Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
7 / 11
zan kiraki idan na sauka. Na bawa qanena lambarki duk sati zaya dinga sako maki kati kinji? Ban san lokacin da nace haba harda wahala kuma? Yayi murmushi 'a wurinki yake wahala' hmmm to na gode. Zan kashe wayata sena kiraki idan mun sauka. Nace to masha Allah. Dai dai lokacin da muka isa dak, 'keda wa kuma ko kin turamata lambar ne? Nace a'a ibrahm ne tayi murmushi yayi kyau, nayi yar daria 'kai inna na lura kina cikin gwamnatin mutumin nan. Ai dole humaira yaron daya so naka ba don wani abu ba sbd Allah kuma dangi da yan'uwansa basu nuna kyama ba dole a soshi Kema harda yarinta ke damunki bazaki abnd nake nufi ba sai nan gaba. Bakina yayi SUBUL DA BAKA nace ina fa? Inna gurin shi daban yake a zuciata wanda yayi sanadiyar rabuwata da ciwona ai alhairnsa bazai gushe ba a zuciyata. Cikin raina nace kema kenan inna ni kuma nace me? Wanda ya cusa min soyayyarsa da karfin tsiya ba tare dana farga ba. Wayyo Allah wayyo sarki ya samu cikin damuwa. Na maida kwallar data zubo min. ** N9,035 muka kirga cinikinmu na awara na yau inna ta kalleni tana yar dariyar jin dadi. Kai Alhmdllh humaira mungode Allah ya taimaki yarima ya rufa masa asiri shine silar wannan rufin asirin da muke samu. Nayi murmushi inna kullum sai kin min fadan na manta dashi gashi ke har yau kinsa mantawa dashi shin kin kasa mantawa dashi inna yaushe nima zai gushe a raina? Ni kuwa kinsan shawarar dana yanke mana? Nace a'a tare da smiling don na kula zancen nawa zata kawar. Kinga muna da yan kudinmu na sana'a da wadanda ke ajiye me zai hana musa a gina mana daki babba daga can gurin tukwanen ruwan can mu koma wann kuma ya koma kicin sbd damuna? Na buga tsalle kwarai inna kin kawo shawara amma a gina mana ciki da falo yafi sirri. Ai kudi na keji humai, inna In Shaa Allah zasu isa har ayi rara dayawa. To shikenan dama inaso mu fara siyan kayan aurenki d an gama kada muji kunya ISA inna bazamu taba jin kunya ba Allah daiya kara rufa mana asiri tace amin. Kullum adduarmu kenan kuma Alhmdllh muna ganin budi. Babansu amira inna taba kudin siminti da yashi washe gari aka fara aikin da misalin 1pm nakaiwa masu ginin abnc kenan mukaji sallama kallo daya nayi mata nagane ta jikina ya mutu murus wani yanayi ya dawo min sabo. Tunda ta shigo idonta yake kaina da sauri na nufi daki inna mun shiga 3 ga innar...... Tsaye tabarni tayi waje da gudu cikin rudu, mashaa Allah jiki yayi kyau, ta fada tana murmushi. Inna tayi ajiyr hrt ta karasa tana yar dariya tace maraba lale sannunku da zuwa. Na fito daga dakin bayan sun zauna narakasa na gaidasu kaina kasa. Humaira ya jikinku ya bayan kwana 2? Nace ya warware Alhmdllh ina sunkuye da kai kasa. Na mike ina kokarin kawo musu ruwa da abnc tace zauna humaira ina zakije? Kaina kasa naceabnc zan kawo muku da ruwa, tayi yardariya tace Allah sarki wllh a koshemuke mungode Allah ya bada ladarniyya. Kowa na dakin yace ameen, nakoma na zauna kamr yanda ta bukata.Hameed ya turoni yace inji lfy kia barkaratun? Banyi mmki ba sbd nasanamira ce ta fada masa, inna ta fahimcihalin da nake shirin shiga don hakatayi saurin gaya mata abnd ya farugaba 1. Tayi jim to Allah yasa haka yafialkhairi a gareki inna tace ameen, tamike mu zamu koma ta fiddo kudimasu yawa ta aje a kusa dani ga wannasai jambaki da hoda. Da kyar naceangode don kunya inna ce tayi musurakiya har kofar gida.Ko zama batayi ba tace kai jamaawadannan mutane suna kaunarmuhumaira. Shiru nayi kawai sbd zuwanya haddasa min abubuwa da dama.Koda inna ta lura saitayi saurin sauyazancen zuwa lbrn ban dariya. Aini datace kisai jambaki ba wacce ta fado minarai sai ummu Ahmad Rufai ta sokotowacce akafi sani da ummu labour ita fahar kamfanin jambaki sunsan da ita ita ke banilbr wai wani mutum yayi sabuwaramarya jawara ranar data tare ya fitasiyo musu kaza daya dawo saiya tararta tasa huluna guda 3 a gaba tanatakuka ya karasa hnkli tashe amarya yaakayi ne ranar farin cikinmu kina kuka? Yace kiyi mgn wadannan hulunan fa?Tace hulun nan da kake gani wannranar da aka daura mana aure ya rasuwann kuma ana shirin kawoni gidansaya rasu shi kuwa wann ranar da akakawoni gidansa ya rasu kaga kuwa dolenayi kuka ta sake rushewa da kuka.Da jin haka sai ya cire hularsa ya jefamata saiki kara kice wann kuma wandaya gudu ne har ya bar miki kaza dagidan shine gaba daya haba! Saiyakwasa a guje! Hahahahahahha bansansanda na kwashe da dariya ba. Innatace tsaya ma kiji wani lbrn wasu barayine su 2 suka sato lemuka basu tsayako ina ba makabarta suna cikin rabosaiga wani mutum yazo wucewa saiyaji ana cewa kai ga naka niga nawa!Haba saiya ruga da gudu ga liman daisarsa sai yace Allah ya gafarta yanzunnan da zan wuce ta makabrta najimala'iku suna rabon yan wuta da yanaljanna, liman da jin haka yace ai saimuje muji wann ilimi ne babbab mefadakarwa, suna zuwa sai sukaji ana toga sauran naka ga nawa sai dayan yaceka manta akwai saura yace wannekenan? Yace wadannan biyun dakewaje fa? Haba! Su liman sai aka dafekeya wann ya wuce wancan wancan yawuce wannan hahahaahhahahaah!Wayyo cikina inna ta sani dariya hardakifawa Inna na jin dadin dama ina kaunar labarukan ban dariya. Ta kara cewa, sai wasu abokai su uku su ka kai matansu haihuwa asbt sai ga nurse tace ina mai aiki a twintower? Yace gani tayi dry tace cngrts matarka ta haifa maka twins. Tana komawa ba da jimawa ba kadan tadawo ina wandake aikin 3 crown? Gani kasami yan 3. Dayan naji najin haka sai yafashe da kuka lfy? Ni ina aiki a 7up ne... Narike cikina wayyo duniya inna shi bazai hakura ma azo kanshi ba yana tsoronkada ace an haifa masa yara 7..nakara kyalkyalewa da dry, cikin dry nace nima tsaya kiji wani inna akwai wani mai arziki yanada matarsa daya da dansa junior da yar aikinsa budurwa kyakkywa merry da kuma yaron gida suna zaune cikin jin dadi komai a wadace wata rana maigida ya kawo giyarsa mai tsada ya ajiye a firij yafita da niyyar in yadawi ya sha.yaron gida yabude firij yanaso yasha ruwa sai yayi ido 4 da giya kawai yakwashi giyar yashanye tas sai yacika kwalbar da yogot.aka duba giya tazama yogot oga ya kwalaqaYaron gida kira bulus ya amsa......(dayake nasan duk kunsan labarannan bari Na tsallakesu ANaM Dorayi) ta kyalkyale dariya haka mukayi ta labarai maau ban dariya. Raina yayi fes namanta da duk wata damuwa. Zuciyar innaZuwar mahaifiyar yama gushe kwatakwata daga raina. Wayar amira ta katseni daga dariyar na kara wayar a kunne lokacin sauran yar dariyar. Turawa sa kwai nafada cikin zolaya tayi murmushi mai fidda sauti to ya son ranki? Bugowa nayi ince don Allag ki aikawa inna wayarki mu yi magana nanemi tata ban samu ba yaya kuma yace baya gida.. Nace bari nakai mata wayar da kaina zan kiraki idan na isa Na sahidawa inna sannan nasaka hijabina na tafi. Zaure na tarar dakofar dakinsa bude nayi mmk da farkoamma da nayi wani tunani sai nagawautata watakila lokacn ya shigo. Daisata ko zama banyi ba ta bugo saidasuka gama sannan muka gaisa ina yardariya nace naga yayan ma ya dawo.Ban rufe baki ba tace na ina? Shi fabaya ma gari bako yayi wllh ko dagamalufashi ne sun daiyi waya yace yanahanya. Wann furar ma shina siyowa.Nace Ayya ta mike bari na kai masanayi saurin karba haba inna kawo nakai masa meye amfanina dama nasanrashin dan aike zaisa kikai da kankitunda gani ai shikenan. Tayi murmushito humaira Allah yai albrk yas amugaaurenku lfy. Nidai nayi gaba kawai.Kishingide yake na kunna kai wanikamshin turare ya dokeni fuskarsa rufeda littafi nayi sallama da sauri ya dagokai mukayi ido 4 domin kuwa idona nakansa. Ya Salam! Naji ya fada a hnkl.Ina wuni ga fura inji inna.ganin bashida alamar motsawa yasa na ajiye masana juya. A hnkl yace donAllah dawo!Cak na tsaya tare da juyowa na kalleshiya daga kai. Karki gujeni ki dawo gareniwayyo ni ashe yaudarata ake baki mutuba HAFSAT!!! Gabana yayi muguwarfaduwa na zaro ido na dafe kirji Ni? Yamike zai nufoni cikin wani irin yanayiidanunsa har sun kwao kwalla sainakwasa a guje nayi wurin inna. Yadda ta ganni yasata firgici ke Humaira menene? Itama duk ta firgice.. Shigowarsa yasa inna yin shiru, nikuma nakara matsawa kusa da ita sosai..durkusawa yayi gwuiwa 2 kamar mai neman gafara, sai kawai yafashe da kuka.. Inna wacece wannan? Don Allah kar kice mini ba Hafsat dita bace, wayyo ni dafwan, Allah ka kaddareni da jin tabbacin Hafsat ditace domin nashiga shakkun wannan sbd ta nuna tsoro a gareni sai yakara fashewa da kuka dai dai kuma lokacin Yaya yai sallama.... Na rikice na rude hankalina ya dunguzuma sai kawai nima nafashe da kuka ganin cewar wani balain ne ka ke neman haye min. Subhanallah inna meke faruwa ne? Inna ta rausayar da kai tonima sun sakani cikin rudu wlh. Cikin kuka nace inna yadai sakamu ni wlh ban san shi ba Yaya, don Allah yimasa bayani fada masa cewar ko ni wacece.. Wani kallo yayi min kafin ya kawar da fuskarsa har lokacin kwalla ke fita a idanunsa kamar anbude famfo. Nadafe kaina, shin kowace mace haka take samun wadannan kalubalen ga maza, kokuwa ni tawa halittar ke da haka? Da kyar Yaya ya shawo kansa abinka ga fari mai idanu fuskar nan tayi jawur, musamman hancinsa, idanun suka rikide suma sannan girmansu yakaru... Yanayi yanda inna fa Yaya ke masa bayanu yasa shi kara nitsuwa, nitsuwa irinta sauraron magana don a fahimta. Suna gamawa ya kalleni wasu siraran hawaye suka biyo baya.. Na yarda Inna sannan na amince amma don Allah ku rokar min ita idan zata maye mani gurbin Hafsat. Da sauri nace an fidda min miji kayi hkr bana.... Inna ta dalle min baki. Yayi murmushi mai nuna daci da kuncin zucia. Humaira sunanki bayyi kama dana marasa tausayi ba ki tausaya min ko don halin dana shiga donAllah.yaya ya dafa kafadarsa wane hali ka shiga safwan? Yayi dan smiling tsaya kaji LABARI na: ina dan 3yrs mahifiyata ta rasu don haka na tashi a hannun kishiyarta. Ni kadai ta haifa ita kuma tana da yara 4, tunda na tashi naga mahaifina yana yawace yawacen kasashen dunia don gudanar da harkar kasuwancinsa wato ba mazauni bane, yana int'l biz. Na tashi cikin wahala da azaba irinta kishiyar uwa sai nayi bara gidaje nake samun abncin da zanci kamar yanda umma ta umarceni duk da arzikin mahaifina kuwa. Sakamakon dangin mahaifiyata ba'a nan suke ba yan asalin yamai ne ta jamhuriyar nijar su kuma dangin mahaifina an rasa wanda zaiyi hobbasa kada tayi zuga ya daina basu abun arziki. Taimako daya da Allah yayi min skul 1 mukeyi da yayanta tayi ta rabamu Abbana yakiya amma fa ko ruwa bana tfy dashi. Tun ina kukan yunwa harna daina gashi ba'a tadamu sai karfe 3. Da mun koma ggida sai islamiyya hakan ya zame min jiki abnc baifi na samu sau daya a rana ba shima sai bayan maghrib idan nayi bara. Allah mai tausayin bayi na shiga wani gida a bayan gidanmu naga wata yrny da sharbebiyar wuka cikin dabara na dauketa zuwa cikin gidan. Zaune suke ana rabon wasu kaya kamr tsaraba nayi sallama tare da gaidasu nace wann yrnyr tafita da wukar nan tana wasa ai nan da nan suka dau salati suka rude sukaita samin albrk sukace daga ranar na dinga zuwa karbar abnc. Abin mmki Hafsat kullum bata cin abncinta sai nawa har muka shaku sosai da ita mahaifinta yasan shakuwqrmu har aka sanya mata hafsar safwan. Da yake sunsan ni da lbrn wuyar da nake sha saina koma kamr dan gidan. Lokcn da tafara girma sai muka juye soyayya wacce ita tafara bullo da hakan. Kowa ya fahimcemu har iyaye sun bani ita. Kwatsam muka tafi karatu akayi mana waya bata da lfy ana gobe zan taho ganinta aka karamin waya TA RASU...... Ya fashe da kuka.... Gashi ban taba soyayya da wata ba ban shaku da kowace mace ba sai ita. DonAllah ku taimakeni kuce Hafsat ce wann wllh kamr su daya. Wani takaici ya rufeni bawai na rashin tausayin sa bane a'a kawai yana musulmi zaiyi wasa da imaninsa. Wallh gwara matsalarsa da tawa shifa mutuwa tayi ni fa? Gashi da rai amma yayi min nisa nisan da bani tunanin zai dawo gareni nima saina fashe da kukan. Kamr inna takaranci zuciata saita karyar da murya tace Safwan! Inason ka tuna cewar kai muslmine wanda yayi imani da Allah ko kafirai sunyi imani da mutuwa ballantana kai musulmi ashe kayi imanin wanda ya mutu zai dawo? Ya girgiza kai a'a inna, ta bata fuska wallh kayi mana tunda gashi kana kiran wata da Hafsat. Ina mahaifyarka? Maiyasa ita bata dawo ba sai hafsat? To ahir dinka wllh kaji tsoron Allah kayi imani a mutuwa don akwai ta kuma duk wanda ya muutu baya dawowa har abada. Sai naga yana goge kwalla alamar maganr ta shigeshi. Wann yarnyr sunanta humaira haifaffiyar nan ce kawar amira ce, kusan tare mukai goyonsu da mahaifiyarta gidan su na can gaba da an sha kwana snd haka..... Bakomai inna wllh kamr ce har tayi yawa shiyasa.... Allah yafi da haka bai kamata ka firgice haka ba sbd soyayya har kayi sabo. Ya karkatar da wuya wllh inna bazaki gane ba amma bakomi ni yanzu ki taimakamin da yar taki donAllah... Kafin inna tayi magana ninayi ina mike nace kayi hakuri anyi min miji. Ban jira wata mgn ba nayi waje cikin fushi.ko zaure ban fita ba wayata ta dauki kara kmr abin jira, alamun kira ne ya shigo. sunn Ibrahim ne alamar shi ya kira, na lafe bakin kofa sbd na tsani tfy ina waya kmr wata sabon shiga.sllm nayi kafin ya amsa, sai da yayi wata ajiyar zcy na yi dan murmushi sbd inda sabo na saba da jin hk.A hkl yake maganar kmr mai tsoron furta kalmomin, "Humaira zcyta Zata fashe kaunar ki ta hanani aiwatar da abinda na zo yi, ki taimakeni na turo a daura mana aure ckn satin nan a kawo min ke ko na sami sukuni".ban San lkcn dana kyalkyace da dry ba nima ckn zolaya na ce, "to na taimake ka". Ya yi murmushi mai fidda sauti wani abu ya taso min wnd nake ji kullum idan na kasance ina irin wnn hirar, na runtse ido kawai. Ya kara narkar da murya, "wlh da gsk nake na takura mata nake so kusa dani".Na bude idona ina jin alamar kwalla, amma na daure na maida su tare da kokarin kawar da damuwar da nake neman shiga, na ce. " Ibrahim ka zamo mai adalci, shin mai zai hana ka tafi da matarka don Allah ka yafe mata mana". "Baza ki taba gane abin da nake nufi ba ynz matata ta wuce muguwa, wlh shaidaniyace, ke dai ki dage da addu'a Allah ya tserar da ke daga sharrinta". Gaba daya jikina ya yi sanyi, gaba na ya fadi, tsoro ya kama ni, amma sai ban nuna masa hakan ba, sbd ina son jin tushen mgnr. Ina 'yar dariya nace. " Nima abin ya shafeni kenan?" "ku san haka, sbd wai ta ji ana mgnr neman aure shi ne ta bugo mini waya jiya da daddare cewar wlh sai ta gano ko Wace ce, km sai ta kashe ta ko ta yi sanadiyar nakasata kin ji muguwa". Ckna ya bada wani kululu. Na zaro ido tare da dafe kirji. Ya yi murmushi, " kin san wnn ai haukane, ni dai sai kawai na bi ta da karya ne dona zauna Lfy. Ibrahim da na daure na cije ba don ina sonsa ba, kawai gudun bacin ran inna, shi kuma ga Inda tashi matsalar take. shi kansa yana tsoron sharri da tuggu na matarsa ina ga ni karabiti? shin in fadawa inna ko in yi shiru? Fadar babu abinda zai janyo mata sai tashin hkl da rashin kwanciyar zcy. wayyo ni Humaira ga 'yan uwan ubana sun tasoni a gaba, kr2 ma sun hana mini sbd jin zafi da bakin ciki, Innalillahi wa'inna Ilaihi raji'un. kai dole in sanar da inna, domin itace mai yi mini addu'ar da Allah zai amsa da gaggawa. A kfr gida na tarar da su tsaye kallo 1 nayi musu na gane 1 daga cknsu shine muka hadu wurin biya wa su Aisha kudin makaranta na farkon zango Ni sai da ma na ganshi na tuna ban kai kudi an aka sanyo musu baje ba jikin uniform din. Da fara'ata na karasa sbd ban mance taimakon da yayi mana ba, na cika mana #30 sbd babu canji a lkcn, ya ce mu bari zai bayar. Har Kasa na durkusa don gaida su. Ina murmushi nace, "Mun fa gode ". Ya yi murmushi, " wai ni har ynz gdyr nan bata karewa? "Na yi 'yar dariya kawai. Abokin yace ," Nan muka zo gurin musbahu tun dazu muna nan unguwar sai ga kannenki (su sumayya) za su tafi islamiya, abin mamaki yaran nan suka ganeni. shi ne suka gwada mini gidanku nace bari "Eh wlh nan baya na je kai wani sako ". Abokin yace, " to madallah, mu zamu wuce sai wani lkcn ". Na ce, " to nagode ". Na wuce gida Ina kallo ya Kai masa duka da harbi na yi kmr ban gani ba, na yi ciki abina. " wai lfy kika dade hk? ko lbrn ne naku ya tashi ke da innar taki? " Ta karasa mgnr tana murmushi, na ce. " Humm bari inna na zauna tare da ba ta lbrn duk abinda ya faru hr wayarmu da Ibrahim ". sai na ga tana dry.Na bata fuska." to me zan yi? " "Duk ciki banga abin dry ba sai na kuka kika gani? " " wlh ba komai ke dai ki ci gaba da addu'ar Allah ya warware mana, wlh nasa Allah ma ji rokon bawansane, ba zai ki amsar mu ba, wataran sai lbr, INA lkcn da Zaki tuko zukekiyar mota ki zo kina alfahari da mijinki". Na yi murmushi, " waye inna?" " Allah kadai ya sanshi". Mafarkina suna nuna min mijinki sai dai har yau banga fuskarsa ba, ni na San..." sllmr su Baba Auwalu ne da wasu dattawa guda 4. Ckn ladabi na gaida su tare da yunkurawa zan tashi ya dakatar da ni. Inna ta mika musu tbrm 3 suka zauna, Baba Auwalu zakakke shi ya fara mgn.Abu 1 ya kawo mu nan mgnr Humaira gabana ya fadi. Wani ma'aikacinmu ne yaga Humaira yana so shi ne ya turo abokansa su ji masa mgn, to na fada musu gsky yrnyr ba ta aje kanta nan ba mai kudi take so, ko dan sarauta ko kuma likita mai kwasar albashi da tsoka. wnd ta sami daurin gindi daga uwarta aka maishe da iyayenta maza banza. ko da Allah ya azurta 'ya'yanmu da auran masu kudi ba tallarsu mukai ba, sune suka biyo su har gida, muna kora suna likewa don hk nace gwara mu zo su ji daga bakinku. Tashin hnkl ba'a sa masa rana, wnn cin mutunci da wulakancin ya isa.Na kalli dattawan akalla kowanne zai yi 55-56 yrs wai abokinsu ne ke sona, Yaushe ya ganni, km a Ina? wnn abu daga ji tsarine km salon wulakanci da tozarta ne. " ku nake saurare shin akwai wnd kuka fidda mata ko mu je a amshi sadakin wdnn?" Gabana ya fadi, ni da inna muka yi kallon-kallo sai kawai naji kwalla na bin kumatuna. " Allah kai ne gatana" Abinda kawai nake fada a zcyta Inna ta yi Kasa da murya, " Alh. akwai wnd suka daidaita da shi ynz hk mu yake saurare sbd hk a yi hkr za a turoshi". Nan da nan ya fusata, " kin ji ko? me na fada muku? ku tashi mu tafi idan sun san wata ai basu san wata ba".Ya kalli baba jamilu, " ka zama shaida mun baku nan da kwana 7 idan babu wnd yazo, to wlh mlm Datti zan bawa". Ya kalli dattawan, " ku ce masa ya zauna ckn shiri don baza mu yrd a yi mana abin fada a dangin ba, duk take-takenta ta lalata mana 'ya". Idan da sabo mun saba da jin wnn klm dk muka yi shiru ni da inna. suka bar gidan ckn korafe-korafe, shin me muka tsare wa su Baba? wnn amsa har yau na Kasa samunta. Hnkln ya tashi na dinga risgar kuka shin wa zan fiddo ni Humaira? Abinda kawai nake nanatawa kenan, inna dai tayi shiru abinta. Zaune nake bakin kofa ruwan koko kawai ke cikina, sai 'yar madarar da na sanya masa gaba daya na rasa inda ke yi mini dadi. Ni kadai ce a gidan inna ta tafi gadon kaya barka, Sumayya kuma sun tafi mkrnta. Hnkln ba kwance yake ba domin bani da tudun dafawa, Ibrahim ne hnnna km ynz ba na ko san jin mai sunan, dama a dosane muke gashi km ya billo da matsalar muguwar matarshi har abin na niyar shafata. Ya zan yi? Ban sami amsar tmbyr ba wayata ta yi kara, shi din dai ne naji kmr kar na dauka. Yau ma kmr Klum ya fara rokona da hr zan ki fada masa, amma sai na ga 'kara na sanar da shi wata kila shi yana da dabara tunda inna tayi shiru tun jiya bata ce min kala ba. Na kwantar da murya abinka ga Wacce ta sha kuka, ta kara raunana. Na kira sunansa, gaba daya naji ya kidime sbd ban taba ba. Ina saurarenki Gimbiya ". Ya fada ckn zumudi. Na had iya wasu hawaye da ke shirin zubo mini na fara mgn a hnkl. " A gsky ina cikin matsanancin tashin hnkl, iyayena sun tasoni a gaba akan yin aure shi yasa aka tsaidamini kr2. Yau ya zo mini da tsoho cewar ya bani 7 days na turo wnd zan aura, ko ya aura mini shi, to a gsky Ibrahim a ynz Ina tunanin auren tsohon, domin ba zan boye maka ba, a gsky ban taba jin sonka a raina ba, amma ina tausayinka tare da bin umarnin mahaifiyata don faranta mata rai, wnd har na fara jinka a raina. To sai da da mgnrmu ta jiya tasa na hkr da ki, sbd tsara da raina, da kuma lfy ta.A gsky kmr ydd kake jin tsoron sharrin matarka nima hk nake tsoro. sbd hk ni dai ga ni ga Allah, sai na fashe da kuka a hnkl. Iyakar tashin hnkl shima ya shiga, ya rude."saurara Humaira, dan Allah kiyi hkr, saurare ni mana". Na dan tsagaita, "wlh.. wlh Humaira babu abinda zai same ki ynz hk sbd ke nake neman aiki nan kasar, wlh ba zan zauna da ke ba a Nigeriar ballantana ma wani abu ya faru, amma ki kwantar da hnklki, na rantse da Allah Humaira duk na fadawa dangi da iyaye don a yiwa tufkar hanci. kin san kuwa bazan ta gifta raina akan kry ba don Allah ki taimaka mini". Na dan ji sanyi, amma duk da haka na ce. "To shikenan ba komai ke nan zamu yi mgn zuwa jibi idan mun gama shawara da inna ". Ya ce, " Ba matsala ". Ya dinga lallashina yana ba ni 'yar dry snn muka yi sallama. Har lkcn dai kaina bai warware ba yana daure ckn rudani na yi shiru. Rayuwa mai daci, wayyo maraici yau da mahaifina yana da rai, wa zaiyi min wnn musgunawar? Na dinga sharara kuka ba kakkautawa, sai da na yi mai isa ta snn na yi shiru. Na zaro wayata na latsa lambar Amira, bugu 1 ta shiga. Tana dauka tace."'yar halak ynz kuwa nake batunki".Na ce " ko?" " wlh kuwa ya gida ya kano? " "Kano gatanan Amira tayi mini kunci". "kuncin me Humaira?" Ta fada ckn damuwa. " Amira zaman gida ya janyo mini matsala". Na zayyane mata abinda da faru, ta fara salati, snn na fada mata kuma ydd muka yi da Ibrahim. Na ci gaba da zubda hawaye. " sbd hk ni ynz gsky Amira zan amince da dattijon da in kai kaina halaka". "A'a Humaira, amma yaya ya fadamin akwai wani abokinsa safwan, kinga shi Yaro ne bashi da matsala..." " wlh Amira baki ji ydd na tsane shi ba, Sam bana kaunarsa don bai kwanta mini a rai ba".Ta ce, " Innalillahi wa'inna Ilaihi raji'un. Ynz me ye mafita?" Na ce, " Dalilin kiranki kenan, dan ki nema mini ita?" Ta yi shiru, har sai da na ce, " Hello".Tace "ina jinki Humaira, wai nazari nake yi, amma ki bari zuwa gobe gobe zan kira ki". Na ce, "Ba matsala ". kafin inna ta dawo har na daura sanwar awara, duk da jikin nawa ba dadi. Ina shirin fara tuya ta shigo, " sannu Humaira ". Abinda tace dani kenan. Na ce, " sannunku inna da hny". Ta matso, " kin kuwa ci abinci? ko ba ki ga tsakanin jiya kawai zuwa yau ydd kika yi zuru-zuru ba? "Na dai yi shiru. " kada ki sanya damuwa ga al'amuranki, ki fauwalawa Allah, shi ne mai maganin damuwa". Na ce, " to". Ta fiddo kullin nama har da zafinsa da lemon kwali ta miko mini, na samu na cunkusa da kyar kada ranta ya baci.Aiko sai gashi naji dan karfi-karfi. Da daddare muna zaune aka aiko sllm dani. Na sami kallon inna naga ni take kallo, na cewa yaron. " ka ce ina zuwa". Ya na fita na kalli inna ckn muryar kuka, " shin inna me fitar nan zata yi mini? Wlh yaron nan banda shirme babu..." " kwarai kuwa gara ki zauna a cigaba da zarginmu tunda yara ne ba masu mota ba ko? " mikewa kawai nayi ba tare da na kara cewa komai ba, idona Taf da kwalla. Raina kmr ya fita, zcyta sai zafi take yi sbd kuna, wayyo ni Humaira. Ina fita na kalleshi, sai naga safwan ne wnd muka hadu gidan su Amira. Da ban yi niyar gaida shi ba, amma sai na daure muka gaisa. Idanuna suka suka zubo da hawaye na kalleshi, " Don Allah ka yi hkr zan koma gida akwai aikin da nake yi". Yayi murmushi, " To naji, amma kukan fa na mene ne? ko duk aikin ne? " Na runtse ido mgnrshi ko na ce tmbyr ta soke ni kmr mashi. " Humaira ban boye miki damuwataba, don me Zaki boye mini taki?" Na kalle shi, " Ba ni da damuwa sai Wacce kake neman saka ni ciki, don Allah ka rabu dani na koma gida ". Na rushe da kuka tare da durkushewa. Shi ma durkushewar yayi, tare da sassauta murya. " Haba Humaira ynz Amira ta kirawo yayanta muna tare, ta sanar da shi wayar da kuka yi. Don me zaki damu kanki? ki share hawayenki gani na zo zan je na gabatar da kaina wurin iyayenki, wlh Zaki same ni mijin da kowace mace ke mafarkin samu, zaki yi alfahari da aurena". A tsiwace na kalleshi ina girgiza kai, yayi Kasa da murya. "Ki yi hkr, nasan baki sona, to wlh zan yi hkr har zuwa lkcn da Zaki so ni, ni ma marayane Humaira, matsalar mu daya ynz haka nima irin auren da za a yi miki ake son yi mini a gidanmu". A langabar da kai ckn zubar hawaye, " safwan wlh ba zan iya amsa maka ba..." "sbd me? " Na kwantar da fuska, " Baza ka gane ba ". Ya yi murmushi, " zan gane Humaira, fada mini shin

Chapter 7 of 11