Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
4 / 11
ya kama shi, wannan wane irin wulakseci ne Jama'a su ke masa? Kan wata 'yar iskar banzs Sakina, sai ka ce ita ce silar haduwarsa da su ma su yi masa kankancin. Ya saka din tunda shi ne me auran in wani nada ikon maidota, to bismilla." Ya buga uban tsaki yana húci, Ummi ta fito daga kitchen za ta vuce ta ganshi yana uuci. Ta yi dan sak da mamaki ta ce, "Lafiya dai Barista?" Ya се, "Matsa na wuce, ki ee ma dan iskan mijinki na gode idan ya kuma ganina a gidan shi ya cire mia kafzta, karewar gudu ya bar ni." Ya fice fuu. Ta cika da mamaki, ta isa dakin maigidan ta ganshi kwance ya bararraje da takardunshi, yana nazari, ta çe "wai lafiyarka kai da Baristan kai a nan, shi kuma a falo yana zage-zage?" Ya yi wani juyi 148 Haska Maganin...2 Maiturare tanksr abun bai damo shi ba. Ya ce,"Idan ya gama ya gaji ya tafi." "Ya ma ta fin, ya ce a gaya ma ya gode, idan ka kuma ganin kafarshi a gidanka ka yankc." Bai tanka ba, ya ci gsba da zubawa takardarshi ido, tamkar ba wani muhimmin abu ya yi ba. Ummi a sanyaye ta zauna gefen gadon tana shafa bayanshi a hankali, ta ce, "Zan mamaki Baban Khadi, wai Barista kai wa haka me ya faru ne da ya yi zafi hakan?" Ya yi tsaki, "Rabu da gayan nan da ki ka ganshi tamkar Liman week point dinshi a kan zaman iyalinsa yake, wanda zsi iya gurbata masa jin dadin rayuwa, kin san ke ya rabu da matarshi?" Та bude ido, "Haba dei Baban Khadi, au sun rabu, tun yaushe?" Ya tabe baki, "Hmn ki bari kawai, yarinyar na kokari ds shi, lokaci daya ya sa wa idonshi toka kawai ya dankara mata sáki, na rasa me ya taba kanshi, randa abun ya faru haka ya zo min a office yana surutai, da na tambaye shi shi ne yake gaya min, ba irin lallashin da ban bakin da ban masa ba, a kan ya yi hakuri tun kafin maganar ta je gaba su sasanta. Mutumin nan kememe ya sawa idonshi toka, ba ki ga inda henkalina ya tashi ba. Sai kallona ya yi ya ce, "kaga Malan me daki shi ya san inda yake masa yoyo, na gaji da sonta ne kawai, idan da rabon zaina sai mu shirya a gaba, amma yanznu daı ban yi, Wannan yasa na dau dumi da shi, mu ka riaga 'yar tsama daga baya naga dai ni daya nake haukuna, shi bai ma san ana yi ba wai an 149 Haske Maganim...2 Maiturare tsikari kalkausa, na, watsar mka ci gaba da sabgarmu, kina tambayarshi batun Iyali takaicin ya taso min, na kalli idonshi kir san mara gaskiya, shi ne fa kina tashi mu ka dan haura na gudo na barshi don na san zai kunnu da kyau." Ummi ta yi sak, takaici da tausayin kai ya taba ta, kai maza dai! Wasu sai a bar su. Ta shiga tausayin Sakina ba da wasa ba, wayarta ma ba Credit ta Maigidan ta dauka ta zuke wayar ciki, ta kira Sakinan ta ji ta wani so cool muryarta tai rauni.a Bayan gaisuwa sai ta kasa ce mata komai, ita idonta suka taru da kwallah. Can ta ce,c"Don Allah kiyi hakuri, Sakina tsahon lokscin nan ban san abun da ya same ki irin haka ba, sai yau da Barista ya zo, shima fada naga sun yi da na bi kwakkwafi shi ne aka gaya min." Ta ce,"Lah! Ba komi Ummi na gode, ai har na saba, nayi kusan wata hudu fa." Ta ce, "wane sabo ina dadin da ya fi gaban miji?" Tа сс,"То уa gaji baya yi, ba sai ka dawo rayuwa da ka rabu ciki ba, tunda sabuwar ba tabbas." Sukai dan murmusli, tai ta bata hakuri da kwatanta mata kowa na adawa da hakan ta ce, "ba komi Ummi komai da ya faru a rayuwar bawa, akwai ilimin Allah a cikinsa, wata rana sai kiga ya huce sai labari, baka san kuma wace irin rayuwa ce za'a shirya ma a gaba ba." "Haka ne, Allah to ya kyauta." "Amin, na gode, 150 P: Haske Maganin...2 Maiturare Sun yi sallama ta ajc. Suka hada ido da mijinta sai ta fada masa Kirji, gaba daya ta marairaice ko ba ta yi furuci ba, ya riga ya fabimci abunda ta ke nufi, bai mata rikon wasa ba, ya ringa bubbuga bayanta yana cewa. "Ki yi ta addu'a Ummi, Allab ya cigaba da dora ki a kaina ina kwadayin kece maiar da zan mutu ra bari, bana fatan na taba furta miki saki da bakina, to amma kin san wani al'amarin san da faruwarsa ke kasancewa tamkar mutum ba ya cikin hankalinsa ne, amma ni zan kwadayin ace tsahon żamanı ina tare da matar lalle na, ban ce ba zan yi miki kisuya ba, insha Allab ina iare da ke, don na dandani Cacin rayuwa ba a gaban uwa ba, tana nufin kalubale da yawa ga rayuwar yara." Daga lallashi kuína tuni syka juye abin nan. A kwan-a tashi asare tve rai da dadi ba dadi cikim Sakina ya isa hailuw., a wata şafiya ta tashi haka jikin ba, laka, sannu-sannu take jin zazzabi na shigarta dole ta bude jakar magungunanta ta sha Panadol da sauran magani ta kudandune. Amma ta shigo dakin ta ganta kudundune, duk da ta'adarta ce, amma da yanayin zafi ikin hakan? Sai ta ce, "Lafiyarki dai ko Sakina." Ta dago ido luu ta kalle ta don barci ya fara dibanta, ta ce,"Da dai sauki, sanyisanyi nake ji." Sai tà yi sak, "Sanyi kuma a wannan garin ko dai haihuwa cс?" Ta се, "bana ji dón E.D.D 151 Haske Magamh... Mahurare dina ba i cika ba, kawai dai ciwo ne." Ta сс," coto Allah ya sauwake, amma fadar 2.d.d ba shi ne lallai ranar haihuwa ba, in dai kings abun ba dama kawai mu wuce don ni ban son jinkirin nan na baihuwa, musamman haihuwar yanzun de ta zama ta zarnani, ai ta dauki ba dadi, ayi ba ayi ba, karshe an gama cin wahala a zo ana cewa wani abu AJlab dai ya kyautz." Ta ce,"Amin dai." Ta semu barci na kalla awa biyu, sai ta farka da wata irin zufa mai yawa, ta tashi ta kunna fanka lamba wan, ta bude pridge ta sha ruwa, sai gumi ya ce ban wuri, abun har ya dan bata tsoro, sai kawai ta cire kayanta ta yi daurin gaba ta fito tsakar gida zata shiga bandakinsu. Ta yi wankanta tana kokarin daura zani ta ringa jin tana jin wani azababban nishi, ta yi hanzari ta warto shi ta daura, ta yi maza ta zare sakata, idonta ya rufe bata iya gane komai, kawai ta wuce dakin Umma da banzarinta bata nufi dakin Amma ba tunda ta san nan dabdalar yara ce. Amma tana kalion yanayinta Umma kuma na dakin kwance kanta ke mata ciwo, saj kawai ganinta ta yi, ta yi saurin tsugunawa ta rike gado ita kuma da hanzari ta duro, Allah da yalwar rahmarsa, a tare su ka iso ita na isowe babyna na tahowa mai kwarmato kuwa, don da kara ya faso duniya, Sakina na durkushe tana meida lnftshi tana godewa Allah. Irin wannan haihuwa kamar sad Allah kenan. 152 Haske Maganin...2 Maiturare Kamin wani lokaci maijego da babynta sun уi tsaf, gida ya rayu da albirka da fnrin ciki mai yawa. Sakina na dan kashinaide dàna saan fef sup din da kawarta ta aiko da shu, na kayan cikí Hajiya da Anti Hauwa suka-iso kamar a tare sai ga Maryam, itama har da nata fef Sup. Habawa muma kow a Sadi yake barikalla 'ya dai ta su Maryam sak, sai hasken fata kila da zata yo shaidar tana tsotsan madrar farar ruace. Hajiya ta rungume 'ya tana mata, addu'a domin tun kafin a gama gyara wurin Amma laşa a kpiwa su Hajiyan waya. Nan da nań ko sai ga su: Sun yi muma ai yawa, sannan su ka yiwa Baristan waya. Shima ba laifi da ya yi Louma, kadama da ya ji baby girl co, ba'tinshi har kunne fndi yake Maryam da wa tai kams ne Sarauniyar? Ya y bala'in kuleta sai ta yi kasa da narya ta ce, "Ba zan iya cewa ba, sai idan ta gi ina ka ganta kila ka gane da wa ta yi kamar" Ya yi dan jini, tankar yana nazarin maganar Maryam din, sai ya ce, "Shi kenan, nima di ai zan je ne ko ko?" Ta ce, "Eh to ban dai sani ba, tunda ban san yanda ake yi ba idan irjn hakan ta samu."Ya tabe baki ya kashe įvayar. Bai đau haihuwar da wasa ba, jinshi yake cikic farin ciki, don baka duk yawancin abokansa ya kira yana gaya musu ya samu Karuwa. Karshe ya kira Sweet heart din tashi, tana dauka, murya da gwalangwaso ta ce, "Maigidan ka wuni lafiya ko?" 153 Haske Maganin...2 Maiturare da ya fi kwadayi tarbiyar gidansu suna da iya mutunta Jama'a sosai. Ya ringa dora mishi kayan yana shiga da su, sai da ya gama tsaf, sannan ya cс ya fada da Allah yana gaida kowa a kuma kawo mishi babyn zai ganta." Şakina na kashingide bata motsa ba, tana tarc da kawarta Jamila Ilyasu 'yar nan gwauran dutse, da Kanwar Babanta da su Yaya Zainab. Tunda taga tambarin ledojin kayayt san shi don ko suna tare can ne yake yawanen sayayyale Don haka kallo ma ba su isheta ba, balle ta tanka ha sakon abada babyn ya iske ta. Ta yi funfurunfis.ya shege a lahira tamkar bata ji ba, har Baba Rakiya ta yi magana, ta yi kasa da ka ta kara rungumeta tana jin wani abu na taba mata zuciya bata dai ce komai ba. Har sai da ta kuma magana karo na uku sannan ta ce, "ki bari kawai baba, luk duniya ba mutumin da zan wa rowar 'yar nan sarna da ubanta don ni ce tata cikin halin wuya da dadı. Ya bari dai lokaci na zuwa, lokacin da kaina zan kaita gare shi kaiwar da zata zama ta din-dindin." Baba Rakiya ta ce, "Zancen banze ki ke yi, kina sane 'ya dai ai tasa ce, ko kin so ko balrya so, kuma yana da lasin na ganinta abunda ya hada ku bai shafe ta ba." Ta yi shiru ta runtse ido, hawaye take son yi, amma tana son zama Jarumar mata, don haka ta hadiye kukanta cikin ranta, ta kü gyara kwanciya 155 Haske Maganin...2 Maiturare ta kara rungumo 'yarta, baba Rakiya la ajc mayafinta da kanta ta ciccião yarinyar dole Sakina ta janye ta sunkuya ta dau mayafinta ta yafa ta yi gaba abinta. Sakine ta yi wani dan murmushi na takaici ía bí inda ta yı ca kalio, ta dawe da idonte kan kawarta Jamila lliyasu Aliyu ta ce,"Sa: bakuri Sakina rayuwa ce, kin santa da kwan gaba kwes bay." Bala ce komai ba sai ta maída kai ta kwanta. Yaya Zainat bata ce tak ba, da ita kadai ce ba Baba Rakiya wallahi tak ba zata ce ba, in taga zata bada ta bada don shake take da 'shi. Barista Muttaka bayan shigar Yusuf gidan ya koma mota ya zauna, zaman jiran fine girl, shiru uwa Malam ya ci Shirwa, tun yana duba agogo har ya debe tsammanin za'a kawo masa, sai ya zuciyarshi ta dan tabu, koma dai meye ai 'ya dai tasa ce in yaga damar amsarta zai amshi kayarsa ne. (Ya kaiwa uban wa?). Can sai ganin Baba Rakiya ya yi ta fito. Ya yi sauri ya fito daga motar, ya durkusa yana kwasar gaisuwa, a dake ta amsa kuma a takaice ta ce, "Idan ya gama ganin yarinya ya yi magana a zo a wuce da ita." Ta juya ta shige ciki. Wannan ma ya taba masa zuciya inda ya san Baba Rakiya da-fara'a da barkwanci, yau ta dake masa. (To Jama'a ai da haushi ko?). Ya dade yana kallon yatinya da wani so mai ban mamaki, lokaci daya ya ji zuciyarshi ta nutsu, kyakkyawar nutsuwar da bai same ta ba tun bayan 156 Haske Maganin...z Maiturare rabuwarsu kawai sharewa ake yi ana ta maleji. Mace sanyin idaniya, kallonta ya sanya farin ciki, taraiya da ita ya sanyaya zuciya. Ya yi dakace, ace yana tare da'su ya yi ta ganin beauty din nan tamkar shi. Dole dai ya hakura, ya yi sallama har karshen soran, baba Rakiyan ce dai ta leko, ya bata yarinya ya dora dubu ashirin ya ce maijēgo ta sai magani yana mata sannu da jiki. Ta ce,"kaima sannunka." Ya yi sallama da ita ya wuce. Ya kasa samun jin dadin zuciyarshi, kai tsaye kofar Nassarawa ya wuce gun Hajiya. Bayan sun gaisa su ke ma juna barka. Ta ce, 'Sai kuma ka bada kudi aje a shiryo kayan barka ko?" Ya ce, "Na dai aika da duk irin kayan da yawancin kayan da za a bukata, sai dai irin kayan yajin nan." Ta ce, "to ai shi kenan su dinma saia hado 'su." Ranar kwana biyar aka hada kayan yaji, suka hada da ragunan snsu fnda-farda guda biyu, da wata babbar Jaka, atamfofi ne da kayan baby cike, akai gidansu. Iyayenta sun yi murna, sun kuma san Sakina ba dan Kaddarar rayuwa ba ta gama dace da dangin miji nagari irin wanda su kai karanci wannan zamanin na rikici. a Ranar suna yarinyata ci sunan Hajiya Binta, ita kuma ta yi mata lakani da Mashkura (mai godiya ga Allah). Ba tai taru ba, 'yan gidansu nc kawai sai Anti Maryam da 'ya'yan Anti Hauwa da suka leko. Bа. laifi maijego ta fito ras da ita, ta yi kyau cikin shigar atamfarta da Alhajiusu ya yi mata. Kuma ta yi fresh 57 Haske Maganin...2 Maiturdre din nan irin na jego, sai ká rantse bata cikin damuwa. Mujittafa ya kavo mai hoto ta tabe baki, amma dai an daddaukea da ita, kuma gaskiya ba laifi ta yi enjoiying sunan da kvau, sun sata farin ciki da ta dade bata tare da shi. Rayuwa kenan wata rana zuma wata rana madaci. Ta ci gaba da strayar da 'yarta. Sati biyu bayan ta haihu ranar Monday da hantsi su kai shatar mota sai sharada gidanta, ba ko notice don ita ne aka ce tá gaya masa za'a je ya aje makulli, ta ce,"To kawai bata fada ba, da za'a je aka tambaye ta ta ce ta gaya. Don haka har da ita akai tafiyar don ita ne ta san yawancin abubuwa nata. Lockly baya nan, ba su ma sani ba baya gari'ne, don bake hankal kwance suka jide kayanta tsaf, ba tai aune ba sai ta gane ashe ma duk kayan gidan nata ne, sai dakinshi kawai da gado sai set din kujera guda daya, hatta kafet dinta sai da ta banbare, har. kwanukan abinci sai da ta jide. Yaya Zainab ta ce, "ksi Sakina ki bar mishi wanda zai amfani man.osh Bata san irin kallon da ta yi mata mai zafi ba,sta ce, tab na bar masa? Idan ya matsu ya saya. Kaya na ubana ne ya saya." Sai bata kuma cewa komai ba Suka kwashe kayan tsaf suka rufe gida, sun bar shi kaca-kaca, duk yan bololi nan suka bar su ba su ko share ba. Suka dawo gida ab rm on ai ogojisin Hinl Haske Maganin...2 Maiturare A gidansu daf dakin Amma akwai wani fallan daki guda daya, ya vi kama da Store, sai dai ba anan suke ajiyar kayan abincinsu ba, sai ta sa aka gyarc mata shi, ta shimfida kafet ta sa labulayc ta yadda katifar ta da ta yara, da kayan kallonta da akwatinanta. Nan da nan daki ya yi fes, aka gyara mata wayarin itama ta yi dakin kanta tunda ta gane zaman bata san.ranar karewarsa ba. Ragowar kayanta kuma akai masu wirin ajiya. (kai Jama'a shi ke nan fa, kusan anyi asarar kayan tun bata gama morarsu ba, Allah ya kyauta amin). Ta rungumi rawar da Allah ya sata cike da fatan fuskantar Kalubale na gaba. Har an fara mata processing neman iki zaman haka akwai gundira da cin rai. Barista ya iso Katño da Magriba daga Kadúna su ke, sun je wata Seminer ta kungiyar Lauyoyi ta kasa. Don haka shi ya ve tuki, a gajiye yake abinda kawai yą fi bakata, ya yi wanka ya ei abinci ya buța inda dama ma ai mishi tauss, to ya sani ya yi missing wannan, don haka bai sa rai ba a'cikin abin da yake bukata. Ya iso gidan, ya yi parking ya dauko Laptop din shi da wasu tarin takardu sai 'yar ledarshi da yai yo take away dinsa. Tun a harabar gidna yaga wasu kwalaye, ya dauke kanshi cikin tsakar gidan kaya dai nan da can abun dai ya bashi mamaki, ai bai kara tsinkewa ba, sai da ya iso kofar falon yaga tarin bola tsibiri. Eye? 159 Mianhn lna Haske Maganin...2 M Maiturare Yana bude falon gabanshi ya yi mugun faduwa. Gaba daya waa irin kasala ta rufe shi, zuciyarshi ta cika da takaici. Haka ya jo kafa zuwa bed room din shi, ya watsar da kayan hannunshi, sannan ya fito ya kunna haske ko'ina. Bala'i, masifa ya ke shi shi daya yana zage-zage, wannan ma ai iskanci ne, don me don za su zo kwasar kaya ba za'a gaya masa ba, sai kawai a bude masa gida ai masa yanda rai yake so? Ta inda yа shiga ba ta nan yake fita ba. Ya yi shi kadai ya gama don ba wanda ya san yana yi, dole ya hakura ya fađа bandaki. Nan din ma ba su barshi ba, đơn duk wani abu da ta makala sai data banfare shi, don takaici. Ya dura uban ashar ya ce shegu'matsiyata, ai ina da kudın sayen wani. Rabuwa mai tona asirin, ji inda gida ya tsiyace. Da kyar ya samu ya wätsa ruwa. Ya dawo dakinshi ya kwanta daga shi sai towel ya runtse ido, so yake kawai ya manta da komi ya dau abin da ya faru ba komai ba, amma ina zuciyarshi ta kasa hutsuwa, ga yunwa da ke sasakarshi da azabar gajiya. Ya gama juye-juye ya ga dai ba ci, dole ya jawe ledarshi gabanshi, sai ya aje ya mike ya isa kitchën. Kan uba? Takamai-mai be da kwanan da zai aza abincinsa bisa duk sun tsince, ya kai ganinsa gun fridge don ya ısiyayi ruwa ya sha, gaba daya kayan dake fridge din tsibure su ke a kasa, ba shi sai filin gurin. Gaba daya sai ji ya yi filin wurin na juyawa, ya dafe kai sai ya ji zuciyarshi ta yi rauni sosai, sai 160 Haske Maganin...2 Maiturare ga shi da tarin kwallah a ido yana kuka tamkar mace.. Bai taba zaton mace a rayuwar da namiji wata tufa ce ita ba babba sai a yau, da yaga tarin asirinsa bankade. Kai Inalillahi, wai yau da bai da dan gadon kwancin da ina zai kwana, kan tayals? A ranar gani ya yi ba wanda ya kai shi bakin ciki da takaici. Maimakon ya yi nadama sai ya dada daukar wani dumin da su mai yawa. (ka ji rashin adalci). Haka nan ya jawo tsumman jikinshi zuwa daki, ya duba agogo karfe tara saura, ya yi tsaki idonshi ya yi ja na kukan takaicin da ya sha, da sanyin jiki ya saka kayanghi, Jallabiya fara me gajeran hannu ya fito ya dau motarshi. Yana tunanin inda kuma zaya a wannan daren. Ya yi tucanin zuwa kpfar Nassarawa sai ya fasa, ya sani can din ba lallaivne ya samu farin cikin da yake kwadayi ba. Kilama a Kara una mishi, sai ya kada kansa zuw agidan hasken ranshj. Horn biyu ya yi, walchmar ya hangame kofa, shi kama ya iso ciki yana kokarin rankwafawa yagaida shi ko, ya kula ya mauni motar sai gaban gida ya yi parking ya lalubi wayarshi don ya yi mata plaskng as usual wayam ba komisabida takaici, don sauri ashe bai koo kami cikkin aljihun ba, mukulinsa kawai ya dauko. Wannan ya kuma dasa masa 6acin rai sai kawai ya rungume Sitiyarin motar ya yi shiru zuciyarshi na ci gaba da Kuna. 161 Haske Maganin...2 Maitwrare Zama ya yi zama, shi ba a san da shi ba, shi Kuma bai aika ba, ya ga dai ba fa'ida, dole ya sauka daga motar ya taka zuwa gun maigadi, sai sannan sukai gaisuwar gaske, ya ce "Don Allah ya shiga ya yi masa iso, wayarshi ya manta a gida." Da rawar jiki, ya ko tafi. Sai dai kash, an ce tuń da hantsi da suka tafi Bichi ba su dawo ba, yanzu ne ake kokarin buga musu waya ko can za su kwana. Ai bai ce komai ba sai juyawa ya yi, ya shige motar ya tasheta a guje, tamkar watch man din ne ya kar zoman. Nan ko ko rataya ba a bašhi ba. Ranar ya kusa mutuwa don takaicin bakin ciki, bakinsa har wani daci-daci yake yi don tsabar takaicin. Haka nan dai ya gama gararambarsa tamkar ranar ya tashi da kafar hagu ne ya koma gida. Ya lallaba ya ci 'yar shinkafar dádazu ya saya da kibda da ruwan eban da ya gama zama na zafi tunda Jonayin garin akwai zafi tunda an tsibare a kasa an ike aoun sanyi. To wannah ne ya ji dan damaر 12 Yule ko'ina, ya ringa tsallake bololin ya isa liaba ya kwanta, har ya kunna T.V هانy ane dim haushi take ba shi, dole ya kashe ya baje igYana tunanin dumrya la1e da wani kadaici ara. uarjuya can barcin ya yi gaba da su, shine dai -sma din nan don zuciyar ba tack M Haske Maganin...2 Maiturare Da gari ya waye, yaga gidan zahiri sosai, kila jiya duhun dare ya 6oyc wani sirrin, wata irin kasala ta kara rufc shi, ga shi fitar wuri zai yi, yana da wani kes a kotu, zai kuma ga mai karan kafin zámán kotun, ban cin hakan yanda ya lake a gidan ya saita hankalin gidna nasa. Don yand aya hade yana bukatar nutsuwa. Haka nan ya yi wanka ya tsallake komai ya fice. 1 Ko ruwa bai sha ba. Ya yi niyyar dafa ko ruwan tea nc, ketle din ya san ta dauke abarta, bare kuma abun dahuwa, wannan ma tuni, don haka ko kitchen din bai kalla ba, ya fice daga gidan cikin rashin kuzari da walwala. Allah yasa yau ya samu kuzarin gudanar da shari'ar yanda ya kamata.(oho shi ya sani dai). Komai da yake ranar cikin fada da rashin walwala, Allah ya soma ba ai zaman kotun ba, a ranar, saboda Lauyan wanda ake kara da shi wanda ake karar ba su sarau zuwa iba, dole aka dage karar sai wani jikon. Su Ibrahum suna gabatar masa da wata samuwa,ті туа ce yana da wani personal issue don haku sai gani na gaba. Ya kada kan motarski sai gida gun Hajiya. Ya samu ita kadai cc, bayan sun gaisa su kai dan shir ta kalle shí kadan ta dauke kai, ga yanda taga ya shigo, da geni a rikive yake, Allah ya bata hikimar saurin fahimtat Jama'a idan suna wani hali bare kuma dan da ta haifa ya rayu a gabanta, ta san komi nashi. 163 Haske Maganin...z Maiturare Ta cc, "Lafiya dai ko na ganka wani iri?" Ya yi dan gajcran tsaki, "kalau Hajiya kina da dan sauran abinci ne, na kwaso yunwa." Ta yi dan jim, sai can ta kada kai ta ce, "Anya kuwa? Babu sai dai ko a samu yaro ya sayo maka ko alkubus ko fankasau ko masa." Bai musa ba ya ce, "To." Da kanta ta tashri ta bada a siyo masa. Tana da abincin niyya ce kawai batai ba, saboda takaicin sa da yana da matar kirki yaushe zata bar cikinsa haka nan fanko ba abinci? Ita ko ba zata daure masa gindin rashin mata ba, ya ringa zuwa yana cinye mata abinci tunda shi bai da dabarar hakurin zama da mata. An kawo abincin, ba sauki Muttaka sai d aya share abincin tas, ba kò daya. Hajiya ta ce, wai lallai ka aikatu." Yana goge gumin fuskarshi da ta hada ya yi gajeran murmushi, ya ce,"Bari Hajiya takamaiman lokacin da mutum zai samu ya kwashi gara irin haka ne babu, za ki tausaya min in kin ji irin tsayin lokacin da na dauka ina ragai tá da 'yar lisata, abin da mutum zai ci din sama-sama ne." Ta taße baki, "wa zaka ba wa tausayi? Namiji kamarka? Ai sai dai na ce Allah ya kara, kowa ya sai rariya ai yasan zata yi yoyo." Ya aje kofm ruwa ya ce, ai komai ya zo karshe Hajiya, ya kamata na fara maganar aure, na gane rayuwar idan ba abokin tafiya ba ja take ba." Ta ce, "Oho kai dai ka sani, wa zai saka gaba kuma yana maka maganar? Ai kai yanzu kiwon wasu a'a baka." Ya cc "haka nc, dama ina da niyyar gabatar muku da maganar, na ga yarinyar da. 164 a 5 Haske Maganin...2 Maturare nake so, gwargwado mun fahimci juna, kuma gwargwado na ga babanta mutumin kirki ne, dan boko ne, shi ne babban Darakta a land and survey, babarta kuma 'yar kasuwa ce. Yarinyar karatu take yi, amma zan iyq auranta ko ba ta gama ba ne tunda ban da wannan duhun kan, zan kyaleta ta kammala karatunta.Hajiya sai ku tura a yiwo muku naku binciken." 1 Ta lankwashe kafarta daga zama da tayi don ta ji dadi, ta ce, "wani bincike kuma? Ai kai din yanzun ba yaro ba ne da za'a ma wannan, tunda ka gano ai ta gama yi, mu za mu zauna maka da ita ne? Kaine fa me ita, kasan abinda zuciya ke so, matar shige kuma ai bata daraja ko? Ai kawai sai ka ci gaba da nema, .. Allah yasa a yi da mu." Yasha mamakin saukin karbarta kan lamarin, sai dadı ya kama shi, da yana zaton zatai fada ne, ko kuma zata tado maganar Sakina, a wannan yanayin yanda yake jin ba wata mace da ke da gashin da zni wa kitso serma da Murja, sai ya ga ko maganar ba tai ba. Sai ya karkace ye ce, "To Hajlya sai ki yiwa su Yaya magsrar, zan turo da kudi idan naima yariayar magana bai akd musu." Ta yi saurin girgiza kai, "A'a, gars ka sañie su da kaska kai musu." Ya ce da kaina kuma Hajiya? ta ec, "I yi man, menene?" Ya ce, "Amma wancan ai ba haka akai ba."."Bye hakan wancan daban wannarn daban, auren fari ai shi ne abun girmama kuma abun aiwa kara, wannan kuma 165 Haske Maganin....2 Maiturare ko kai kana iya shigewa gaba ka amso aurenka." Ya yi yaken takaici ya ce, "haba dai Hajiya, da kaina sai ka ce daga sama na fado ban da kowa?" Ta ce, "Kai dai ka sari ai, idan kana shirin gaya musu gara ka yi don wallahi ni ba wanda zan gaiyato ya zo wani maganar aurenka, ko yaushe akai wancan?" Sai ta kama fada ta inda ta shiga ba ta nan ta ke fita ba, Ya

Chapter 4 of 11