nan ya ke binta, har su ka shiga
harabar couctry mall, ita a zuciyar Murja dadi ta ji
za a je a barzo mata sivayya ne. Bata tashi ganewa
ba sai da taga Larista ya yi parking a waskace ya fita
a warce a gigice.
Ita kuma Sakins da nutsuwarta ta yi parking ta
fito da kasaitarta de isa zake takawa sabida ta san
tarkon da ta dana, yau bom zai tshi, Tana jinsa yana
binta yana "Look Sahina, Sakin da ke nake bakya ji
ne?", Bata tsaya ba, da hanzari ya sha gabanta уд
tsareta...
Ta tsaya cak, ta kuna zare glass din idonta, ta
kalle shi ido cikin ido ta ce, cikin sanyin murya "lafi
Haske Maganin Duhur-3 MAITURARE
ya ka kc bina kana min kiran farauta, tamkar na ci
ban biya ba? mene ne kuma?" Ya yi ajiyar zuciya ya
yi kasa da murya; "haba Sakina, idan da alkawari
ruwa baya dafa kifi ba, na meye irin wannan gudun
da ki ke min na me nc? Haba Sakina komin tsawon
zamani ko don darajar 'ya'ya ba za ki ringa tsayawa
ko gaisawa ne mu ringa yi ba?"
Ta kalle shi sama da kasa, sai ta ja baya daga
tutsiyan da ya yi mata, ta bi gefensa za ta wuce. Da
ya gane manufarta, da zafin namansa ya warto
Jakarta dole ta ja ta tsayà. Ta hadi rai, amma cikin
nutsuwa ta ce, "wai me ne ne haka ne? Ya za ka biyo
ni cikin Jama'a ka nemi zubar min da mutuncina, ba
ni da alaka ni da kai, don haka don Allah ka yi
hakuri ka kyale ni ka kama gabanka, ka bar ni nai
sabgata da ta kawo ni." Ta warce Jakarta ta wuce ta
haye saman. Ya yi juın yana kallonta har ta kulewa
ganinsa kamar an-cije shi, sai kawai ya rufa mata
baya.
Hall din ya yi cikar dango da mata iri-iri, classclass, sai suka cika masa ido tunda bai hango namiji
ko daya a ćikin su ba, sai makadan da su ka gaiyato
can nesa da su, dole ya janye jiki don ya kasa gaпо
inda ta shige, ba zai iya kuma tsayawa ya yi wannan
kurullar ba. 'ta kuma tana kallonshi sai ta dan
sunkuya suna magana da wata Maiama. Har ya fice
tana kallonsa, ta yi tsaki.
85
Haske Maganin Duhn-3 MAITURARE
lau Allah ya kai shi kofar Nassarawa gun Hajiya. A
yanda ta ganshi ya shigo sai da zuciyarta ta dan
sosu. Ta ce, "lafiya ko?" ya zauna dabas kan kujena
ya sanya fuskarshi a tafin hannunsa tamkar me yin
kuka, amma ba kukan yake ba, tsabar kidima ce. Har
sai da Hajiya ta kuma tambayar shi dalilin wandan
zugum din.
Ya daga idonshi da ya yi ja, ya sauko gaba
Hajiya ya ce, "Hajiya na sani ke mahaifiyata ce, na
kuma san na tafa miki zuciya sosai lokacin matsalar
zamana da Sakina. Kin yi duk kokarin da za ki yi
ganin ba a kai. matsayin da ake kai ba yanzun.
Komai nufin Allah ne kaddaraw. ce ta Ubangiji. Kin
tunasar da ni alhairinta, ni da kaina na gano hakan,
na nei Hajiya ki sanya baki ta janye dumin da ta
dauka da ni, Haa ba ki amince ba.
Karó biyu Hajiya gani gare ki ina neman
goyan bayanki, na ani Sakina taki ce, za kuma ta
iya miki alfamas ila ba Yowa za ta iya yiwa ba, don
Allah nake son ki sa baki nayi, iya yi na Sakina ta
kasa ba ni damar tsavawa ta fahimce ni, ina jin
tsoron wani sbu ajiya idona ya gano min wadansu
abubuwa dor Allah Hajiya kiyi wani abu tun kafin
na rasa wata daresta. Na sani Sakina tana da hakurin.
juriya da kawaici, no kuma san matsayin da ts baki
ba na wasa ba ne, zata iya komai sabida alfarmarki
don Allah Hajiya ko don darajar yaran nan. Ina jiye
Hscbo Mrarheuhug MAITURARE
ن
Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE
Gaba daya idon Barista ya rufe har ya manta tare
da me fakinsa ne yake tafe, ya runtse ido yana bin
mace ita kuma tana yakice shi, wanda duk wannan
abun da ya faru tsaf a kan idon ita Murja din.
Don haka lokacin da ya bita saman nan, ita kuma
a lokacin zuciyarta ta kai kóloluwar kulewa, haba da
takaici fa a gaban idonka? Don haka, ta saba Abdul
a kafada ta warto Jakarta ta 6alle marfin motar,
sabida tsabar takaici ko tsaya kulle shi ba ta yi ba, ta
taka a hankali ta bar harabar gun. Idonta da zuciyarta
sun makance sabida tsananin kishi, Wannan wace
irin 'yar gwal ce ita da za a kasa runtse ido da
ganinta a gabanta har sai an mata, kankanci? Kai
rayuwar aure akwai wahala.
Allah ya taimaketa babur din A daidaita ya tsaya,
ta haye ciki sannan take gaya masa inda zata ya yi
jim don ba nan ya nufa ba, amma ya karkace kai ya
tsulo mata kudi, bata ko musa ba ta ce ya ajeta za ta
biya. Ya manna a guje ya bar harabar gun.
Barista Muttaka ya iso gurin motar shi, ganin
motarshi can side din bude ya tunasar da shi tare fa
da Madam ya ke, ya kuma san danbanzan kishinta,
gabanshi ya fadi, amma kuma sai ya yi kamar abun
bai dame shi ba, ya kulle motar ya zaga ya shiga
gurin zamar shi, ya yi ma motar key wanda sauri ma
bai barshi ya cire makullin ba.
Yaja motar a guje tamkar zai tashi sama, la fiya
87
Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE
musu rayuwa ba a gaban uwa ba, in na tuna wannan
- ina yin nadama sosai kan abunda ya faru. Hajiya ki gafarce ni don Allah ki taimake ni."
Sai da ya kai aya, sannan ta nisa ta kallc shi
tsayin wasu dakika ta gane yana cikin wani rikici
babba. Sai ta ce, "Allah ya kyauta, ka je zan yi wani
abu a kai." Ya yi godiya mai yawa ya taso ya fito.
Sai da ya yi na'abba a mota ne ya fara tunanin ina
kuma za shi? Gaba daya sai ya kwantar da kanshi
kan sitiyarin ya gama rudewa. Ba Sakina, Murja na
neman kubucewa. Baya son ya yi two zero
kuskuren da ya yi a baya, ba ya fatan maimaita shi a
gaba, don haka cikin rashin kuzari ya isa gidansu
Murja, wanda ya sani nan ne dai inda ta nufa.
Ya yi sallama a gaban falonsu Hannatu mai
aikinsu ta-amsa, ta leko ta yi masa iso tunda ta san
matsayinsa bai shiga ba, sai ya cake yana tambayarta
ko Masantana na3?" Ta ce, "bata nan." "Murja fa ta
zo nan?" Ta e "hata dzi iso ba, kila dai tana
hanya Bar ce mata komai ba, sai ya juya ya fice.
Zuwansa biyu ana cewa Mama bata nan kuma Murja
bata zo ba. A karshe ys tambaya ko Maigidan na nan
aka ce kwananshi biyu baya Kano..
Haka kawai zuciyarshi t ki yarda da cewar har
karfe goma saura Mama bata gida ita kuma Murja
bata zo nan ba, to ina zata? Ya buga wayoyin nasu
duk is notresponding, try again later.
Haske Maganin D MAITURARE
Ya dawo harabar gidan ya zauna cikin motarshi,
ya kunna futulun motar lare da buds. kofofim hadi da
kunna rediyo. Har shadaya saura yana gidannan
Murja ta leko ta window su ta ce, da Mama har
yanzun yana nan dan kwakwar bai tafi ba."
Mama ta yi kwafa, rabu da shi ai mun sa kafar
wando daya da shi ni ce zai ma kankanci, shi ke nan
kullum matsala har yaushe a kai auren ne? Sabida ya
ga na kyale shi yana zaune lafiya lau ko? To yanda
ban yi boranci a gidanku ba, in Allah ya yarda kema
ba za ki yi boranci a gidan naki auran ba, duk inda
'yanci yake za mu bi shi mu sayo shi da kudinmu.
Sakar min labule na ki manta da shi, shanya yanzu
ne ya fara sai ya ji i ji sannan zan saurara masa, da ni.
ya ke zancen."
Cika r sha daya ya hankure ya bar gidan cikin
mutuwar jiki, bai yi fatan lamarin ya kasance a
lhakan ba.
Sakina ta yi walimarta lafiya lau ta wuce gida
gab, gabatowar magrib ta kuma ja bakinta ta yi gum,
bata gaya wa kowa ba. Amma ta yi ta tunanin abun a
ranta ita kadai. Maimakon abun ya bata tausai, sai ya
ke kona mata rai, in ta tuno irin takaicin da ta ringa
cusa mata, tai alkawarin ba waiwaye Allah ya raya
su Musadik amma dan su ba za ta koma in da ba za
ta yi farin ciki ba. Sam.
Barista ya yi sintiri ya kuma yi amsa daya се
级
Haske Maganin Duhu-3 MAITURAKE
Mama ta fita, maigidan baya gari, Murja kuma ba su
ganta ba. Ya gama amincewa kawai karya su ke
masa,wahalarshi su ke. Gaba daya sai ya gama
burkicewa damuwa wata kan wata.
Karshe dai ya zo ya gayawa Hajiya yanda ake
ciki, bai boye mata komai ba. Ta gyada kai,
"Muttaka baka taba so na zauna lafiya lau, da cikar
nutsuwa da kwanciyar hankali ko? Kowane dan
uwanka yana zaune lafiya lau da Iyalinsa, yanzun ka
gane irin rikicin da nake ta guje maka ko, na ke ta
nusarka ka yi hakurin zama da Iyalinka lafiya kowa
zaman hakuri ne da kawaioi sai rayuwa ta shige
tamkar ba ai ba."
Ya yi kasa da kai, "ki yi hakuri Hajiya, ba ni da
sama da ke duk duniya kowa ya bar ni, na san komai
lalacewata ke ba za ki bar ni ba, kivi hakuri ki yi
min addu'a yawan rai ne ya kawo haka da ba kya
rayc. da baki ganni ba, wanran na daga cikin
kaddarori na da ba zan iya guje núsu ba." Ta jinjina
kai ta ce, "To babban.madogara Ailah ba tsayawa za
ka yi al'amuran duniya 'su ringa firgitaka ba, Jarumi
za ka zama ta hanyar tsayawa da jajircewa da dogaro
gaoan babban za Bango Alla sama maka mafita da
Hoyan bayan rinjayedaHhtsuwa akan đuk
al'amuranka.
"Na gode Hod Hajiya, Hajiya, Allah ya Kara niki
'afiya va da'savin ral mai amfani Ta ce, "To anu a, ka
91
Haske Maganin Duhu-3 MAITURAR
je kai ta wuridin Ya Jabbaru Ya Kahharu dubu đay da dari daya da sha daya (1111), bayan ker
Annabi Salati ma'i'shi tare da Istigfari don netow gafara da karin kusanci gare shi."
Sai ya ji tamkar an sauké masa wani babbaj
nauyi a zuciyarsa ya samu nutsuwa sosa: ya y
sallama da Hajiya ya taho gida tunda ta ce, zata kin
'yan uwansa kan maganar Murjz, ita kuma Sakina y
barta da ita.
Bayan kwana biyar da haduwar Barista da
Sakina, da hantsi ranar Talata, zamaain ya
Makaranta su na hutu, don haka suma Malamai Da
hutawarsu cikin Iyalan su. Sakina na gida tare da
yaranta tana karatu da Musadik tana kokari
koyarshi A.B.C.D. Wayarta ta dau kara, abun
mamakinta Hajiyan Barista ce. Ta ji wani nauyi de
ta manta yaushe rabon da ta kirata ta gaisa da itama
har ta manta, ita dai tana ganin darajar tsohuwar
mutunce kuma ta nuna mata kauna da halarci mai
yawa, shi yasa itama take sonta da girmamata.
Ta amsa wayarta cikin ladabi da sanyin murya ta
ce, "Sakina kuma kwana biyu sai mu ka daina jin ko muryarki ko mun miki laifi ne?" Ta yi kasa da kanta
tamkar tana ganinta ta ce, "ko. daya Hajiya laifin me? Ku yi hakuri don Allah." Ta ce, "Ba komi, ai kina ma kamantawa, ya su Musadik din?" "Lafiyarsu lau Hajiya." "To yaushe za ki kawo min
Haske Maganin Duhu-3 MAITURARB
su ne na kara ganin su, kin san rai bako ne, nama sha zazzabi har kamar ina tunanin tafiya ce kinga da sauran shan ruwan ashe a gaba."
Ta ji wani iri da tausayi mai yawa, ta ce, "OЬ sannu Hajiya ba mu sani ba, Allah ya kara lafiya, sha Allahu zan shigo da su anjima da yamma mu duba ki." Ta ce, "To na gode Sakina Allah ya yi miki albarka."
To da wannan Sakina bata koma ta kan abunda
takc ba, sai ta tashi tsalam ta nemo Yusuf kaninta ta ba sbi kudi ya je mata abbatuwa ya sawo mata hanta me kyan da yawa da su alaiyaho da kayan miya. Ta yi matu shiryayyiyar miyar alaiyaho, da lemuka na kwalba masu Karin lafiya da jini.
Ta shürya yaranta da shiga dan dagwas cikin irin kayan da Babansu ya kawo musu, itama ta saka daya daga cikin after dress din da ya kawo mata bayan ta yi kwalliyarta ta ciki da material mai kyau. Bata boye ba ta gaya ma su Amma inda zata, su ka ce a gaida tsohuwar suma ganin kimarta su ke yi, ta debi yaranta a motarta sai kofar. Nassarawa gidan Hajiya.
Ita daya suka samu tai murna da ganinsu, suna zaume suna hira kadan-kadan na ciwonta da kuma
wasu Jama'u da ita Sakinan ta san su a dangi, kadan- kadan sai Hajiya ta sako zancen da shi ne ta janyo ta ta isar mata.
Haske Maganin Duhu-3 MAITURAKE
Sakina ta yi kasa da kanta sosai, wani irin abu ya
sauko mata. Hajiya ta ci gaba. "Na san an bata mikí
Sakina da yawa, kuma duk wanda ki ka ji an ce ya yi
hakuri an san an cuce shi ne, Sakira ba wai ina nufin
tilasta miki yin abun da ba ki y niyya ba пе, н'я
alfarma ce nake nema, na sani kina ban girma da jin
maganata tamkar ni ce na haife ki, nima kuma na
sani ina jin dadin hakan, wannan ya sa nake jin zan
iya neman alfarmar koma, wacce iri ce ba tare
shakku ba ki amsa min ita. Ki dubi girman Allah da
darajata da ta yaranki, ki yi hakuri ki, komaws
Muttaka don ci gaba da rayuwarku, ki dauka abin da
ya faru kaddara ce gare ki babba.
Na sani ina magana ne da yawuna, amma koma
na san shi din wanda nake yi abun domin sa ya fini
bukatarki gare shi, kuma ni kadai na san halin da ya
ke ciki yanzu kan ki, don haka nake jan hankalinki
da hakuri da Juriya da yafiya kan laifukan baya. Na
fi farin ciki da ke a rayuwarshi fiye da kowacce irin
inace zai kawo cikin gidansa don tuni na ganc ke
gare shi futila ce mai haske duk wani duhun shi.
Duk yanda na kai da nusarshi da be gane ba, sai
da yaga uwar bari yanzun, in kinga halin da ya shiga
akan ki za ki yi mamaki, don haka ki manta da komi
ki rungumi kaddarar da ta faru ki komawa aurenki
tunda da sauran damar zaman."
Tunda take magana kanta a Kasa yake, kuma
94
Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE
hawaye ne ya ke diga daga idonta ta kuma kasa controliing dinsu (dakatar da su) ana wannan gabат tamkar da masaniya ko hadin bakin Hajiya sai ga Barista daga sama tsidik.
Yasha mamaki da ya ganta ita da yaran gaban Hajiya, duk da motar da ya gani kofar gidan ta dan tabi ransa, amma sai yake ganin kai anya tata ce ashe kon ita din ce.
Sai ya nemi kujera ya zauna ya yi ma Sakinan
zuru da ido, har Hajiya tai maganarta ta kare ta tashi
a hankali take takawa sabida girma ta fice ta bar shi
shi da ita.
Mashkurah uwar kankanba sai ta bita dakin da ta
ga ta shiga, shi kuma Musadik tun da yaga Babansa
sai ya manne masa.
Barista yana ganin shigar Hajiya sai ya mike
daga zaman da ya yi kan kujerar nan ya dawo kasa
kusa da ita ya zauná. Duk wasu kalamai da dan
Adam zai yi amfani da su da iyakar fahimtarsa ya
bada hakuri Barista ya yi don jan hankali da ban hakuri ga Sakina. Amma tun da ta sadda kannan bata
lago ba, kuka take yi sosai, wanda, har shima ya
raunana masa zuciya ya ji kwallah sun taru a idonsa.
Sabida tausayinta ya san shima ya bata mata de
yawa ba laifin tsaye bare na zaune kawai sabida
soyaryar wata.
Kawai sai ta mike tsaye ya yi saurin mikewa
Maganin Dиви-3 MAITURARE
jikinar na rawa tamkar ya rungameta ca ya ke yi,
"ins m ki ne Sakina?" Ta kalle shi a sanyaye, "Zan
kauut nva ne a bandaki." Sai ya kauce ya bata wuri,
tn flop tpknr gida ta dau butnr ta shige, sannan ya
koma ya zauna akan kujerar ya yi zuru Musadik na
miski tambayar fwafwaf bai kwe ba.
Sakiaa tai kama ruwan ta dauraye fuskarta, sai
ta leko tsakar gidan taga la kowa, ta dauke
aumfashinta sadaf-sadaf ta fice da sauri waje a guje
tu Rarasa motarta ta teshe ta da sauri ta bar unguwar
dame Jakarta da wayoyinta suna mota, mukulinta ne
kawai a hanaunta.
Ba de wass take gudu ba, sai da tai nisa
maimakon tai gida sai ta dauke kan motar tni caa
shagari kwatas gidan kawarte, abokiyar aikints
Malams Amins Mu'azu can ne ta je ta zauna her sai
Xusan Karf tara sannan ta baro gidan da tare da ta
paya mata abundayake damunta ba.
TAMAT BI HAMDULLAH
Ya Allai, Allab ka farawa Annabi Daraja,
jikan iyuyenmn da wadenda su ka gabace mu daga
cikin Jama'ar Musulmi..
Hauwa diyar Abubakar.
Matar Yusuf
Uwar ir Addul.
AKARA ÖITY
BOOKSHOI
07028826909
Daaa Marubucivar:
KHAIRIYYA 1-2
BIYAYYA 1-2
BABBAR MACE... 1-2-3
JARABIN RAYUWA 1-2
KWAI TARA..1
Masu Fitowa:
KWAI TARA...2
Tsarin Bango:
ANKA - GRAPHICS FAGGE
07030319787
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya
Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,
Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490
A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,
Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu
Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC
Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku
This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services
Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us
Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels