Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 11
rikice, ba Wisu ba garar abinci, abin da ta iya barci tana farkawa sai amai, ta rarumi abin da ta ko-son ci ta koma. Don haka gaba daya hankalin Barista tashe yake kwarai da gaske, bá nutsuwa gà jinya da yake yi. Nan da nan ya dan fada don kun san shi da ci ba wasa. Ga wahalar aiki da bai barin maza sukunin ci, musamman na rana, ns daren da aka fi sawa buri sweety na ta kanta, doù haka wata rana sai ya dawo da gajiya da yunwa ya fara falotukar girki ko kuma tunkan ya shigo ya shigo da takeaway yo wannan ina zai kai su? Don haka duk rawar kan shi sai ta yi bala'in, sanyi, mafita, kawai yake nema. A wata rana da Zuhur Mamanta ta zo dubata da jiki, ta same ta yarkace-yarkace, falonta baja-baja, uwar dakin kwana, tamkar bolar tsumma duk abin da aka cire nan ake barinsa a dauko sabo, komai kai Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE da kafa. Har wani wari-wati take jiyowa wanda ta rasa namе уе. Ta kalli 'yarta da tausayi mai yawa ta ce, "sannu Murja, lallai kina jin jiki, baki iya tashi ki den kokarta ki dan gyara ko dakinki ne?" Ta yarfar da hannu kasa, ta kwanta cinyarta ta marairaiçe sabida ciwo, sai ga kwallah ta ce, "Mama ba zan iya komai ba, don dai ba ki ji yanda na ke ji ba ne Mama, kamar na mutu. Dama haka ake yi?" Murmushi ta yi, ganin kuruciyarta ta shafa kanta, "Sai hakuri abun na lokaci ne da ya yi kwariasai kiga tamkar ba ai ba." Ta yi zugum tana tmanin tsayin lokaci da zai kwarin har ta, warke daga wannan azabar da ba zata iya kwatanta ba.x Ta ce, "Murja dole zanje Fancan na samo maki yara guda hiyu 'yan tayan hidima da zama, gaskiya Kazantar ai ta yi yawa, don ma mijin naki mai hakuri ne, da wani ne ko kan wannan ma sai ku yi ta fada, kin san maza ba sa son kazanta." Ta ce, "wallahi kam, don nidan ya dawo ya taranni cikin tsummukaran nan ya ringa buga tsaki kenan yana kaude-kauden kaya, in na yi maganar tsakin noe yake yi, sai ya ce ba komi, ni kuma na san sabida hakan. ne." Ta ce. "to a to, zai dai je nai maganar, kema kуa samu dan sauki idan-kina ganin idon mutane, kin sa ciwo na san kadaici." "Haka ne Mama, na gode." 15 Maske Maganln Duhır- MAITURAАR Da aka kawo yaran Bürista'ya fi kowa farin ollki, faoli yaké "gaskiya Mama ta kyauta min. Don haka ahi da kan shi ya raba musu niki. Hadien ta share Rasa ta kuhi da kitchen tunda ta ff Ladi wayo, itai kuma Ladi ta yi gywan falo da burandar samen dalkin ma yaran nau kitchon, duk abunda su ka ga dama ar ka kwaba su ka bawd Barista shi zai el, wanda girki ake mai kai dh kafa, dafa dukan atdakafa, mai gafin tattasai da azabat gishir, ko shinkafa &n miya mai dmyen tattasai sai mai kwance ane gano fusker mutum a ciki, nama ja ni na kumo don tauri. To wats Yuns ai tuwen semo mai gudajiw 4 tamkar gayagoloo. Rannan da ya dawo dage Kaduna ya iso gida da yawa da pajtya, aka kawo'masu abincin ya bufa. buler warin ebincin ya buge shi, sai ya mayar ya doka muriia yia rago-rago Ya co, "kinga Murja wallaki ba sin yarda da wannan iskancin ba, don mo ina bakin iyrwata lha nomo, kayan abinci na dire wani kah wani, shi no ni ba za a girka hí wanda beinn zai kwants da shfbe? kawai sai ki netmi wuri ki. kwanta ki sakar ma yara aikin komai don bula'ia 'nlaoi, gwargwado yaniun ni kin samu kanki, ko.ba ki yi girkin be doi mo ba za ki je ki tsaya ki kula da abia da su ke yi bạ? Tunda ke kina gamsuwa da kwabar da su ke yi to ai ba zan yardi ba, idan kina son kwtnclyar hankali dole ki gyara akan ki ne aka 16 a 2 Haske Maganin Duliu-3 MASTUPARE fara laulayin cikı? Idan duk mata haka su ke yi ai da maza sun banu da wahals." .Ta. inda ya shiga ba ta van ya fita ba, duk inda Murja take ganin masifa; bata taba zaton Paista Mattafa ya iya ba, don haka sai jikinta ya yi lakwas ta fara kuka da wanne za ta ji.da wahalar da ya barta da ita ko da sababinsa? Kawai sai ta tashi fuu tai dakinta ta kwanta ta yi ta kuku har dare, hankaiinta dai ya dan kwanta mata da taima kanta ihsani, aga itama fa a yawancin lokuta ba ci take yi ba, ko su soya mata wainar, fulawa da yaji idan ta gama ci tasha Saa oghut dinta maşu kankara to wannan kan riketa har gobe ko kuma tai waya gidansu ta fadi abin da ta ke so sai a kawo mata. To ita fa ta fanninta zam-zam me kawowar ne ko obo. Allah kenan ba ya zalunci. To da dare ya yi dare, gari ya yi shiru sai kawai ta fada wanka, ta goge hammatarta da sure roll on, a gabobinta da Hunra, jikinta ta feshe shi da body spray assel, ta sanya yaluwar night gowin. Ta san abunda za tai masa kenan ta sa shi íarin ciki, don ta fahimci ya yi fushi da ita da kyau, fushin da bai taba yin irinshi þa, su kansu su Ladi sun yi na'abba, gidan ya yi shiru tun kafin shigar dare. Ta murda kofar dakin a hankali gami da sallama, ba barci yake yi ba amma dakinshi da duhu sosai, idonshi rufe a can kasan ranshi ya amsa sallamar. 17 Haske Maghи-3 MAITTRARE Don haka tsaki kofar garam ta fada masa tana miski kukan shagwaba. Da ya yi banza da ita, daga baya kuma bashi tmisayi ta ringa taba raushi, obunda bai"sita ba, ya fara rarrashi da abinnan un expected sai Wisu abinda šai ya yi jerange. To wennan ya soukar da ttmper dinsa sosai. Sai dai waccan gargsjwar da ya saba ta da be jinta a wannan zangpe ko ne yisa? Ohon masa. Ko kuma dai matan suna vu ke hita, akwai mata akwai muna-mata? Oho dai. Muna hiaka a baya ai. as na musamman akan yanda was idan. Dole komai zata sa ayi agidas drks losta. Ta amince don hakia afyary đa ita sulến khiga kitchen aka des soyy dinkali de kwai, kwas ne tashi ta tlhe hanci ta yi waje a guje. gihushio tausayawa, shi ya ware pa yas aikin, ju ware nass ita kuma ya zube maia dankalin det samu ci gabe sosai kankkali ya daa hanta kwiya ce ke damtinta, bayan ciwoп idan ya kawo kayan miya da nama sah ta gida siyo mata soyayyar miya ta zo ta cikin fridge tans tsakura, sai a dafa farar inkals ko,taliya ko cous-cous ko doya idan aka i da cin niyar sai ta tsulawá miyar ruwa a sa a ci dà e dukan ya zai yi haka yake ta hakuri Haske Magunin Duhu-3 MAITURAPE yana,maleji, wannan giringidishin dukya aje su gefe guda, ya ma rasa inda su kai tsuntsu su ka tashi suka fake. Tsuntsun soyayya ya tashi ya jo yawan duniye (wannan kenan). Da dadi ba, dadi, cikin ya isa haihuwa aka haifi saurayi like father like 0n, kamar kumbo kamar katanta. Barista ya yi, rauma sosai, lokacin ya yi sha'awar hada ya'yansa wuri guda su rayu tare. Ta ina? Wannan da yake ganinta malalaciya kwaya dayanma ya Allah ya cika da mu? Ya yi hidima sosai da sosai, komai da akai na a fada wa duniya ne, kuma duniyar ta fadaytJ Vai A cikin siyayyar kayan sunan Abduil Jabbar sai ya hado da su Musadik da Mashkurah ya yo musu siyayyar su kowa ka'a biyar-biyar. Da ia ga kayan a leda, ta hadę fuska ta ce, warman kuma fa? Ya ce, "Na yayyan Jariri ne., Bata kuma cewa komai ba, sai ta tabe baki ta shiga cabgar gabanta. Da kan shi a wata rana ya shirya yaje gidan gaida su, ya kuma neni izinin shiga cikin gidan ya gaida su, abin da bai taba ba tun bayan rabuwa. Akai sa'a ita uwar yaran ma bata nan ta je unguwar Saliari bikin 'yar yar Amma itama bata jin dadi ne shi yass bata je ba. 3 Ya cika su da alhairi mai yawa, ya aje iyayen siyayyar da ya yi ma yaran. Musadna,kowa shi jikin Babanshi ya kwanta, shi kuma ya rungume shi 1$ Haske Maganin Duhu-3 MAITURARB:, yana shafar jikinsa, Mashkurah kuwa ihun ta ta fasa tamkar an dorata akan wuta nc, akai sauri aka janye ta, tana mita tana gwaranci tana nuna uban. Tamkar da wata ita da shi a tsakansu." Ga Hakan da ta yi sai ya tabi ranshi/sai ya sadda kai ya yi shiru sanian ya yi sallama da su ya tafi. Da Sakina ta dawo da dare aka nuna mata iyayen alhairan da ya kawo, ah! ba ta ce ba. Sai tsatlake su da tai ta wuce nata wuri. Har Amma ta gaji ta kyautar da su, A haka suka kiwana da safe ma da ta ga kokarin ficewa takè yi ta bar su nan wurin, sai ta ce,"Idan ke ba ki'da alaka da kayan su ynran ai ubansu ne, kin 'šani kuma duk kwakwacba a raba hanta da jini, sai ki adana musu,da amanarsu a gurinki take, kayan-kaiwa kusa da baka ki ba su,m ga yaran gida ma a bawa kowa, karce an kavvo kaya mun shige da su'daki mun yi shiru." Ta ce, "ba komi Amma ki yi yanda duk ys dяее, kin ga ni nä makara ga'shi yau Monday." Tarya mayafinta ta yi ficewarta. La haushinsa mai yawa. Tun bayan barinta gidan ban da darajar haihuwar Mashkurah wani alheri bai taba hada su ba. Kowacesi galmar ce yau kuma? Ohon masa, bata yarda larurarshi ta tsaya mata a rai ba, sabgar gabanta kawai ta shiga. Amma ko ita ta fasata kayan aka bawa kowa, kayan sawar ko ta adana su, ta sani wata rana dole ne 20 Haske Maganin Duhи-3 ta nema, yanzun fushin zuciya.nc. MAITURARE Masha Allah, zawarawa tamkar ita daya ce mace a doran kasa. 'Yar iyan ko, ba kowa nc ya isheta kallo ba bare ta taya da shi. Idan ta fahimci ka kai ka kawo wurin 'yan canji, sai ta tsaya ta saurare ka tana wani yatşuna, da yake taararon ta ke haskawa sai su yi ta rawar jiki suna miko dan alhairi ba kunya ko kara zata ginshe ta watsa a jaka ta yi fuska ta yi gaba. Komai, ka tambayeta lana 30. ca take yi eh! Wanda za'a bawa kyauta a cè meye yà gutsiri nan? Allah ya amfana a kawo din ba komai. Shegiya Sakina ta canza completely rayuwa kenan. ..Suna,matsawa ta yi zagi ta ce, rabo na nake ci, na. ci nawa na ci na uwar gidanka, so an saka shi a kwando a wurga a, maliya. Kan wani lokaci idon ya dada budewa, sai dai abu daya ta tsare muíuncinta, idan ta fahimçi zançen banza ne ya kawo ka, sai ta yi sauri ta taka maka burki, ta kan ce kullum neman tsarin Allah nake daga shaidan, tunda na tsallake siradin farko lafiya, sha Allahu wannan siradin ma haka na ke buri. Don haka na rabaka da rayuwata daga yau. Wannan ce take gudana a'rayuwarta. Litinin ko nasara sara miki, yau'ne za su je wata:, semina ta Malamai, wadda za ai a babban dakin taro na kwalejin 'yan maza da ke rumfa, wato Rumfa cullege suna daya dage cikin Malaman da za su halaria. 21 Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE Don haka ta yi don latti bata isa da wuri ba, sanyc take da riga da skirt 'yan kanti, amma ta nade.. jikinta da laffaya kalar.ja mai haske, hannayenta da kafafunta suia lulluße da kunshin Hajiya Amina Mudi goda Ta yi kyau sosal sai th zama tarikara shuwa ga hasken fitariala ya yrкyau alamar hutu.. da kwanciyar hänkali. Ta iso sit din Karshe ta sani mutum uku zaune, a 1 ta hudun ta ce don Allah Kawata dan matsa min. Tа juyo irin a dagen nan idonta cikin idon Sakinz, gaba dayansu su ke riké Vaki Ta ce,"Sakina Lawan rai kan ga rai?" Ga'shi da Rakiya Aminu, ashe za mu kuma gamuwa?" school imate dinta ce, class dinsus daya ta su ta kuma zo daya sosai sai dai tun da aka rabu a Makaranta ba a kata haduwa ba, sai yau da Allah ya nufa. Sai da äkai téawda yi shiru sanman su ka hakura, su kai shiru su ka mäida hankalinsu kan abun da ya kai su har aka gama karfe-biyu na rana. Da suka fito Rakiya ta ce, ba mu ce komai ba na i bayan saduwa bar kamata a manta da zumuncin daa ba, tunda an hadu gara a baiyana kai ko? Ta ce, "haka ne a ina gidankt yake?" Ta rausayar da kai ta ce, "ban aure ba har yanzu Sakina Lawan." Tace,! "Aiya lokaci ne zai zo ne, ni na yi aure har da albarkar yara biyu sai dai a halin yanzu ina zaune: gaban lyayeńa mun rabu da mijin." Ta dafe kai, Haske Maganin Duhu-3 MAIIURARE "Assha, rabuwa Sakina? Abin da bana taba fatanshi a rryuwar aure na, ina gaizan jure duk wuya sabida za rayu da yarana," Tа ce, "Haka, abubuwa duk ai Kaddarawar Ubangiji ce da ka ki da ka so sai yanda yaga.dama yake kasancewa." Tà oe, "Haka nc, idan ba damuwa man Sakina mu gangara gidanmu sai mu yi sallah ki oi abinci, in yaso sai nai makı rakiya kinga ai kinga mahallina a saukake." Ta gyada kafada, "ba komai, mu je din." an.Anan su ka samu a daidaita ya gangara da u unguwar Kwalli, inda nan ne unguwarsu Rakiya ANT A daidaita ya aje su kofen.shiga gidansu, Sakina ita, ta fara fitowa ta isallaka kwatar kofar gidan ta tsaya, sai kuma ta saka kai cikin soran gidan sabida rana da,take Rwalle mata fuskarta: Ita kuma Rakiya ta tsaya tana sallamar mai mashin din. Lokacin da Sakina ta saka kai cikin soran gidan a lokacin, ne. wani, cikakken namiji yake kokarin fitowa daga ainahin aikin gidan. Lokaci dayn zuciyarta,ta buga, a take kwakwalwarta ta zaiyano mata inda ta taßa ganin wannan füskar. Sai da sauri ta janye jiki ta matsa gefe ya kalleta kadan, inda bata tanka masa ba haka shi ma bai.ce mata tak ba. Ya saka kai ya yi waje. Daga inda take tsaye tana.jiwo:rakadin Rakiya inda ta buga shewa, tana a'a-a'a-a'a! Yaya? Waiyo 23 Haškė Maganin Duhu-3 MAITURARE wata sabon gaai, kai ne ta garin Yaya?"Ya co, "wallahi tun safe na iso Kano na yi tà tambayarki gun Hajiyarmu to ba ki dawo ba, har ga shi zan tafiı;: amma kila na dawo da dare na zo miki zuwa n musamman." Ta rike masa hannu, Tabgi nskdya ban yarda ba Yaya, daren a sai a kankali kai mei sabga? Taimakawa za kai uu koma ka san ma kishirwar gamnka." Ya yi dariya."Rakiya kenan, to ai ganin tunda Allah ya nufa." Ba musu ya juya suka shigo soran Kallo daya ya yi mata ya dauke kai, sai Rakiya da ta kamo hannunta ta ca, "Sakina Lawan ga babban Yayanmu ku gaisadTaidan ruguna ta.ce, "Ina yini?" Amma kalłonta kawai ya yi a dage sai ya kalli Rakiyan ya ce, "Wai daga ina ki ke ne haka da rana tsaka, na san dai in Makaranta ce tuni an tashi." Yana gaba tana binsa, ta ke bå shi amsa, har su ka isa cikin gidan na su. Sannan Sakina ta biyo su a baya. 121 Gaba dayansu suka shiga falo, Hajiyansu ta tada sallah, sái Sakina ta nemiu guri ta zauna a kasa-su kuma sueka dare kujeraa Rakiya ta kalle ta "Ya ki ka zauna a kasa?" Idonta na kasata ce, "banni nan am okey, ina bandaki yake'ne na iyo alwala lokacinn zuhur ya ja 'da yawa.". Ta ce, "haka ne." Ta, fito tsakar gida ta nuna maia, Ta mike tsam ta-fito ko kallon inda yake ba tai karambanin yi ba, gaba daya ita ta takura sabida ta 24 Naske Maganin Duhu-3 MAITURARE sani wulakanci, ta kuma gane mutumia nan dan jin 1 Ta ahiga bandaki ta, warware.nadim laffayarta ta ttaye shi.jikin Rofar bandaki,ta gama abinda take ta iyo alwala, sanman ta fito daga baadakin tana kade abarta A daidaiHokecin ya fito daga falon zai wuce, Rakiya nai masa rakiya. Ta yi saurin sadda kai, sai rakiya ee da to co, "Ina zuwa Sdkina Lawan?" Ai bats ko anmsa ba, ta yi kokari ta shige tumfar ta su ta sатu Нрукn ta idar da sallah su kai gaisuwa ta sosai, sаmаn ta thda sallarta har ta idar ta gama rakiya ns karecdio fadin abinda ta wanka gun Yaya. Ta ce, "kinga Hajiya shi kenan na samu a 6agas, dama na yi diakuna ba mayafai to mátch, na sai sabbin Jakkunajda takalma za zuwet? Hajiya ta ce, haka dai kullum nan kudin ke. karewas" Ta ce, "to Hajiya me zan da su? Ni ba da bu bare jika, bellantane sa ce, ina taraiva 'yan baya, ba gara na ci sa moreya rabona ba? Ki ka sani ma ko ba zan tafa yip sureu ba zan, mace bare na haifi magaji?" Su kai saurin cowa.Allah ya kiyaye jinkiri ma ai alheri." cc, "Ah to Allah ai shi kadai ya san karatun bebe, ko nje ge takki ta lalo biyar. Sakiza ta yi swin janye bannu, a baba dai ki rike ki yi sabgarki man ba wani abu." Ta yi dariya bani na baki ba, Yaya ne ya ban .eshirin ke kuma ya ce a baki biyar kya hau mota, ai ba ki sani ba, yana shigowa gari, duk man jikinmu 25 Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE ke wadata don ko shadar gidarumu sai ta san mun yi bako idan muka ringa ciyc-ciyc ciki na burgewa. Sai Allah." Suka kyalkyale da dariya, Sakina Lawan ta ce, "kai Rakiya ashe har yau kinu'nan da sharrinki?" Ta ce, "To me za'a fasa? Komai ahon zamani idan kaga mutum tambaye shi halinsa kin san hali zanen dutse ko? Ta grigiza kai'tana daxiya. Sai bayan biyar ne sannan Sakina ta yi haramar gida, wunin'gaba daya Rakiyana mata labarin Yaya kenan, fadi take baki sani ba, Yaya babban mutum ne me halin girma, sai dai abinda aka jarrabe shi da, shi shi ne rashin mace ta gari, irin matan nan da kan kankane komi su nána kowa rabar miji hatta danginsa. Inda ta raina kurarmu diyoyinta ma bata bari su rabe niu, duk sanda akai katari wani ya zo ya kwan gidanımu idan ya koma sai ta san sharrin da ta tsiga ta lika mana, daga ta ce, sun barke da gudawa ko sai ta ce sun farka da malaria sai da suka sha Anti maleria. ke tun muna jiu ciwo har dai mu ka tattara mu ka kyale ta da yayänta dama dai ni ce me kwakwarsu. Gaskiya duk cikin 'yan uwana ba wanda na ii shakuwa da shi sama da Yaya, ga dai shi shi ne namiji, amira bana iya boye masą damuwata ko kadan. Mutum ne da ya san darajar mutand da gasken-gaske, sabida nagartarsa Jama'a ne su ka tsaida shi takarar Sanatä tunda yaña da duk Kualities din da ake son dan Siyasa da su. ai . Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE Wallahi abun Allah sai ko ga shi ya haye, first kaure din Obasanjo shi ne Sanatan Kano mai wakiltar Kano ta tsakiya, Kuma ya yi aiki bakin iyswarsa ya kai motion da yawa, Allah ya ba shi nasara har yanzun mutane na respecting dinsa. Don ma ya ki kome? Sabida ya ce ba zai hada gudu da susar duwawu ba, dama shi dan kwangila ne, yana da Construction company so manyan project din da akan yi ai kasar nan to da hannunsu ciki. A halin yanzun zaung yake da matarshi Binta da 'ya'yansu a Abuja. Sai lokaci-lokaci ya kan zo amma aikenmu na bukatun gida duk wata ne ko bai zo ba zai yi drapy a banki mu je mu cire. Allah ya isine abun da zaki tambaya bai bayar ba, gaskiya bai taãa ba. To wannan shi yake bawa-Binta takaici, ta shiga ta fita ta hana yo Allahn na ubanta ne ita daya? Ita a sanda take shiga, mu kuma sannan mu ke fitewa don haka nemu ke gogawa.eIdan wata ran tai nasara muna hana idonmu, barci ząi dawo bisa turba, don ma shi din mai tsayayya ne? Allah ya ba shi jajircewa da tsayawa kan addini? Ke da mun banu sai dai mu ringa homa ai wancan yayanmu ne amma ciki fal yunwa." Suka kyalkyale da dariya Sakina ta , "Amma ko ko ni yanzun ai na lasa." Ta ce, "wallahi kuwa." Da wannan su kai sallama: da Hajiya itama ta cikata da alhairi mai yawa na irin hidimar dan 27 il arzikin da ta mora. A Rofar- gidansu su ka satm Tasi'n ya dawo gida wani mai ndaidníta ne, don Maka sai Rakiya ta leka taiyo masa magana dania sun saba hakan, in zatai wata fita takan yi bukin dinsa, ko idan tai katari лака. A soron gidansu ta same şhi zai fito don haka suka fito tane suka ta fi-ya kai sun har kofar gida ya kai su shiga ba yi kawai ta gaida su Amma sannan ta fito su ka wucë su ka ta fi da alkawarin sai ta zo mata wuni wani lokaci ita ma, ba ski 2. Ta ji dadin wutinisosai, hakan ya rage mutu damuwar ita tana ganin sakota akai ta ci baya ga. class mate dinta ita ko lallan.fari ba a sa mata ba Allah kenan, me shirya rayuwa ga kowa yanda ya so. Ta ci gaba da rayuwarta. A wani yammaci, misalin biyar na yamma fana ta Juma'a, lokacin bazara dab da gabatowar damna. Yanayin Najeriya sai maleji wutar lantar ki ta zama idan ka damu da ita ainin sai dai ka nei geuérator. Kwana daya da wuni wayoyinta ba tai musu caji ba, sabida matsalar wuta, kuma gen dinsu na gida ya samu matsala. Dole ta nemi business center aka kaini mata cajinsu. Tana saka batirinta, layinta na Etisalat messages su ki ringa shigowa na baya nan lamba kaza-da-kaza ta kira a lokaci kaza da kaza. Ta ringa ganin kiran Rakiya wajau san bakwai tai mamakin 3 Haske Moganin Duhu-3 MAITURARE yawan kiran, don haka ta ciro dari biyar a sayo mata kti ta kirata ta ji bayani tare su ka shigo da Sadik da ta aika da Rakiyan? Ta washe baki ta cc, "Yar halak, kinga katin da na bada a sawo don ke ne zan kira na ji bayani naga kiranki ya fi sau a Kirga." Ta harareta, taoce, "Sai ki ringa barin duk wayoyi at the sarpe tinse ba caji, me amfania wayoyin biyu?" Ta ce, "kai Rakiya tuba nake, mu shiga daga ciki man, sai na wanke laifina." Suka shige falon. Sun gaisa ta ce; "Bari a karbo Pure Water da lemu maşu sanyi kisha sai ki dada hucewa." Ta yi murmushi ta rikę mata hannu, "Allah bar su ban da kishirwar ruwa a yanzun, lemo kuma in dan ni kawai a bar shi don ba abun burgewata ba ne:" Ta yi sak haba dai, kuma haka ake tarbar bakon?" Ta ce, "Ni ba bakuwarki ba ce ban da damunta dan ban cingam idan kina da shi." Ta ce, "ai kogidansa ne nan, in na ci abinci ban dan tauna shi ba ban jin dadi da Sun yi sabuwar gaisuwa ta ce, "Tun jiya yamma nake neman wayanki, ban samu ba, har zuwa a yau na dai sadakar na yanko dogon zaugo da dar-per din kila baki nan, na san weel shi ne lokacin da mu kan dan samuna ziyara." Ta ce, "kin ganni nan through out ina gida barcinas kewai na ke kwasa, kullum a tafe? Sai ka ce majinar nika, na gode da ziyara amma bata gamsar ba sai kin zo min wuni na sosai mna dade muna hirar abun da ya gabatz na 29 avenrr myomr c-nmsr Haske Maganin Düllu-3 MA UEUMD MAITURARE rayuwa. Ta co, "ke dai bari hakan nai plan, to wannan zuwan bi 'dai nawa ba nc, abun al hairi ne babba ya sanii, tun jiya nake rawar kafar shi, dol na taho yau nai miki albishir." Ta ce, "Allah Rakiya, na santa elam batá wuce amin, kila zawari ne mu ka samu." Ta yi dariya, "Tamkar ko kin sani, babban goro sai magogin karfo." "Gaskiya ne to ba'nf nasha man?" Ta gyara zama da nutsuwarta sosai ta ce, "Sakina ki yi ma Allah godiya maf yawa, don gaskiya ya soki da rahama ba kadan ba; ba wai don albishir đm da zan baki -daga gare ai yake ba, bare ki ce kwaskwarima na kema zancen don kawai neman yardarki, a'a darajar da nagartar kawai nake hangowa, ta dafilin hakan nai fatan Allah ya yanke min tsawon zamana gaban Iyaycna. Ido kawai ta bata tana saurare tace, Sakina Lawan, haduwär da mukai rannan Allah na mufin abubuwa da dama, dan ganin da Yaya ya yi miki wai ashe har ya gano abinda ya taba zuciyarshi,m in kin ji inda ya ringa gaya min ni abun har kunya ya ringa ba ni. Na ce namiji kenan sai a bar shi, ni a iyato fahimtata ce nake kallon da ya yi miki, ko ganinki ya yi a hanya kila ko gane ki ba-zai ba, amma in kin.ji inda ya tafi sosai abun zai baki mamaki. Don hakani a matsayina na kawarki, ki ture. zumuntata da Yaya mu kalle shi a baren da mu ka Haske Maganin Duhu-3 MAITURARE tsinta n waje, kawai ki amince masa wani haske ne habbaegaro ki a raywwa, gwargwade matumín na gari ne irin mutanen da kowa ke ahdawar ya rayu da su ba wai den kudinsbi ko wani mukamioshi ba a'a personality dinshi, shi ne abun kwadayi ta kowane angel man din gentle ne. Tuni mu kai mishi sha'awar karin aure, tunda a baya na gaya miki irin takun sakar da u ke yi da iyalinşa. To shi bai bada goyan baya ba kia san su sai abin da su kasa kansu. Yakan ce Karin ai ba solution ba ne, tunda ba a san irin wacca za a kawo din ba, ai baka šani cikakken halin mutum sai ka zauna ka rayu da shi, sai ai ta hakuri da ita tunda ita an san halinta.". To sai ga shi:da bakinsa yana magenary don .baka mu duk dinmu sai muka kama murna da farin ciki kowa ya yi.na'am, barin Hajiya, ganin da tai miki sau daya ta gama mincewa. Don haka yanzun amincewar kj kawai mke nema, za ki yi mamaki idan na ce miki tare da shi mu ka zo shi ya kawo ni." Ta tabe baki, ta rangwadar da, kai, ta ce, "Shi ne ki ka bar baban Yayan shi daya yana ta jira tamkar direban, ki?" Ya tafi ni da kaina zan koma gitla, to-ya

Chapter 7 of 11