Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
8 / 11
zai yi? Gani daya duk ya gigice? Tei dan smilling, "wa ya gaya miki sanar-ya fara gani na?" Ta bude ido, "Haba don Allah ba ni na sha." Ya wuce Rakiya, annerin yerer Haske Maganin DuhuA AINMD MAITURARE Kila wata ran ki ji." Ta yi murmushi maco mutum, nima yangur za a min? To ni yanzen me ki ka ce, kin b amince ko ko Ta kalletakudan, "Sai na yi shawara na yi tunani kin san ba kai veuke amsa maganar. aure ba, tunda ya yi maganar na san shi ba kamar sauran zawaawa ba, ba wasa zai yi ta, zai iya dauka takaitacen lokaci kafin komi ya kammala." ta ct, "to haka ne, kina da gaskiya, na baki daga yau zuwa jibi, ki tuna ko me ne ne?" BA Kada kai ta yi, gaba faya jikin ta ya yi Sanyi, haka kawai ta ji ta yi cooling, yanayinta kadaran kadahan ba farin ciki ba bakin ciki. Küma Tanar hirarsu ba tai armashi ba, se ka rabu Sakina ta jarbakinta ta yi gum, ba wanda ta tunkara da maganar, sai dai duk abin da tirke maganar na cikin ranta. Da ta ga abun na nemai.damunta a cikin kwana na uku sai kawhi ta maida hankalinta ga yin addu'ar Alah ya yi mata zabin alherina gari, abun da bata taba yi ba ga kowane zawari nata. Ba laifi ta sainu nutsuwar zuciya, kullum cikin nishadi take da walwala, amma har' tsayin kwana bakwai Rakiya bata tunkareta ba, balle waya kuma. Itama bata neme tabal Ranar Jumala da dare misalir goma na dare, ta. jawo wayarta tede son ta kashe su, don barci take ji ta gaji daga maksranti unguwarta ta wuce yau a gajiye take, sai wata private number ta shigo 32 ن Ti jak Haske Magenin Duhu-3 MAITURARE weyarta tana kira. Ta kurawa lambar ido, tana son knar ko ta san lambar, amma bata gano ba, har ta katse ku biyu a naikun ae ana dokawa sai dauka. Maryaria, ta yi'kasa sosai ta amsa da yin sallama, ta ji ba wani amsa, ta kama cewa "hollo" har sau úku, sbirų, ta duba waya taga har lokagin suna hade, sai ta yizscon ko shi ne baya jinta ia ce, "Hel'o a dada bugowa don bana jin komi." Sai lokacin akai ,. magana, ya ce, "Ina jin ki sosai, Yayan Rakiya ne, iya kinn lafiya?" Gaba daya sai ta yi dif, har sai da ya kuma meimaátawa. Ta ce, "Lafiya lau, ina wuni.?" "Kalau, kin gane dai' Rakiyan ko?" Ta ce, "Eh na gave, ya iyalin?""Kowa lafiya lau, kin samu sakona gunta ko?" "eh, na karba." To shiru ban ji cfeced back ba na ce, ko sai na taya da kaina, an ji ta bakina ne ko? Na san ku mata da yanga ko?" Shiru bata amsa ba, ya ce "ko ba haka ba ne?" "Haka ne." "To na fada da bakin arsanawa na gani ina so, ya ana maraba da ni?" Ta yi dif, har sai da ya-yi ta nacin maganar bata amsa ba. Ya ce, "Luok Sakina, kin dai san ni ba yaro ba ne gwargwado za ki fahimci hakan, ko ba don Rakiya daki ka sani ha, kallon fuskata kawai da za ki yi za laki gane hakan, kuma ni ko ba-don jta ba, ban iya tsayawa dai mace na bata lokacina kanta bayan banda wani kuduri : gareta, bare ke na gane ma kanwata ce ke, idan kin yi naam sai ki gaya nin na 33 Haske Maganin Dubu-3 MAITURAFE sani, in abun bai miki ba in kin gaya nin sai nai hakuri, na dauka dama ban da rabo ne gare ki. Idan kina iya tunawa, randa na ganki da. Rakiya ba shi ne ràna ta farko da nagaeki bay na fara ganinki ne a office dintIbrahim Ci gari kun je interview,ke da dan uwanki, kina iya tuna lokacin tare da fuskar mutsamin da ya bafunceku?" Ta ce, "Na tuna." "Ai ni ne." Na gane ai." Ya ce, "To yauwa mene pe raayinki?" Ta yi shiru. "Ina sauraronki Sakina, kamar ni sai kin wahalar ni, na ci arzikin Rakiya maa, ai mmia alfarmar gida." Ta yi shiru ya ci gaba da naci, ta ce, "Zan fada ma, ka ban. lokaci." Bayanssati guda aka baki duk bai isa ba? Maganar nan dayan biyu yes or no ce fa." Na sani, kai min hakuri dai," To na yi, zuwa wani. lokacin? Nima ba zan iya sanin shi ba." Sai ya yi shiru, ta nkar bai ji dadin maganar ba, sai ita ta ce, "To na gode, mu kwana lafiya." Bata jira amsawarshi ba.ta latse layin. Ta tamke wayar a hannunta ta dora hannunta kan fuskarta ta humishe ido, duniyar ta ringa juya mata da wani yanayi mai ban mamaki. wa Co. ai ת a ar Can ta rubuta msg layi biyu ta tura masa, kana ta yi plashing, şai ta yi sauri ta katse wayar gaba daya ta kwanta barci. Ta yibarcinta mai dadi da mafarkai masu yawa, sabida yau ji take ta sauke nauyin dalaan ba gammo. efe Au ma بر Haske Maganin Dühи-3 1 МAITURARE 111, 11 Barista yau Labadi bin yi zuwa ko'ins/yana cikin Iyalinsa yana hutawa, kwarai so yake hufun na shi ya yi armashi shi da su, amuna Murja da ta fahimci hakan sai ta dauki Abdul Jabhar ta goye tamau a bayanta, duk 'yan shigo da ficen da take gaban mijin da shi take yi a bayanta, her dadi ya gaji ya ce, "Zo mann AEsauko Abdul din ai ya yi barcí, kema kya huta Ta zunkuda shi ta ee,"barshi kawai Baban Abdul, yanzun ana kwantar shi zai farka ya dameka da kukanshi, don dai ba tare da kai mu ke wuri bane, shi yasa baka fahimtar rigimarsa." Ya yi murmushi, "ba zai yi ba, lmsha Allahu, tunda zai ganni." fir ta kiya: Ya hade rai ya ce, "wai ke Murjaiwace irin mace ce ke ne ihatar davara? Kowace mace na yin gwalli da gayu ta iso gurin mijinta don neman yardarsa, amma ke kara nisanta kan ki ki ke daga gare ni, ina ki ke so nashiga ne, ke kadai fa gare ni, da Allah ya halátta min." Ta mburi baki ta yi gum.bata tanka ba. i. Ta komaean kan wani dan tuntu da yäke dakin ta zaunaj suna kallon juna. Ya taso daga kan gadon da yake ya iso gareta ya tsuguna ya dafa kafarta ya ce, kina ban mamaki Murja, yanda duk na yi zatonki ba haka na same ki ba, na zaci ni zan zama dan lele a gurinki? Sai gani kin bari ina sagadare Haske Maganin Dubtr-3 MAITURARE tsakanin karya da gaskiya/" Tetabo daki, ta ture aki gefe ta mike ti cer hto wai har jaoche mntum y haihu har ya hnce ya warke mikin da ya jiji lokacin haihuwa da eht tontawa wits sabger, gaakiyes tsoro nakejiL" Ya yiariya "Murjs kenán, wata biyu ko yi ta maza, phus kamin ki haihs din nan bua fada ko?. ال Ko irin'yar arba'in-dinnan taku ta hausar alid mutum-ya yi matsayia ke kadai gare ni ai nayi kawaicin da za a fada a yaba.min." Ta yi akiru,ya yi dariyar takaici ya ce, um, rayteve kenah, ni da mace ke kwalliya ta Igyareftin ko ina don taga farin cikina, amma yau ke Marja nake bin kam ki da Lallabawa ammaki ke mitn yanga?" Nan da nan sei ranta ya Sace, kishiata ya motaa, taiyo wani irên juyi ta dure a gabunski tece, "Allah Sarki, yo in kasan matarka na da rasa gue lkawaya sanya ka saketa balle ka zó ka dani msne da zancenta? Kaima ka sah bate isa mace bn shi yar take zubar da ajinta na made, maimakon namiji ya bita ita. akeebinsa, mace in ta isa mace, zama takeсyi saian viskotais a gailg aotsg nai sy repaR aq S Don ya Kara Cullata, tunda ya gane ya tabo taosai Bisya ce"wallahi a'a, wacce ta san darajarta ita estake 21neman yardar Allah cikin neman yardar mijinta, 36 ان k: A Haske Magapin Duhu-3 MAITURARE 10 k amma wasu fa? Ana bin nasu suna yada darajarsu. Wani irin balą'in kishi ya şiketa sam ca ta yi, yanzun ai ba, daureka a kai ba, balle ka ce, sai ka koma..gurinta ta baka abinda ka ke kwakwar tunda ita raba shi take sadaka. Mu sai mun ga damar bayarwa. Ya ce, "Sai ku yi ta kayansa, in ya yi wari kwa bude kusha iska, abin salam kamar ruwan wankin kai." doKai-kai-kai-kai? Barista dan duniya, gaba daya Murja ji ta yi dakin na juya mata, zuciyarta tamkar ta buga sabida tsananin takaici, ta rasa me zata yi ta huce, sai kawai ta balle goyan bayanta Abdul Jabbar ya subuto zaj fado.. t Barista bai taßa sanin ya iya tsallan kwando bá sai ranar, wani irin tsalle va yi gaba daya da sufa ya tare Abdul Jabbar da harmayensa, guiwar hannumsa ta bugi gefen gadon, bai kula ba, shi dai isowar Abdul kan hannuashi ewai yake buri, duk da buguwar da ya yi har vakiya kansa don azabar zafi. Ya yi çiasa kyakkyawar ta ya yi saurin aje shi akan gadon, da zafin nama'ye cafko Murja kan ta fahimci manufarshi kyawawan mari ta ji guda hudu, a kan kuncinta. Ta rike künci da bakinta sake na tsananin mamaki ga shi kuma marin ya ratsata. Ya nuna ta da yatsa, yana ruwan bala'i ya cе, "Kul, ki ka kuma, idan kina cin kasa to ki kiyayi ta shuri, Allah duk randa,ki ka kuma kuskura ki ka 37 Haske Maganin Duh MAITURARE gwada abinda ki ka yi, wallahi-sai hh babballa ki ba mari ba, banza wawa kawai, shi ina ruwanshi da sabgarmu da za ki nemi nakasa rayuwarshí? Ki zò ki yi nadamar da gaba buta da'anfani: Da aka ce na ki ne an gaya miki ke ki ka halicce shi? Kai ta-inda ya shiga ba ta nan ya ke fita ba, h'ar tsalle yake yi sabida masifa. Ita kuma tamkar an kafeta a nan, tana kallonshi rike da kunci sai da ya yi ya gama, don'kanshi sai ya nemi guri ya zauna kusa da dansa ya na kallonsa, wanda shi ya koma barcinsa inda aka bangarar da shi: Ta ja kafa a hankali ta fice, shima ya kwanta gefen dansa, ya runtse ido da tunani me yaw, ya kasa samun nutsuwa da kwanciyar hankalin da ya ke bukata. Tunda ya yi aure matsala ce gata nan daga wannan sai waccan. Har lokacin sallar Azuhur ya yi ya tashi ya yi sallah, sannan Abdul Jabbar ya farka dá kukanshi yana neman abinci, ya shafa addu'a ya dauke shi ya fito falo yana daga nan'ya'kë kwalla mata kira shitru, ya tura kofar dakin ta, bata ciki har cikin toilet bata ciki, ya sa baki ya kwalawa Ladi kira, tama kitchen ta jiwo shi ta fito a guje ta ce, "ga ni Abba." Ya če, "Ina Maman Abdul ne?". Tai kasa da kanta ta ce, "naga tun dazu ta sak hijabinta ta fita." Ya ce, "What, fita ina ketian?" Ta kara shiga putsuwartà tamkar ita ce ake tuhuma ta 36 Y 1 T Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE .ce, "ban san inda ta yi din ba, amma dai tun dazun ta fita," Jikinshi ya yi balain sanyi ya daga ido va kalli Abdul, tamkar yana neman wani bayani daga gare shi. Ya ko fasa wani bala'en-en kuka. Gaba daya sai ya rikice, ya saka shi a kafada ya shiga jijjigo shi, yaro ko ya ce bai san wannan ba. Ya yi nan ya yi can Ladi na tsaye tana kallo tunda ba a bata damar tafiyar ba Sai tausayin yaron ya kamata, ta kaskantar da murya ta ce, "Abba kawo shi na hashi ruwa na goya shi." Ya ko bi umarninta, da yake mace ce, tana bashi ruwa, sai ta wurga shi baya ta goye ta na jijjiga shi sai ko ya yi shiru, amma dai bai barcin ba. Barisia Muttaka ya yi ajiyar zuciya, ya koma daki, ya danko waya ya lalube matarshi ya yi buga wa tana kuma ringing a ma ba a da alamun za a daga masa wayarsa. Ya bakura ya daina bugawa, can wata dabara ta fado masa, sai ya doka lambar Mamania. Ringin na uku ta danka, bayan sun gaisa, cikin sanyin murya ya ce, "Mama ko Murja ta zo mu .ku nan?" Tai, dan jim samuan ta ce, "Eh, ta zo gata nan gabana tana kuka, amma ka sani maganar ba zata yiwu.ba a waya dole sai ka zo ko?и 1 Ya ce, "Ba damuwa zan zo yanzun ga Abdul ma nan yana ja rigima.." Ai bata ji karashen wannan ba ta kashe wayar. Ya yi zugum yana kallonta sannan Haske Maganin Duhü 3 MNTURARE kuma kamar an cije shi ya mike ya yi sti ya cire jallabiyarshi ya saka Pakistan masu efakin sawa ya rufo ko'ina, ya tusa Hadiza da Ladi Abdal gaba suka bar gidan sai gidan surukansa. Sun samu Mamarn tana Zune a kan kujera ta harde kafafunta cikin juna, sai kada su take yi.. kadan-kadan fuskar nan tata a kidime fara'ir nan duk babu, Murja kuma na can gefe a watrkujera ta kudundune kanta cikin hijabi tana kruka, Hadiza ce a gaba dauke da Abdul yana tsala ihu, sai Ladi sai kuma Baristan sú ka shiga falon. Kukan shi duk yá cika wuri, amma Murja báts ko dago kanta ba, sai Mama ce ta amshe shi Ta ce, "ke amshe shi man kina jin kukanshi?" Sannan ta-dago kanta, ta aushe shi, amma inda su Barista süke bata ko kallah ba. Su Ladi sum-sumsum suka fice Barista ya samu wuri nesa da su ya zauna shi a kasa, sži da Abdul ya káma nono sanhan suka samu nutsuwa. Barista ya yi ajiyar zuciya, ya saki fuska yana gaida Mama, babu walwala ta amsa sannan su ka bata šhiru, har lokacin da yaron ya samu nutsuwa ya koma barcinsa jikin babarshi Mama ta'juya'ta kalli Muttaka ta ce, wai garin yaya ne naga yárinya mai danyan jego irin Murja da kumburarrun kurmatu shaidar ta ci uban duka? Me ne ne ya yi zafi irin haka, har da za a kasa hakuri sai an kai ga duka? Atren duka ai ba ure ba ns? Ko me ta 2 vi yi da zafi tunda ka san ba a tasha ka aureta ba, gaban Iyayenta ne why not ba za ka nemi magabatanta ba, sai kawai ka yanke hukunci ta hanyar duka, duk irin dawainiya da wahalar daukan ciki da ta yi ta haihu a dan tsakanin nan bai ci ka tausaya mata ba?" Idon Barista a kasa ya yi shiru, anma zuciyarshi cikin wasi-wasi take me yawa. Ya dago ido ya kalli Maman ya yi saurin janye kwayar idonsa sabida ganin yanda take cika tana batsewa ba wai don tsoro ba, sai don dai girmamawar ya auri 'yarta ne kawai. Ya bude baki zai magana ta dakatar da shi, "ba bibiyar zancen nake son yi ba, warning dai nake yi, dukan nan ba na son shi, duk abin da tai na Gatanci idan har kun kasa hakuri daidaita kanku, to ka nemi magabatanta sai su shiga ciki, idan ka kuma dukanta zan karbi abata, dou duka alamu ne na rashin kauma da gajiyawa. Tunda nke da Eabanta bai taba nuna min hannu ba, balle ya kui ga uaria, bangs dalilin da ni kuma zan yarda da lukaa ba, Zuciyar Barista nga tafarfasa don azabar takaici, dou ta kasa bashi tashi damar, sai ita ce take shiga take fita ta inda ta ga dama. Dole ya yi shiru amma ji yake tamkar ya kwafdeta don ya san dai girme ya gimeta, to amma tana da babbar darajar da Buk batanci be zai iya ba. a Sai da tai ta gama, sannan ta ce, "Tashi ki dauki 41. danki ki wuce ki bi mijinki ku tafi." Murja th fasa ihun, ita ba inda zata, ta gama auren tunda baya sonta har ga shi zai kasheta. Mamanta ta daka hata tsawa ta ce, "Za ki wuće ko sai na zo na bata miki, na kashe maganar." Don haka ta mike a fuśace ta zimbüri baki, ta bar Abdul din anan tai gäbä tana kiranta ko ta juyo tai waje, sai shi Muttakan ne ya dauko yaron ya bita da shi. Ya same ta ta zauna á mota gidan baya tana cín uban kuka. 'Ya mika wa su Ladi yaron suka rike ya tuka su su ka wuce 'gida, tamkar wadanda aka aikowa da mutuwa. Sai da suka shiga gida, bai ko shiga ba shi, ya ja mota a fusace yà yi waje, ya ringa yawo a titinan gari ya ma rasa Inda ya nufa, don duk wanda ya ganshi zai gane cikin bacin rai yake. Ya gajt da fadin-fadin sai ya dauke kan mota ya tsaya a couitry mall'ya sai meat pie dinsu guda uku da lemu da ruwan'sanyi ya zo ya zauna a mota ya ci ya ji ya dan samu nútsuwa ta nan, sannan ya ja motar a hafkali wajan zoo road ya samu Masallacł ya yi parking ya dauro alwala ya shiga ciki, sabida lokacin aku da rabi da yan mintuna, muktari na ,sallah ya shiga. Ya yi nafila, har aka taru aka sallaci La'asar ya zauna nan ya yi lazimi har biyar ya samu sanyin zuciya sosai. Saboda ambaton Allah, Allah ya yi Q Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE gaskiya inda ya cc, "Sai da ambaton. Allah ne zuciya ta ke samun.nutsuwa," Hakkun. Maimakon ya yigida, kai tsaye. sai ya yi unguwarsu gurin tsohuwa, nan ne ya samu nutsuwa sosai ya lalace nan donchira su ka yi mai dadi ta tsakanin da da uwa. Har ya yi sallar Magarib a nan ya kuma kwashi garar Hajiya na dare sannan ya fito. Nan din ina maimakon gida, kai tsaye sai da ya yi branching nan gidan abokinsa Umar garba, suka 6ata lokaci, da cikar karfe goma dai ya hakura da zaga Kano ya nufo gida. Gaba daya futulun gidan, kaşhe su ke, shaidar mutan gidan sun yi barci ko suna harama. Don haka kai tsaye dakinshi ya nufa, sai da ya yi wanka ya yi 'yan sabgoginsa sannan ya yi shirin kwanciya, wata "zuciyar kawai ta ce ya yi kwanciyarsa, wata kuma ta kwabe shi da komi Gatanci Murja dai taka ce, hakuri kawai za kai To amma Murjar ce ya kasa samun kanta bare a samu nutsuwar da ake da bukata. Don haka dai ya sauko daga kan gadonsa ya fice daga shi sai shirt nikcr. Ya kunna fitilar dakin haske ya garaya a ciki, idoushi cikin na Murja, sai ta murgina ta juyar da kanta can gefe, ya yi tsaye yana kallogta, amına shigar da ya ganta a ciki saif sanyaya masa rai, ya tako a hankali ya haura gadon; tamkar an sikari Abdul sai ya farka a irin wannan furgecen nan ya fasa ihu, gaba daya sai hankalusu Haske Maganin Dohит3 MAITURARE ya yi kansa, anata jijjiga shi. Ya yi dan shiru sannan ya manna mata shi ta bashi nononsa. ind Can na hango su abinnan, fushi-kuma ya kare dn taushi zuciyá. Kamin safiya tamíkar ba a yi ba, kowá ya hakure wa rashi. Rayuwar aure kenan, da wuya da dadi. To haka matsalar gata nan da an toshe wannan sai wancan ta barko! A farkon aurensu Murja ta dan); jajje gidansu Barista kadan, sai ta lafke cuta, to wannan sai ya yi mata uzuri. Yanzun kuræa da ta samu kantà sai ya fara mata korafin bata shiga cikim danginsu bata kuma san danginsa ba. Takan ba shi amsa da žan je ne wata ran. Haka dai haka dai, raonan da ya dame ta ta ce, "kai kyale ni fa shiga cikin daugin'mijin nan kana wani manne musu, mai da mutum wani ashawo su'ke, sù ringa wani rainaka, gara dai nesa-nesa, idan abun zuwan ya yi maje. Ya ce, "Amma Murja har da Hajiyata baki wani kata buhinmmanci a cikin lamuranki sai dai kallum ki ee za ki gun Mama? Ta kyalkyale da dariya ta cе, A' yo kaima ka fadi bambancin da bakinka, Mama ce? Mama ce uwata, Hajiya kuma taka uwar Koa kawai ya iya Allönsa ba sai ya wanke ba, zan nata yanda zan wa uwata ne? Sai dai kyautatawa Yee,nnt Sakina ko ba halra ta dauketa ba, zuwa gwauran dutse ta tambayi Faske Maganin Duhu-3 zuwa kofar Nassarawa sau nawaN MAITURARE Ta hade rai ita ka cofa, neman gindin zama ne da cusa kai ba kwarjini, ina ranar sa gare ta?Ai da abun ya karbeta zuwa za mu yimu isketa cikia gidan nan ta kame kowa. Yo bamu isketa ba, bare mu yi koyi da abunda ta yi." Dif ya yi, a ranshi da tunani mai yawa, ba dai ya fara nadama ba ko kuma da sauran lokaci? Oho dai." Da yaga hakan na neman hada-musu rigima sai ya hakura ya kyale ta. Tana:sabgar gabanta gidansu ko ko bai sani ba tana can, in zata Makaranta can ta ke aje masu aikin ta in ta dawo ma can take rashewa sai yamma ko magrib au dawo gida a zo afujajan a dora girki ko kuma a taho masa da shi tunda can su sun cika cikinsu. als Kula da fita hakkin miji wannan ko oho, kuma a yanayin halittarta, tana layin mata dakilai so su Barista sai hakıri rayuwa sai maleji.si Gs, ahi kuma kidi yal samn yanzun kamar tsiya, baby kwanciyar hankalin:Iyali. Lokaci daya ye fara anenin faro aure. Binta Umar ita ce 'yar wani bamsbakin usai daleg awaje ta yi karatunta, Kyalkyal dinta ya dan hankalinsa kwarai kafin ya shiga neman, sui ye tunkari Hajiya da-maganar. Shiru ta yi har, kamar bi za ta yi'magana ba. Har ya gaji ya ce, "Hajiya kin yi shiru koba ki yi na'am da magansr karin nawa ba ne?" Ta ce, "don me zan Hasko Maganin Duhu-3 MAITURARR hana maka aburda Allah ya halitta maka. Muttaka? Amma ni a gani na da kai ta tara matan da za ka kzsa samun kwanciyar Hankalida su, meí zai hana ka dawo da matarka uwar yaranka? Tovamma kilacita bata daga cilkin irin matan da ka ke shawairzama da su, ko kuma ita ba ta da abunida sauran matan daika ke tare da su su ke da su." ba. Da. Ya yi Rass da kanthi nauyin- Hajiya ya kinji sosai, ya ce,"ba haka ba ne Hajiya, wallahi tana da duk abin da matif sdke ia shi, "har ta mallaki abubuwan đå ba chik mace a kaima baiwa da su ba Abinda ya faru da iu, wata jarrabawa ce babba! amma na amince'Sakina whta fitila ce ita da take haska duk waili gurin da ya zam duhu gare ni, rashinta na gane babbar asara ce, don kullum zuciyata cikin duhu take. Na gode kwarai Hajiya da tunasar da ni da ki kai, ki kuma yi hakuri'da ni đön na san na bata miki à lokacin da na rabu da ita, ni kaina sai yanzun ne nake hango haskelt da ki Kai ta hina min yayin da zuciyata ta makance cikin dimiwa dá duhu. Zuciyar 'Hajiya tä yi haske, ta gyara zama ta oe "babu komai, kommi"na rayuwar dan. Adam kaddarawarshi a hannun Allah take, ba mai iya gujewa kaddara, saimiun fada mata. Allahya daidaitakı ya sanya haške a cikin lamarinky, уа kuma ba kuzuriya dayyba." 45 1 1 1 mr.a Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE Ya.cc, "To Amin Hajiya, na gode." Su kai sallama ya barta cikin farin ciki shima ya tafi da wałwala mai yawa. Har sai da Murja ta gane yau yana cikin, farin ciki mai yawan gaske. Ta taimake shi kuma ta inganta masa farin cikin nasa. Don haka da safe da cikakken kuzari da walwala ya tashi da kaimin yasa danban Da wani irin zazzafan so da ya ke jin bai taba bawa macesirin sa ba. Bа gudu ba ja da baya to ta ina zai fara? Ta inda aka hau ai ta nan ake sauka. Idan da zai saketa ya yi shawara da kowa, yayin maidatan ai sai 1 ya yi, in ko su biyu su ka yi kidansu da rawarsu 11 yanzun ma sai su daidaitan mu gani.n To mai ma gani wai-an bunne tsohuwa da ranta. Lokacin da vasg din Sakina ya riski yallaai a lokacin a fito daga bandaki hotel din da ya sauka ne a canLegs ya e port don ya yi clearing wasu construciah uhices da ya yi oda, to an doro su & Jirgi sun s nan port na Legos shi ne ya biyo su, don iusajsu saba zuwe inda company dinsu ya ke. To Jokacin ne ya samu damar kadaicewa da i Sakina sukai waya. Irin ansar da ta bashi ta tabaransa, amma kokari ya ke yi kada ya zura jiki da yawa ya kasance bai samu goyan baza ba daga gareta, shi yasa yake 47 Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE komai sannu-sannu, ya sani yawancin al'amuran rayuwa daga Allah su ke zuwa, idan rabonshi ce zai sameta, idan ko ba rabo haka-nan duk yanda ya kai ga bukata ba zai samu ba. J Aınma ya sani yarinyar ta taba ranshi. A farkon ganin da ya yi mata, yai ma kanshi sha'awarta, sosai, ganin nisan hankalinta kan tafiyar da rayuwarta a lamura, "iria matan da akan samu alhairi sosai a tare da su mai yawa. To amma yawan hidimarsa da rashin sukuni ya sa ya kasa bawa lamarin mahimmanci, tare kuma da rashin ganinta. Don haka sai abin ya shiririce Sai dai lokaci-lokaci idan wani abu ya gifta sai ta kan fado rayuwarshi; in ya yi tunanin sai ya watsar. Tamkar abun rabo ne rana Ysaka ya yo Kano ba ko notice, sai kuma rana tsakan ya ganta a rayuwar gidansu a rana tsakan abun jiya ya dawo sabo dal. Ya dace da sanin kudurinsu Hajiya ya kuma san irin tsamin da ke tsakaninsu da matarshi, sai dai kawai ya yi kurum tunda kusan bai maida hankali kan lamarin ba, tundaa iya saninsa tsakaninsa da matarshi zaune şu ke lafiya lau, kuma tsakaninse da mahaifiyarsa da "yan uwansa akwai kyakkyawar alaka da soyayya mai yawa. Sai a ganinsa kawai ai hakuri zaman rayuwa, bare hangensa rayuwa duk. nawa tiké? Ba kuma komai ne ka ke samunsa daidai. ba, bare hangensa duka dai rayuwa guda nawa take? ר HaMqin Duhu-s Duk yanda ka kni Rololuwar jin dadi waia rana barinta za ka yi, a kuma turbudaka a karkashin kasи, da kana ji kana gani, sai halin n ka shuka zаkа girba, wata soyayya in Jama'a wani mulkink amfana maka kormni brd ideadn nisa Kuma komai na duniya ze dn os zeka yanda ka. ke se? Allah kan jaraba buyinsa ta hanyoyi da dam don nVguiP da dama, don haka bal zafafn fayywarshi komi na Allahing in ey sI MoalisY Owk BI Dawal nc: din mazan yanzun kenan b kenan basa iva KA 2000 tsayuwa kan matansu, gaAi dei su Аu tsayua பாடு பேரா. Pus balain kan mazajen, sabida Westerm Educaion K influcncing din To Allah dai yа rayuyarmu da shirya kamiu'a eramalisa a samu va kwania ya ringa karanta sakon ( daya-bayan da dai shikedan amo m 8 Hankalish yawants, zuciyarsni ta adouar dacen alheriakаn manufarsa w'a Ys mlubi iyukao wayoyınta gaba daya ta kulle su. Yayi mur ashi wato ta tabo shi ta kuma bar shi shi shi rаб уа уi

Chapter 8 of 11