Join WhatsApp Group Join Telegram Download APK


Share this page
2 / 11
kake bukata? "Ba tare da ya kalle ni ba yace."Ina bukatar a kyale ni na huta". Na dan sunkuya,"a yi hutu lfy". Snn na juya na fita. A bakin kofa muka yi kicibus da Gimbiya, na kwashi gaisuwa kafin ta shiga. Tuni yan rakiya suka tunga a bakin kofa. Ina can nesa zaune saman dakalin filawowi na hango ta fito rai bace. watakila wata maganar ya yabo mata marar dadi. Zuwa can shima ya fito, tuni 'yan rakiya suka fara zubda filawowi irin wdnd ake zubarwa Gimbiya masu kyau da kamshi. Ya daka musu tsawa,"kai mene ne haka?" Suka russuna, "Gimbiya ce ta aiko mu, wnn shine aikin mu"."ku bace mini da gani, bana so!"Tuni suka tsorata, "Don Allah yallabai ka yi hkr, Gimbiya ba Zata ji dadi ba matukar muka je mata da wnn sakon".Ya nuna su da yatsa, ku bace min da gani tun kafin ran ku ya baci, na ce bana so ku cewa Gimbiyar na ce bana so!"Da sauri suka bar wajen. Ya nufi wurin jimina yana bata abinci a baki suna wasa. sai fata rai a bace, Ina dai hng su da juyo abinda suke fada. Zuwa can shima ya fito, tuni 'yan rakiya suka fara zubda filawowi irin wdnd ake zubarwa Gimbiya masu kyau da kamshi. Ya daka musu tsawa,"kai mene ne haka?" Suka russuna, "Gimbiya ce ta aiko mu, wnn shine aikin mu"."ku bace mini da gani, bana so!"Tuni suka tsorata, "Don Allah yallabai ka yi hkr, Gimbiya ba Zata ji dadi ba matukar muka je mata da wnn sakon".Ya nuna su da yatsa, ku bace min da gani tun kafin ran ku ya baci, na ce bana so ku cewa Gimbiyar na ce bana so!"Da sauri suka bar wajen. Ya nufi wurin jimina yana bata abinci a baki suna wasa. sai fata rai a bace, Ina dai hng su da juyo abinda suke fada. "ka ce ba ka son abinda na sanya?" Ba tare da ya kalle ta ba yace. " kwarai kuwa".""sbd me?""Ba na bukata". Ya bata amsa kai tsaye. "Wai Yrm mai yasa kake son bata mini rakiya? " Ya ci gaba da wasa da jiminar kafin ya ce. "Kike batawa kanki dai, kin san ni ko wane ne mu, tsarin mulkinmu ba haka yake ba". "Mts! Ta buga tsaki, fuuu! Ta yi ckn gida. Na yi kadake Ina jimamin wnn al'amarin ko don yana ganin ya fita kyau shi yasa? Ni dai har lkcn tfyt yayi bai koma daki ba, yana ga waccan tsuntsu ba ya ga waccan, na yi tfyt. Rana ta 2 na iso da karin gwiwar aikina, sai da na gama da falon snn na shiga ciki, sabanin jiya yau idonsa 2 yana zaune a bakin gado, hnnsa rike da waya. Na karasa da sauri don Kai gaisuwa, ya amsa fuskarsa babu yabo babu fallasa. Na mike don zuwa kewaye na wanke ya dakatar da ni. "zauna, ynz me Zaki yi ne?" Na ce, "zan wnk kewaye ne kafin a gama hada kalaci ka kimtsa, sai na gyara nan din"."Barshi, bude durowar can ki fiddo duk kayan da ke ciki, ki Kai su falo ki zo ga jaka can ki jera mini wadanda ke ciki". Gabana ya yi mummunan faduwa, tsadaddun kayan da aka yi mishi oda daga kasar ingila zai fitar? Lallai bai nemi zaman lfy shi da Gimbiya ba, wane irin mutum ne shi mai wuyar hali haka? Ckn aikin nake, amma Ina wnn tunanin har na gama, snn na fara jera masa nashi. Ya mike tsaye ya ce."Fiddo mini kala 1 wnd zan sanya kafin na fito wnk". Kmr mai koyan magana, na ce,"To".Na rasa wnd zan fidda masa duk ya daure ni a ydd na fahimce shi mutum ne wnd ba a yi masa gwaninta, sbd salon wulakancinsa ya sha bambam da na Gimbiya, Na ci gaba da karanto addu'o'in samun sauki da kare fitina, domin Ina gujewa wulakancin wnn mutane, musamman shi da na fahimci tsaye yake, ita kanta Gimbiyar shakkarsa ta ke yi. Wani farin boyel ne mara nauyi, ma'abocin taushi da laushi na ware masa cike da fargabar kada ya ce ba ya so, ko ya gwasale ni. Da sauri na kammala shiri tare da ficewa dakin bana son ya fito wnkn Ina ciki haka Ina ganin bai dacewa ba ne. Idan ya gama kintsawa na dawo na gyara sauran wuraren da suka rage. Na fada kicin don hado abin kari, na tarar da su Rabi ita da Murja sun gama kammalawa suna zaune da Rabi'u mai tsaron kofa sai tattaba su yake yi, inda sabo na saba da ganin haka, tun muna bangaren Gimbiya shi yasa har yau na Kasa sakarwa su Rabin fuska, ballantana shi sai sun ji motsi kaga gudu, amma da sun ga cewa ni ce za su dawo suci gaba. Ba ta su nake ba, sun san hakan. Na kwashi kayan na yi falo na sami kujera na zauna don kara bashi lkc. Ina yi Ina kallon agogo har kusan mintuna 15 snn na mike dai-dai lkcn da ya turo kofa zai fito. Na yi saurin durkusa ckn girmamawa, nace ,"Kalacin ne zan kawo maka, wlh tun dazu ya hadu laifi na ne kusan mintuna 15 ke nan Ina zaune don na bari ka kammala shiryawa, bayan ka fito wnk amma a gafarce ni".Shiru naji yayi, ga shi kuma a tsaye. Na dago Kai na sai naga yana murmushi, ya tsuramin ido. Na yi saurin sunkuyar da kai cikin faduwar gaba Ina mamakin kayan da na fiddo masan ne ya saka ba tare da ya sauya. Muna haka Gimbiya ta shigo, ta ci uban gayu sai kamshi ke tashi a jikinta. Ta dube shi, "wdnn kayan fa?""wdnd na tarar a dirowa sun ciken guri shi ne na ce a kwashe a fitar". Da sauri ta fita ba tare da ta yi magana ba. " Ke ba ni ruwan zafi na sha kin ji". Ya ce da ni. Yana ckn kalacin Dogarin sarki ya shigo Ina rakube ina jiran ya gama na kwashe kayan. Ya kwashi gaisuwa kafin ya ce. " Allah ya taimaki Yrm, sarki ne ya turo a yi kiranka da gaggawa"."Ina kalaci da na karasa zan kawo kaina". Ba dogari ba, ni kaina sai da na Kai duba na ga Yrmn. Hnkl sa kwance yana kurbar shayi, na jinjina kai Ina addu'ar Allah ya tserar da mu wnn mutumin ya fi Gimbiya IZGILANCI!!! Dogari ya fita sukuku, ya gama shan shayin ya dubeni, na yi saurin kawar da fuska sbd shi din nake ta kallo tun dazun. ,Ganin haka yasa ya fada fadin abinda zai ce, ya mike kawai ya yi waje. Daman a ka'ida dk abinda Yrm ya ci idan ya rage ni zan juye na tafi da shi gida yau ma kmr jiya na juye uban farfesun kaji da soyayyen kwai da agada ckn kwanona na rufe snn na rufe snn na koma dakinsa na gyara. Na bata lkc sosai wajen gyara dakin, sbd har zanin gado na sauya. Na goge ko'ina byn na gama shara snn na fesa abubuwan kamshi (freshners). Dakin ya yi ydd nake sonsa sosai, sai na fada bandaki na shige can kuryar inda ake wanka na fara wankewa, sai da yayi kal snn na fito.Yrm na gani tsaye ya gama fitsari, Allah ya taimake ni ya maida wandonsa yana kokarin fita ne na fito, shima da alama bai san Ina ciki ba, hnn na jage-jage da kumfa. Na tsorata kwarai da gaske, na zube Kasa ckn kidima da fjrgici, kwalla na shatata a idona, kukan da mutum kan yi a lkcn da ya ga samu rashi kuma ya gitta. "Na tuba na bi Allah na bi ka Yrm. ka taimakeni ka yafe mini, kwarankwatsa dubu ban San ka shigo ba, don Allah kayi mini rai ka yafe mini?" Abin mamaki sai naga yana murmushi tare da fadin. "Tashi tsaye, kewaye kike, mike babu komai ni ne zan baki hkr sbd laifi na ne". Nan take na saki ajiyar zcy tare da goge kwallana na dan rusuna na ce "Nagode kwarai, amma Ina rokonka da kar ka fadawa Gimbiya matukar ta ji karshen aiki na ya zo a gidan nan ". Ya kara murmushi ,ya ce ,"kwantar da hnklki na yi miki alkawarin babu wnd zai ji wnn maganar".Yana fita na fadi Kasa dabas! Ina godewa Allah, ni dai Allah ya dorani saman Yrm wasa-wasa yana daga mini sosai. Lkcn da na fito yana kwance saman gado, kaina Kasa na yi hnyr fita. Can Kasa naji muryarsa yana fadin."Idan kin huta ki kwaso kayan nan da kika fitar". Na rusuna ba tare da na dubi inda ya ke ba na ce, "To".Wane hutu gare ni lkcn da Yrm ya sanya ni aiki ko so yake yi Gimbiya ta shigo ta rafshe ni? Tas! Na kwaso su yace na jera su cikin jakar da ba kwashe kaya a ciki, Ina ckn yi Gimbiya ta shigo. Bakin gadon ta zauna ckn ' yar shagwaba naji tace masa."Ba ka shiryaba? ""Ina zamu je?" Yayi maganar ckn halin ko'in ku "Haba Yrm tun jiya fa da marece na Snr da kai zamu je super market, kuma ynz ma da muka fito fadar sarki na kara tuna maka"."ki maida tfyr zuwa gobe, yau na gaji da yawa". "Aikin me kayi?"Ta bukata. Yace,"Noma". Ta ce,"Humaira taso ki fita". Na yi zubur daman jiran haka Yace ke zauna kici gaba da aikin dana sanya ki. Haba yrm mgn fa mukeyi idan muka gama ta dawo ta karasa, saidai keki tafi idan ta gama kya dawo ki karasa tunda maganr ta zamar miki dole. Ya dubeni cikin fada yace nace kici gaba da aikin gabanki ko zata hanaki ne? Cikin tsananin fushi tabar dakin na juyo ina hawaye kamar famfo sbd na tabbata niya jawowa bala'in, sharben dana keyi yaji amma baice komai ba sai tsaki da yake ta famanyi. Na mike zan fita yace zo nan, na dawo na durkusa har sannan hawayen basu daina zuba ba, me akayi miki? Tambayr tashi ba maraba da rainin hnkli, bakiji ni bane kikai shiru? Na bude baki a hnkli nace bakomi, shagwaba ce? Ya tambaya, wa zanyi wa? Na tmbayi kaina, kina jina na girgiza kaina, dakin san yanda kuka yake maidaki da baki dinga yi ba, tashi ki tafi. Maganrsa ta tsaya min a rai matuka. Karfe 2 na isa gida na tadda inna tayi mana danwake nayi sallama na karasa bakin murhun, sannu da aiki inna yauwa sannu humaira ya aikin.... Maganr ta sarke mata yayin data kalleni cikin kulawa, ya naga kamr kinyi kuka? Hawaye suka zubo min kafin na fara bata lbrn abinda ya faru ta jinjina kai cikin tausayawa ,kiyi hakuri humaira Allah yana tare dake kedai ki sanya tsoronsa a cikin zuciyarki kuma komai zakiyi kisa a ranki yana ganinki. Inna bazaki gane ba... Iyakar ganewar kenan tunda na ambaci Allah kuma komai a duniya idan akace Allah an gama saimu bar lamarin a hannunsa, nayi shiru, tace dauko kwano na zuba miki danwaken da zafinsa nasan kinason me zafi. Nadan bata fuska cikin nuna damuwa nce wllh inna kinason wahalar da kanki yau ma kiga uban abincin danazo dashi ina maganar ina bude kwanon da ledar dankalin yau naman ma yafi na kullum yawa. Tace nasan haka nima kwadayin danwaken yasani yinsa. Inna banason kina wahala kinga hayakin nan matsalane ga lfyrki batace komi ba har muka gamacin danwaken nace yau kam inna gsky bazanje Islamiyya ba kaina ke ciwo, Sumayya tace yaya malam yace mu fada miki wann watan ma an yafe mana kudin wata nayi murmushi Allah ya saka da alhairi inna tace ameen. Da safe kamar kyllum nagama bayan nagama duk aikina yauma idonsa biyu amma ya barbaza takardu akan gado yana rubuce-rubuce akai. Na gaisheshi ya amsa min a takaice sbd aikin yasha kansa. Harna kammala komai yana nan sannan na fita na kawo masa kalaci lokacin yana kwashi takardun na ajiye cikin girmamawa sannan na koma gefe ina jira ya na kwashe. "Kinga nifa nayi wanka ina jiranki ne kizo ki bani kayan da zan saka, gabana ya fadi nayi saurin tashi ina bashi hakuri na nufi gurin kayan, to meyasa gimbiya bata fada min wannan ba ko mantawa tayi sbd ban taba sanin har kaya ni zan zaba masa ba na dade tsaye sai nayi la'akari da ranar na zabo masa jeans brwn kolo da shirt cream kolo mai ratsin layin red nd blue na ajiye akan gado ina karanto Innalillahi...a zuciyata. Abin mmki har ferfesun kan ragon yasha kai gsky yau yaci abnci sosai kwai da plantain ne kawai bai ci ba. Na kwashe kayan nakai kicin na ajiye sannan naje store na samo ledoji ina cikin juyewa kawai naga mutum a tsaye akaina ya kura min ido nayi saurin durkusawa nace ko yana bukatar wani abu? Ya girgiza kai naci gaba da juye abincin na ajiye bread din daban, ya wuce abinsa nagama na koma dakin na gyara wajen daya bata na ninke kayan daya cire na zubasu a kayan wanki. Falo ya dawo ya zauna abnd bai tabayi ba kenan anan gimbiyar ta tarar dashi yau kam yan arzikin suna kansa tunda fitowa 2 sai naga suna dariya.. ,Ganin haka yasa ya fada fadin abinda zai ce, ya mike kawai ya yi waje. Daman a ka'ida dk abinda Yrm ya ci idan ya rage ni zan juye na tafi da shi gida yau ma kmr jiya na juye uban farfesun kaji da soyayyen kwai da agada ckn kwanona na rufe snn na rufe snn na koma dakinsa na gyara. Na bata lkc sosai wajen gyara dakin, sbd har zanin gado na sauya. Na goge ko'ina byn na gama shara snn na fesa abubuwan kamshi (freshners). Dakin ya yi ydd nake sonsa sosai, sai na fada bandaki na shige can kuryar inda ake wanka na fara wankewa, sai da yayi kal snn na fito.Yrm na gani tsaye ya gama fitsari, Allah ya taimake ni ya maida wandonsa yana kokarin fita ne na fito, shima da alama bai san Ina ciki ba, hnn na jage-jage da kumfa. Na tsorata kwarai da gaske, na zube Kasa ckn kidima da fjrgici, kwalla na shatata a idona, kukan da mutum kan yi a lkcn da ya ga samu rashi kuma ya gitta. "Na tuba na bi Allah na bi ka Yrm. ka taimakeni ka yafe mini, kwarankwatsa dubu ban San ka shigo ba, don Allah kayi mini rai ka yafe mini?" Abin mamaki sai naga yana murmushi tare da fadin. "Tashi tsaye, kewaye kike, mike babu komai ni ne zan baki hkr sbd laifi na ne". Nan take na saki ajiyar zcy tare da goge kwallana na dan rusuna na ce "Nagode kwarai, amma Ina rokonka da kar ka fadawa Gimbiya matukar ta ji karshen aiki na ya zo a gidan nan ". Ya kara murmushi ,ya ce ,"kwantar da hnklki na yi miki alkawarin babu wnd zai ji wnn maganar".Yana fita na fadi Kasa dabas! Ina godewa Allah, ni dai Allah ya dorani saman Yrm wasa-wasa yana daga mini sosai. Lkcn da na fito yana kwance saman gado, kaina Kasa na yi hnyr fita. Can Kasa naji muryarsa yana fadin."Idan kin huta ki kwaso kayan nan da kika fitar". Na rusuna ba tare da na dubi inda ya ke ba na ce, "To".Wane hutu gare ni lkcn da Yrm ya sanya ni aiki ko so yake yi Gimbiya ta shigo ta rafshe ni? Tas! Na kwaso su yace na jera su cikin jakar da ba kwashe kaya a ciki, Ina ckn yi Gimbiya ta shigo. Bakin gadon ta zauna ckn ' yar shagwaba naji tace masa."Ba ka shiryaba? ""Ina zamu je?" Yayi maganar ckn halin ko'in ku "Haba Yrm tun jiya fa da marece na Snr da kai zamu je super market, kuma ynz ma da muka fito fadar sarki na kara tuna maka"."ki maida tfyr zuwa gobe, yau na gaji da yawa". "Aikin me kayi?"Ta bukata. Yace,"Noma". Ta ce,"Humaira taso ki fita". Na yi zubur daman jiran haka Yace ke zauna kici gaba da aikin dana sanya ki. Haba yrm mgn fa mukeyi idan muka gama ta dawo ta karasa, saidai keki tafi idan ta gama kya dawo ki karasa tunda maganr ta zamar miki dole. Ya dubeni cikin fada yace nace kici gaba da aikin gabanki ko zata hanaki ne? Cikin tsananin fushi tabar dakin na juyo ina hawaye kamar famfo sbd na tabbata niya jawowa bala'in, sharben dana keyi yaji amma baice komai ba sai tsaki da yake ta famanyi. Na mike zan fita yace zo nan, na dawo na durkusa har sannan hawayen basu daina zuba ba, me akayi miki? Tambayr tashi ba maraba da rainin hnkli, bakiji ni bane kikai shiru? Na bude baki a hnkli nace bakomi, shagwaba ce? Ya tambaya, wa zanyi wa? Na tmbayi kaina, kina jina na girgiza kaina, dakin san yanda kuka yake maidaki da baki dinga yi ba, tashi ki tafi. Maganrsa ta tsaya min a rai matuka. Karfe 2 na isa gida na tadda inna tayi mana danwake nayi sallama na karasa bakin murhun, sannu da aiki inna yauwa sannu humaira ya aikin.... Maganr ta sarke mata yayin data kalleni cikin kulawa, ya naga kamr kinyi kuka? Hawaye suka zubo min kafin na fara bata lbrn abinda ya faru ta jinjina kai cikin tausayawa ,kiyi hakuri humaira Allah yana tare dake kedai ki sanya tsoronsa a cikin zuciyarki kuma komai zakiyi kisa a ranki yana ganinki. Inna bazaki gane ba... Iyakar ganewar kenan tunda na ambaci Allah kuma komai a duniya idan akace Allah an gama saimu bar lamarin a hannunsa, nayi shiru, tace dauko kwano na zuba miki danwaken da zafinsa nasan kinason me zafi. Nadan bata fuska cikin nuna damuwa nce wllh inna kinason wahalar da kanki yau ma kiga uban abincin danazo dashi ina maganar ina bude kwanon da ledar dankalin yau naman ma yafi na kullum yawa. Tace nasan haka nima kwadayin danwaken yasani yinsa. Inna banason kina wahala kinga hayakin nan matsalane ga lfyrki batace komi ba har muka gamacin danwaken nace yau kam inna gsky bazanje Islamiyya ba kaina ke ciwo, Sumayya tace yaya malam yace mu fada miki wann watan ma an yafe mana kudin wata nayi murmushi Allah ya saka da alhairi inna tace ameen. Da safe kamar kyllum nagama bayan nagama duk aikina yauma idonsa biyu amma ya barbaza takardu akan gado yana rubuce-rubuce akai. Na gaisheshi ya amsa min a takaice sbd aikin yasha kansa. Harna kammala komai yana nan sannan na fita na kawo masa kalaci lokacin yana kwashi takardun na ajiye cikin girmamawa sannan na koma gefe ina jira ya karasa na kwashe. "Kinga nifa nayi wanka ina jiranki ne kizo ki bani kayan da zan saka, gabana ya fadi nayi saurin tashi ina bashi hakuri na nufi gurin kayan, to meyasa gimbiya bata fada min wannan ba ko mantawa tayi sbd ban taba sanin har kaya ni zan zaba masa ba na dade tsaye sai nayi la'akari da ranar na zabo masa jeans brwn kolo da shirt cream kolo mai ratsin layin red nd blue na ajiye akan gado ina karanto Innalillahi...a zuciyata. Abin mmki har ferfesun kan ragon yasha kai gsky yau yaci abnci sosai kwai da plantain ne kawai bai ci ba. Na kwashe kayan nakai kicin na ajiye sannan naje store na samo ledoji ina cikin juyewa kawai naga mutum a tsaye akaina ya kura min ido nayi saurin durkusawa nace ko yana bukatar wani abu? Ya girgiza kai naci gaba da juye abincin na ajiye bread din daban, ya wuce abinsa nagama na koma dakin na gyara wajen daya bata na ninke kayan daya cire na zubasu a kayan wanki. Falo ya dawo ya zauna abnd bai tabayi ba kenan anan gimbiyar ta tarar dashi yau kam yan arzikin suna kansa tunda fitowa 2 sai naga suna dariya. Nansuka kusa yini don ni har lokacin tafiyata anan na barsu na harhada kayana nayiwa su Rabi sallama na tafi. Misalin karfe shida saura kwata na dawo islamiyya natarar ciwon inna ya tashi abun yau yafi na kullum hnklina ya tashi na rude na shiga neman maganinta bangani ba kusan 7* ina tambayarta amsa ta gagara duk inda nake zato na duba bangani ba na dinga kuka nan da nan na fyalla shagon dayyabu na fada shagon kamr mahaukaciya ina fadin dayyabu ka taimakeni don girman Allah ciwon inna ya tashi ka bani inhealer wllh an kusa biyanmu a gidan sarki kasa a lissafi..... Ke fitar min a shago bazan bayarba...! Na rushe da sabon kuka na durkusa ina rokonsa amma ko a jikinsa naga cewar babu Sarki sai Allah (dama shi kadai ne Sarkin) sai kawai nabi hanyar gidan a guje watakila su Aisha sun dawo sun san inda ta aje adaidai kwanar lungunmu wata rantsatstsiyar mota tasha gabana neman yanda zanyi ta kaina nake bata ita nake ba abun mmki sai naga amira ta fito daga motar ta taho ta rikeni humaira lfy kika gigice kamar mahaukaciya? Nace wllh Amira ciwon inna ne ya tashi narasa maganinta, SubhnAllah dama tare muke da yarima gashi can a mota yace na rakoshi (chai! Diaris God ooo! Har anzo gurin?) Nayi saurin fiddo da idanu yarima? Lfy? Meya kawoshi gidanmu? Tace kinga yanzu ba wann tym din tambayoyin ta karasa mota cikin sassarfa. Da sauri naga ya fito zo nan! Ya kirani da sauri naje shiga mota! Kamar jira yake ya fizgi mota da gudu ya nufi wani katon shagon magani ya shiga gudu ya siyo magunguna ya kara fitowa da gudu ya kuma fizgar motar har gidanmu na fito guje ya bani inhealer daya na shaka mata na kara shaka mata sbd ta riga ta gama galabaita cikin less dan 20seconds ta sami kanta nnayi ajiyar xuciya sai sanann na farga da yarima dake tsaye na janyo jakar kayana yana kallo na fiddo zaniin shiga taro na shimfida masa akan kujerar katakon na umarce shi da ya zauna, sai kawai ya yane zanin ya mikomin tare da zama akan katakon na sunkuyar da kaina ya kalli inna cikin girmamawa yace sannu ya jikin? Tace da sauki yace Allah ya sawwake, ya miko ledar yace magungunnan nan danAllah a daina bari suna karewa nace inna yarima ne fa mijin gimbiya ta kara kallonsa mungode fa mungode yace bakomi inna zan koma Allah ya kara sauki tace ameen. Nida Ameera muka rufa masa baya har bakin mota na durkusa har kasa nace masa nagode da taimakon da kayi min Allah yasaka da alhairi ya biya da gidan aljannah (nima nace ameen) Yace amin Allah ya bata lfy, Amira tace Allah ya taimaki yarima ni daganna zan karasa gida tym din tashina yayi, yace badamuwa mu kwana lfy ya figi mota yayi gaba nayi ajiyar zuciya na dubi amira nace lfy yarima yazo gidanmu kuma ya akai yasan unguwarmu daya? Ta kalleni sosai tace muna tsaye ni Rawila muna ban ruwa in gaya miki ya fito a hanzarce sai naji yana cewa wasila ke xonan ina wann yarnyr da take gyara min sashena? Tace wa yallabai? Yace yar farar marar jiki zaki ganta magana ma bata dameta ba ya daka mata tsawa ke yar doguwar nan nake nufi wacce bata fiddo gashinta waje. Nan da nan na ganne ke yake nufi na rugo nace ko humaira kake nufi yallabai zaka ganta kullum tana nade da carbi a hannunta? Yayi saurin cewa kwarai ita ce kirawo min ita yanzu tana ina? Ya karasa mgnr yana dube-dube, nace tana gida dama aikin safe takeyi yace kinsan gidan? Tambayr ta bani mmki amma nace eh yace muje ki rakani, wllh gimbiya batasan ya fito ba kuma kinga da kanshi ya tuko motar, na dubi amira nace ko lfy yazo nemana amma wata kila wani abun yake nema bai gani ba shine.....wllh bashi bane na fahimci sonki yake baki lura da kallon da yake miki a dakin inna ba. Na kyalkyale da dry amira baki da hnkli kawai na fahimci yarima mutum ne me tausayi kawai yana tausayawa rayuwarmu ne Yanzu ko daura min shi akayi amira ina zan kai yarima? Zata kara mgn na daga mata hannu kibar maganar nan kin jahilci yarima ba haka yake ba a dole tayi shiru, bayan na rakata na isa gida na tadda inna harta tashi, tace yo ke ashe wann maganin ba irin wanda nake sha bane na amsa na duba sainaga babban ne me tsada ya siyo a kwalinsa me 24 kuma da gani zai dade bai kare ba sbd yafi wancan girma da karfi nayi murmushi nace ai wllh mungode. Ina kuka hadu ne? Nace wllh inna Allah ne ya kawo yarima na bata lbr kamr yanda mukayi da amira har yanda mukayi da dayyabu. Ta girgiza kai kawai tayi ajiyar zuciya hrt har 2* kafin tace Allah kenan buwayi gagara misali donAllah gobe ki kara yi masa godiya, nace wann ai dole ne inna sumayya da Aisha sunyi tsuru-tsuru sun kasa cewa komai na wasance su sbd naga sun kidima, da wuri muka kwanta bacci yau a gidan *****Gimbiya ta kwala min kira na juya da sauri ina mmkin wann sammako tare da adduar Allah ysa bata ji lbrn zuwan yarima gidanmu ba, ta mikomin doguwar takarda kibawa yarima idan kin shiga na karba nayi wata irin ajiyar hrt, harna gama komai bai tashi ba na kawo kalaci na zauna ina jiran tashin shi. Tunani kawai nake in banda rashi da talauci wann aikin bai dace da yar musulmi, katon namiji yana kwance a gado ni ina dakin kuma ba muharramina ba na daga hannu ya Allah ka karemu daga sharrin shaidan. Na mike na dauko masa kayn da zaisa na aje a gadon. Sai 12:30 ya fito ina zaune a gefen kujera daga kasa yazo ya zauna a kujerar dake fuskantata nayi zaman yan makaranta na gaidashi ya amsa ya tambayi jikin inna da sauki na fada ina murmushi na sake satar kallonsa nace gsky naji dadin hallacin dakai min jiya bazan taba mantawa ba inna tace a kara maka godiya ya kalleni yace ba wani abu kije ki kawo kayan kalaci, harna kai bakin kofa yace waya baki takarda kikawo min? Nace gimbiya ce ita gimbiyar tace ki ajemin takarda kibani a hannuna? Da sauri na zube cikin kidima na rantse da wanda raina ke hannunsa babu ruwanta naga cewar kana bacci kuma..... To ki dauki takardar ki mayar mata yanda ta baki na kalleshi idanu jajur kayi hakuri laifinane, Humaira kinada matsala wllh abu kankani saiki tada hnklinki musmmn aka ambaci gimbiya a ciki ba aikoki tayi ba? Na daga masa kai to ni kuma na aikeki. ,Na mike kamr wacce kwai ya fashewa a ciki tana falo ta kalleni cikin kulawa lfy dai ko? Na durkusa na mika mata nace yarima yace na kawo miki ta amsa ta bude sai naga tana murmushi kice masa nagode, na juya cikin kwarin guiwa naje na gaya masa harna fito yace Humaira zo nan, ya nuna mini wuri na durkusa na sunkui da kai ina sauraronsa jiya inaso na tambayeki na mance ina babanku? Ya rasu! Yafi 6mins baiko motsa ba,dama inna ita kadai ce? ,Nace amsa masa uhm ita kadai ce, yayyenki nawa? Nace nice babba, wadannan yanmatan kannenki ne? Nace eh, sunawa ne? Su biyun daka gani, skul fa? Na daina zuwa amma su zasu koma wann hutun idan an koma, kefa? Nayi shiru, kinji? Baki magana ne? Nakasa cewa uffan wllh saina sami bakina da yin nauyi, tashi ki tafi to tunda na bata miki rai kiyi hakuri (wai shema tana kallon daukaka) tsoro ya kamani ni wacece da yarima zai bata wa rai har ya bani hakuri, wann abu kamr asiri nakasa cewa kala, ya dan sassauta murya yanzu ya kikeson ayi kinki magana nace ki tafi kinyi jugum? Magana tana miki wuya ko? Na girgiza kai yayi murmushi yace to tashi ki tafi na mike na nufi kicin na fice ta kofar baya na tarar da mutanen ana sana'ar

Chapter 2 of 11