, ya ce, "Maganar gaskiya ban ji dadin abun da ki kai ba, nimayi ne da manufa mai kyau dón kare kimar Iyalina, wanda: koda Allah zai kaddari, ba zã mu yi rayuwa tare ba, ba ni da niyyar amsarta, na bakí duniya da lahira da 1 Nesko Maganin Duhи-3 MAITURARE '. kyakkyawar niyya, sai ga shi ke kin kasa fahimtar manufata.!" i Ta yi kasa da murya, "Afuwan yallabai na fahimce ka, gwargwado, ka yi hakuri na kuma janye kudirina zau bi yanda ka ce din, Allah ya tabbatar da albairi ina godiya mayawaiciya Allah ya maida dubun abunda aka fitar." Ya ce, "To amin, sai a nemi wanda zxi koya imiki ya fadi abunda za a bashi zuwa lokacin da za ki iya, sai ki maida kai, ki yi hattara da wuri nan de wata daya Assigment na baki." Ta yi darya, ba maisala mota sai dai mu ko yamaws wani ua dadi da iya wa ai, Ya ce, "Au tana kwan gidan sauki, sai a dada miki atisaye ko?" Ta ce, "Ba matsala, yailabai ai a yanzun ma fa akwai motar a hannuna, ba dai ko ina nake zuwa da ita ba, sai lokaci-lokaci ua kan fito da ita na yi amfani." Ta wa ce?" Tawa ce, babansu Musadik ne tun ina gidanshi ya ssi min." Ya yi tsaki "shi ne ni ki ke jå min rai don na baki?" Ta ce, "ba haka ba ne, yanzun maganar ta wuce, na amsa nai godiya waccan zan bada kyauta, wannan kuma zata zame min takalmin sawo shi kenan ko? Fakat." Sai su ka shiga wata hirar. To wannan ne. yasjawo. Sakina Lawan ta fara hawa rantsattsiyarta da karfin guiwa, sai ta dada haskawa da wani irin kwarjini mai yawa, Don Alhajin nan ba da wasa yake ba ya danne mata kan Haske Maganin Duhи-3 MAITURARB muciji wasanta kawai take yi da bindiasu Tsohuwar motarta Yaya Muji ta bawa shi kuma ya barwa Yusuflifan din shi. Arziki mal dadi. Barista Muttaka yau safiyar Laraba ta baya ranar sana'a, da kyakkyawan farin ciki ya tasi, da walwala mai yawan gaske, don haka ko office kowa ya kalle shi ya san cikin farin ciki yake, har sai da Ibrahim ya tsoka ne shi ya ce kai mutumin yau ka fi jiya walwala, da raha ka ke sosai, ko an ma ka wisu ne me dadi? Ya sa Hannu ya ture shi suna dariya. Ya ce, "Ban son shegantaka Ibrahim, ba wa ni halin rayuwa ne da dan Adam kan tsinci kan saa ciki, wata ran duhu wata ran haske." Ya ce, "Kai dai fadi gaskiya dai, ko kuma vasu 'yan canji ne su ka shiga accourt wannan fara'ar ba kawai ba ce." Ya harare shi, "kai rwutane kun iya sa ido кав rayuwar Jama'a ko kuwa ya sa muku? In ma wisun ne je na ji an min, sai yaya-naga kana da naka gidan wisun nima ina da nawa meye abin kwakwar? Suka tafa su kai dariya. Haka dai ranar cikin walwala yala komai nаsа, a dade rabon sh. da samun kansa-cikin gamsasshen farin ciki irin wannan. Da wuri ya dawo aiki an yi sa'a Murja ta dawo school da wuri, har ta kusa sauke da'ami nan ma abun ya dada shagalar da shi. 70 Haske Megarin Duhu-3 시 MAITURARE 13. Ys yi wankanshi da yamma shigarshi ta wani yadi milk colour (ruwan madara) an yi mishi dinkin half bubu boda ya yi mishi kyau, hularshi tại daidai da kalar kayanshi, da takalnin halfcover shoe, brown. dYayi kyau ya fito gentleman (dangaye)nsa sosai, da turarenshi mai dadin kamshi. Har sai da Murja ta yi tsugwami ta ce, sai ina yallabai ka min kyau?" Ya yi murmushi ya sumbace ta da Abdul ya ce, "zan je coumtry mall ko Jifatu zan siyayya da ta gida da ta Hajiya, amına dai zan biya wata dubiya." Ta ce, "To Allah tsare hanye, ban da kallon 'yan mata." "Wah! Nil Ina da 'yanmata kamarki wa zan kallah?" Ta ce, "kai dai je can, Allah ya kiyaye." Ya fita yana dariya, Murja sai ita. Wuji-wuji iskar demuna Irin uban siyayyar da yayyawa Musadik da Mashkurah ta gani ce a fada, tun daga kan kayan kwalam, zuwa na, amfani haka uwar ma bai barta haka nan zikau ba, ya yi mata siyayyar kayan shafa samfurin Dove punda a da sanin da ya yi mata su take amfani turare, mai, roll on, powder, shampo, conditioner, duk na dob, kuma komai guda biyu, ya sai mat wasu sarkoki fashion suma biyu, sai agogon hangu aa mata manya shima biyu, da wasu takalmayan shafal marasa nauyi suma biyu sai wasu after dress guda üuku masu masifar kyau. Don haka iyaycn kaya ne aka raka shi da su, Hasko Magertin Duhu-9 NCMAITURAR bayan motarsa. Ya dan hatiyar gwadran dutse gidan su Sakinalais ian tA 3 en)udlon A Karsien soran gidan ya yi sallama da ya tass yaroi aike, Vimma ce th amsa ta yi masa iznar shiga Yara şana makaranta, sai yan yaransa a tsákar gida sune wasatsu Su Amma su ka je suna gaisawa suna tambayarshi lyalansa da Hajiya, ya ringa jin wam nauyi, ya ringa sunne kai yans iinsawa sannu-sannn. Sai Amima ti taike, sai Umma ce ta rage, ba wani kunya ya ce, "wai tna Sakina ne, duk zuwan da nі} bana samün ta?" Tai dan murmushi kadam ta ce, "Tana cikin dakinta tanm jinka yanzun, ba inda ta je tana hutawarta ne ta taso daga aiki"T Ya kalleta ä firgice, aiki ta ke yi nie? ta be, "Lah! ba ka sani ba? Ai ta dade tun hailuwar Mastikurah ba dadewa ta samu aikin koyarwa." Yecs, "Umk ba labari ai Ailah ya taimaka," "To Amin "Da Allah ko zan iya ganinta thu gaisa, ni zan wus maW Тагce, "bari mu ga." Ta shiga dakin tisketa kwance ta yi ref da biki ta rungume filo,fkanta yanda Sakina ta waye tai wani fresh abun na tsaya mata, don haka a hankali ta kira sunanta. Ta се, CORR "ns'am Umima ina jiaki," Bata jiwo ba bare ta kalli idonta, taidan jimeta ce, "Ki fito ku gaisa da Muttaka ya zo ganin yaransa" Ta Kara bararrajewa ta ce, "Yargaldai yarkn ko?Eh&suna jikinsa." Ta cedTo aidya gama abunda ya zo yi, ba ni da alaka 72 a a Huske Maganin Duhu-3 da shi ni ta jini ba inda za ni." MAITURARE e: Umma ta ce, "haba Sakina, komin rabuwa ai baku rabu ba don arzikinsu yaran akwai zumunta mai karfi tsakaninku." "Akwai lokacin wannan zumunta, amma ba yanzui ba, wallahi ba zan je ya ganni ba, don haka, ba zan kaffara ba, Umma kar ki wahala ki yi tafiyarki ga dai yara nan ya gani ko? To Alhamdulillahi.". Daga nan ta kara juyi bata kuma tankawa ba. Umma ta ja jiki da sanyi kalau ta fice, sai ta kasa shiga dakin Amma ta gaya masa sabida nauyi sai ta wuce nata dakin, aka barshi shi da yaran suna masa shirme. Ya gaji da zama, yaga zama ya yi zama ba wani labari, dole ya mike, gashi ya jiyo kiran magrib ya fito, lokacin Amma ta fito daga. kitchen, ya rusuna, "Mu kwana lafiya Amma zan tafi." Ta ce, "To nadallah, a gaida Hajiyan." "Zata ji kwarai." -: Umma na jikin wind tana lekensa, yanda jikinsa ya saki ba kamar yanda ya shigo da kuzarinsa ba. Namiji kenan, ya yi abu kuma ya zo-ya sha masa kai daga baya. A waje yara 'yan Makaranta sun dawo daga Islamiyya, don haka su ya ringa dorawa wadannan iyayen kayan suna shigar mata da su.,Ta juyo tana kałonsu, har su ka gama ajewa sannan su kai waje, kowanne ya- sada shi da alhairi su ka ringa godiya suka dawo ciki dauke da Mashkuralh da Musadik da 73 Haske Maganin Duhu-3 yake kukan sai ya bi shi. MAITURARE Ya wuce da sanyin jiki na razhin daccwa Suna dire mata Mashlura ta or, ya tafi? Suka ce, "eh ya ce a gaida ki." "To yaawz yara ku marmatso da kayan ma ci dadi ko?" Su ude da múrna suna ibu. Amma ta leko ta ce, "Yanzua ba kunya sai ki cí kayan nan, gaisuwa kin kasa lekowa ki yi masa?" Ta ce, "Za mu gaisa ie wataran, amma bá yaazun ba, ina zamana na lumana ya zo ya dagan hankali, don na gano manufarsa, ni kuma Insha Allahu ba zai nasara a kaina ba." Amma ta ce, "rayuwar yaran za ki duba ai." "Allah ya duba min su, in mutuwa nai fa na bar su wa zai duba su? Sai shi Allah duk abu daya ne, rayuwa ta Allah ce wuya ba kisa take ba Amma har sai kwana ya Kare, kowane dan Adam da irin salon tashi rayuwar. Addu'ata, daya Allah ya raya su da albarkar rayuwa mayawaiciya ya tsare su sharri da fadawa rikicin zamani. Ta juya ta fice abinta. Ita kuwa ita da yaran suka barje guminsu da kayan kwalam dinnan a daran ranar ba su ko ci abinci ba. Da aka kaiwa Amma nata kason koro su ta yi da su, murmushi ta yi ta ce, "Aje nan kh kara cinyewa." Tana mamakin Allah kan halicci bayinsa da taushin hali da saukin zuciya, ba' su da ruko a faruwar yawancin matsala. Sun huta ai don Allah na tare da masu hakuri da yaftya. Misalin taran na dare, wayar ta ta ringa kara, ta 74 Haske Maganin Duhu-3 MATIURARE daga ta kalah ko da ba suua lambobin ba za ku taba Saçc mata ba. Sei ta sanya hanny ta kashe wayar gaba daya don ma kaia ta Jame ta da kara. Barista ya bar gidansu Sakina da mutuwar jiki, a "sonsa ba haka tafiyar za ta kasance ba, to amma ya daura damara da fuskantar duk wani kalubale da zai fuskanta & yaym gudanar da nemau nasa., Don haka bai karaya ba. Koda ya fito Masallscin Isyaka Rabiu ya tsallakn yay sallar magrib har zuwa Isha'i da ya fito ne ya gangaro da motarshi zuwa gidan zakka, a nan ne ya kira lambar wayarta karo na farko tun bayan rabumer snP Ita kuma a bangarenta tana ganin kiranshi ta kaske wayar, gaba, daya. Da mutuwar jiki ya isa gidanshi. Amma da kuduri mai yawa na babu guрп -habu ja da baya. Ky Bayan kwana biyu, ranar Juma'a ya sani baba Sakina normally idan sun je sallar Juma'a basa kara komawa kasuwa sai stuto gida su zauna tare da Iyalansu, ana yin La'asaa shimfida manyan tabarmi a barandar gidan a,dora capet ya zo ya zauna ana gaisawa da jama'ar anguwa, kafin kuma a shiga ..zikirin Juma'a ai sallar magrib, don haka a wannan lokacin ya iso gaida shi karan farko tun bayan ya saki 'yarshi. Lyayenımu masu balin girma da Jarumtar jure al'amuran rayuwa da kawaici kan sanin ya kamata, 75 2 Haske Maganin Dula-3 MAITURARE ko da ya zo, karbar da akai masa ba ta wasa ba ce ta girma da mutunci'har ya ringa gaya masa ai suruki nane, shi ne ai ya auri 'yar wurina Sakina, sai aka ringa Allafi Sarki, santu yato ya kokari Allah ya taimaka." Wani irin mugun nauyin dnhijon varanya kema shi, kai Allah ya yi wa iyayenmu rahama da wadanda su ka-gabace amin. Sai ya yi kasa da kansa. Har su suka ei gaba da hirarsu yana ji, can kamar Alhaji ya san Ziman ya gundire shi sas ca ya yi shiga man ciki ka gaisa da Jarmn'ar gidan." Ya ce, "Tơ b laifi, ya mike da nutsuwa ya tati." Ya same su duk suna tsakar gida, amma sai shi aka shigar da shi falon Amma akai masă 'shimfida suka shiga suna gaisawa, sun yi shtru na'tashin abun cewa, sai'ya ga kawai bara ya murje rashin kunyarshi kawai ya baiyana mata manufarsa gaSakina, tunda ya gane Amma mace ce mai saukin hali Kwarai, gata da kawaici. TOTU Ya gyara zama ya ce, "Amma na sani banda bakin yin bayanin da za a fibimce ni ai min afuwa kan laifina da-na yi, amma ni abunda zan ce kuua gafarce ni ka yi min afuwa na san nä 6ata muku a lokuta da ya gabala, yanzun'gani gare ku ina neman afuwar abunda ya gabata, ina so a manta da komai a taya ni ba wa Sakina bakuri don ta manta da komai mu koma rayuwaumu irinia da kodan sabida darajar 78 2 na Vaske Maganin Duhu-3 yarau da muka mallaka. MAITURARE Fayuwa Makaranta ce, na yi darasi mai yawa akan rayuwarmu da Sakina na gane ba ni da inda ya fi nan, ba ni da inda zan samu putsuwa sama da ina da tare da ita. Amma na sani ta yi fushi da ni mai girma, ban ga laifin, duk wani hukunci da za tai min ba, in dai z atai hakuri mu koma rayuwarmu, kuskure ne ni nayi na kuma gano abuna, na yi nufin gyara shi a gaba don Allah Amma ki taimaka min. Na san nima danki ne tamkar Sakina, za ki min duk alfarmar da za ki ma Sakina alorrkacin yaran nan da ke gabanki don Allah A:ama. Tunda ya ke maganar tai kasa da idonta sosaí sai daya gama, bayanizsa sannan tat ajiyar zuciya ta dan muskyta ta kalle shi kadan ta dauke ido ta ce, "Aliah ya sani ba ni da wata manufa mummuna a kanka, gwargwado Allah ya ba ni fahimtar yanda wasu al'amtran rayuwar su ke aure da shika duk na Allah no, alovai manufofi da kaddarori masu yawa a cikinsu. Allah ya sani na yi kwadayin tun kafin karewar iddar Sakkina ace ka zo kun daidaitawa auranku kun koma, don irin wannan ba farau ba akan ku. To Allah bai nufa ba, har zuwa karewar iddarta. To ka sani yanzu Sakina ta wuce munzali tilastawa, tunda Musulunci da kanta ya bata ikon zabar miji a wannan matsayin. Don haka ka je ka nemeta da sulhu ku daidaita, idan ta yarda zan fi kowa farin Haske Maganhn uhuя MAITURARS ciki ne san zafiu rayuwa da ba a gadan uwarsa ba, haka nan nai fatan Allah ya raya ni da 'ya'ya ne mu, tashi tare cikin hakuri da jure zarnan aure da dadi be i Ubangiji ma shi ya dube ni da tarin ni'imarsa ya ba ni rayuwarhure mai inganci wacca kullum na daga ido na ganni gaban ya'yang, zaune cikin gidan mijina da rayuwa mni ingauss vhi nai ta kara godewa Ubangijina don na san wath baiwn ya yi garc ni mayawaiciya. Ina binku de adbe'a da fatan alberi, Allah daidisia ku." Jikinsa ya yi bala'in cooling (sanyi). Ko ta nan y san idan ya rabu da Sakia yy yi bala'in rashi, kai tarbiyya wata aba ce mai daraja, Cikin jin nauyinta ya aje mata dubu goma yana kokarin yin sallama da ita ne Sakina ta shigo gidan. Ta dan rankwafa Umma sannu da gida, Aminullah uban 'yan kankanba ya ce, "Yaya Sakina, Babansu Mashkurah ne ya zo." Ta yi saurin kallan köfar dakin Amma, sai sadaf tamkar wacca za'a kama tai kofar gida da hanzari ta yi bayan layi ta shiga wani gidan tai zamanta, har'sai bayan da akai sallar Isha'i sannan ta dawo gidan. Ba wanda ya tanka mata da maganar sa, itama-kuma dama ba maraba take da shi ba, har Amman bata ee mata komai ba. Sanda ta dawo ya dade da barin unguwar tupi, amma ranshi ya sos da abinda tai, don yana jiwo muryarta amma ganin ne bai samu ba, tun ranar da ل MAITURARE yn sakota bai kara ganinta ba, duk da kusan kullum sai ya yi kokarin kiranta (msg) kuma kullum rubuta shi yake yi bata replay sai dai ta yi rejecting. Ya rasa ta ina zai fara kchan kuma. 4 Wata shaware ta fado masa sai da ya yi murmushi da ya tunata. Yallabai me Sakina a wani yammaci sun yi waya ya ce, ina garinku fa." Tá ce, "haba dai?" Da gaske, idan na shigo yau zan samu ganin Alhaji da dare." Ta qe, "Sosai ai shi Magrib a gida ta ke yi masa." Ya ce, "To ba laifi, za ma shigo nl da Abokina Umar Kusada." Ta ce, "To marabanku, Allah ya iso da ku lafiya." Ya-ce, "Anin!" Sun shigo unguwar misalin takwas na dare Alhaji ya san da isowarsu, don heka suna zuwa aka shigar da su har sitroom dinshi.n yi gaisuwa, ta mutunci Alh. Umar ya gabatar da &fiucinsu tare da baiyana cikakken bayani da tarih na shi Alh. Ibrahim Kwalli, ko dop bincike na veman aure, ya gaya ma Al haji sun gama daidaitawa da ita Sakinan da izninta su ka zo idan an amince za su yi magana gaba daya na aure.", Alhaji ya gyara zama ya ce, "Ba komi zan tuntube ku, idan na gama nawa binciken." Su ka gode masa, da za su wuce dubu talatin su ka ajiye 79 Haske Maganin Duhumasa, ya ringa kiransu su zo su diba, Alh. Uwr ya rusuna ya ce, ba komi Alhaji si inseui ne, ai mana izni za mu shiga mu gaida su Hajiya. Ya ce, "To ba komai da kansa ya yi musu jagori, sama kowace am ganta da shirin. Tabdi, Alhaji lbblm oai babbar harka. Gaisuwa kawai su ka yi da Sakina su ka wuce, da alkawarin sai sun ji bayani daga gare su. To Amma ta sa Sakina gaba da lalashi da nasika wai ta duba rayuwar 'ya'yanta ta ce, "kinga Amna komai fa na Allah ne, Allah ne kadai ya san karatun bebe, mu yi addu'a kawai, kaunarmu fa ba Kaunar Allah ba ce." Ta ce, Haka ne, Allah ya yi zabi na gari." Та се, "To amin." Da wannan su ka rufe caftar Barista da Amma, ta Gangarenta ta fara maida hankali gun tunkarar Kalubalenta na gaba. Alhaji sun yi zamta'da Sakina ta gaya masa da amincewarta ne Senator Ibrahim Kwalli ya zo neman sure gurinta." Ya'ce, "To ba damuwa, Allah yasa da mu za ai zan ture af mana bincikensa tunda bai rufe ba ya bude komat don saukaka nema, kuma Ammanku "ta shaida min Yayan kawarki ne." Ta ce, "haka ne Alhaji." Su kai sallama ya sallameta ta dawo gida. Cikar sati da zuwan shi duk waai bincike don sanin asalin Ibrahim da cikar, mutuneinsa sun same shi, mutum nagari abun yabo ga Jama'ar sa ba wai don tarin Hasko Maganin Luhи-3 MAITURARE kudinsa, ba, a'a ai dan cikar kamala ta mutuntakar shi. Don haka Alhaji da, Alhaji Maikudi sun yi murna sun nuna amincewarsu ta kowani bangare, mutum.ne da za aj alfahari da an hada zuriya da shi. Don haka suka shaida mata ta gaya masa an amince yanaiya turowa. Ta waya ake isar masa då sakon tamkar ya yi buda, Karshe sa ya yi addn'ar fatan alheri a cikin lamarin. Washe i ya yi mata waya wakilansa suna. nan zuwa da dae, su kawo kudin neman aure. Та fada akai shirin tarbarsu. Kudincaure suka kawo dubm dari, lallai zawarar ta yi kasuws, Ta waya sukai magana; ya ce wane shiri ki ke yi nan da wata nake son komai ya kammala hankali ya kwanta esye raayihkin Ta cc, "haba wata yallabai so soon? (da wuri hakan)ice, A'a to me ake jinа nе?" Та сe, "in kai shirye ka keni ka daure ka karan guda akai nai al'amurana da mtsuwa." Ya, co, "Gaskiya ban amince ba, don na gama plan sabida lokacin akwai fita da zan yi zam using chance din sai kawai na wuce da ka, ma yi amarcin tmu a can." Tai shiru, ya ce, "kin yi kum me ne za ki shirya ne haka har da ba za á shirye shi ba nan da wata guda?" Ta kuma shiru ya ce, "look Sakina, bari na gaya miki, a, gidana na Kano za ki zauna, don bana σ Haske Maganin Duhu-3 MAITURARA MAITURARE son na hadawa kaina problem ta yawa, kurma idan na san kina nan dolc harkalina ya dauku sosai 'da Kanon, ba ksmer Ban da Iyali ba, da ko ban zo ba ina iya yin aike) Don haka yanzur iim zuba kudi ana masa gyara na musamman na yi Rarnishing dinsa gaskiya bani da bukatar ki iso da komai keće kadai na ke da bukata, kinga kuwa ni banga dalilin da za ja wani dogon lokaci har sama da wata ana wani. gyara ba, da ban fahimci inda ya dosa ba. Shiru tai tana jinsa gaba daya zuciyarta ta mila da tunani kai Allah ya yi mata wata babbar sakaiyar da bata da bakin gode asa, ta iyakacin fahimtarta sai dai kawai ta gode masa da iyakar saninta. Allah kenan. Don haka a lokacin gaba daya hankalinta ya dauku da yih gyara-da shiri na jiki da za'af gwangwaje yallabai. Ya Garji aarcinsa me dalili. Ranar Juma'a misalin biyar ha yammaci can na hango Sakina Lawan na yin kwallłyarta da léshi mái 1 uban kyau, leshin da ya yi mata kwanciyar girma a" jiki. Colour dimshi lemon green (ruwan lemun tsami) an yi mishi watsin kananun fulawas mai adon ruwan zuma ta gyara gashinta ta tara shi"a baya ta saka ribum kalar ruwan zuma, haka dankunanta da sarka da warwaro rutwan zuman cikin siyayyar da Barista ya yi mata kwahaki, ai batia ki amfani da su ba, duk suke su ta yi ca ta yi rabonta ne wanda ya ringa N ال Haske Mnganin Duhu- MAITURAЛE hanata Jokacin tana gidansa, takalmi da Jakarta da mayafinta ruwan zwpa, dayan hannun nata banguls arne da zabba dayan hannun na gold Rirar Dubai dayan hannun kawai na fasion. Ta dau turare sai tashi take rantsattsiyar mace dai me tsada Mashkura tana ganin wannan ahirin ta fara tsalle tana ihun sai an je da ita. Amma ta yi dariya ta cc, "Tabdi ga dai sweet walimar za ni da ke? Amma ta ce, "to me ne ne?" Ta ce, "Babu amima kawai dai ban yi plan din zuwa da ita ba ne." Tai sallama da su ta fito motar ta tasha wanki sai daukar ido take yi na sabunta, ta budeta da natsuwa tai addu'ar hawa abin hawa. "SUBHA NALLAZI SAKKARA LANA HAZA WA MA KUNNA LA MUKRANIN" Ta tashe ta ta bar layin. Duk wannan plashing din, walima za ta je na yar sprinciple din raakarantar su da take aurar wa, wanda za'a yi a cikm rantsatisan gurin nan da yan birnin Kano isassu ke wa tunkaho Country mall. Cikia nutsuwa take tukinta da wakarta ta film din: Hausa Jamitg da Jamilu, tana binta kadan-kadan. Idonta Boye da, eye glass na 'yan gayu kalar ruwan zuma, shep. din kwai ya cika mata fuska, a'a lallai Sakina Lawan ta hadu. Ta hawo titu Isyaka Rabi'u ta ratso titin gadon kaya, ta karya kwana ta Sau titin gidan Murtala inda za ta dauke kan motar ta shiga hanyar gandu sai ta Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE MAITURARE bulla zoo road. Police traffic ya tsaida su ta kalli agogon motar biyar har da kusau rabi, duk da dai ta san sabgar mutan Kano ana iya kaiwa ma shida ba a fara ba, amma ita ta fiso ta isa da wuri, ta baro gun da wuri kafin sallar Magrib. Hankalinta ya dauku da canjin kaset da take kokarin yi, sai ta dago tamkar an ce ta kalli motar da take kusa da ita, mai mótar shima tamkar an ce ya dago ya kalleta. Idonta bai mata karya ba, amma don ta dada tabbatarwa sai ta zare glass din idonta ta kalle shi ya kalle ta, sai ta maida glass dinta cikin ido ta danna botum din motarta gaba daya bakaken glass din motarta suka rufe'ruf. Ta kunna A.C lokaci daya ta fahimci an basu hannu kuma tana sahun gaba, sai ta danita masa horn me zafi ta zura da motarta a guje. Kunsan wanghe Barista Muttaka ne, cikin motar shi fijo 306 tare da Murja ko'ina su ka nufa? Gaba daya hankalinsa tashi ya yi, idon shi ya rufe da wata irin gigicewa mai yawa, abun tamkar a mafarki just imagine Sakinansi tabdi jan! Zuciyarshi ce take bugawa da saw-da-sauri, kafin ya dawo nutsuwarsa tuni ya'hango'motarta ta shilla titi. Ai bai yi wani tunani ba na ga matarshi a motar da alama ma shi ya manta da ita, maimakon ya dauke kau motar shi su yi dan agundi, kawai sai ya s mu kan shi da rufa mata baya a guje. N Haske Maganin Duhu MAITURARE Murja can tana kalle-kalle da wasa da danta, bata fahimci duk abinda ya faru ba, cikin dakiku kadan, kawai sai tsintar kansu ta yi kan titin gidan zoo, Barista na fafara gudu. Tamkar ap kulle mata baki, ido kawai ta zuba yana tsuga gudu, bata, kuma fahimci wani yake bi ba. Ita kuma Sakina tun da ya biyota tana kalloushi ta mirow dinta na baya, da tunanin anya ita ko din ya ke bi ko dai dama sun hada hanya daya ne tunda ta ganshi da Madam ne, Madam din da taiwa kallon raini, matar da aka saketa sabida son za a aureta, sai kace idan za a aurenta tana da wani karfi da zata iya hanawa. Oho dai koma dai meye yanzun wutsiyar rakumi ta yi nesa da Kasa ko? Duk inda ta shiga

Chapter 10 of 11